GIMBIYA BALARABA COMPLETE
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
~*Binta
Umar*~
~*[MAMAN
ABDUL WAHABU*~]
~*Mrs Ahamad gwadabe*~
_Bissimillahi rahamanir rahimi_
_DA SUNAN
ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI_
1. SARAN BOYE COMPLETE
2. GIDAN UNCLE COMPLETE
3. KWAI CIKIN KAYA BOOK TWO COMPLETE
4. WUTSIYAR RAKUMI COMPLETE
5. GOBE NA COMPLETE
6. ZAN FASA KWAI COMPLETE
7. MY UNCLE COMPLETE
8. HEEDAYAH COMPLETE
9. SIRADIN RAYUWA COMPLETE
10. MIN QALB COMPLETE
11. KWARATA COMPLETE
~*_WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU KACAL IN KANA BUKATA SAI KAYI MAGANA*~
08089965176
*INA
ALFAHARI DA MASOYA NA MASU SON RUBUTU NA ALLAH YAKARA KAUNA TA DAN ALLAH*đ
_ban yadda
wani ko wata ya joya min littafi ba batare da izini na ba Ayi hattara_
~*DEDIGATED
TO: MY FAN'S*~
*đ
ż1*
Ba kajin
komai a gurin sai busa gami da sarewa da sawun doki kowa a gurinshi kokari yake
yaga wucewar sarki *Almustapah* ma Adalin sarki kenan Wanda Al'umarshi take jin
dadin mulkinshi gami da Adalcin A tsakanin talaka da mai kudi babu Wanda ya
ware a ciki kowa nashi ne ,
Gurin ya
karade da hayaniya can jama'ar dake gurin suka fara jiyo wata Murya cikin
Lasifiqa Ana cewa jama'a Ku dakata Ku nutsu kafin fitowar mai martaba sarki mai
Adalci yanzu Yarima Mai jiran gado zai fito tare da ta wagarshi Allah yaja da
ran Yarima *Almansor* takawar ka Lafiya ,gaba salamin baya Salamun Dan sarki
jikan sarki sarauta gadarta kukayi bata haya bace wannan tsantsan tace a jini
take
Ba fade sai
faman zabga kirari yake yi har yanzu bamuga fitowar Yarima Al'mansor ba ni kaina
na qago in ga waye wannan Yarima n ,da ake tai wa kirari haka lailai sarauta
ikon Allah masu Abu da Abunsu!
Bakin shi
yaqi yin shiru har ila yau zabga kirari yake gami da banbadanci ga Yarima Amma
shiru kakeji tamkar an shuka dosa Wanda a keyi dominshi babu Alamarsa,
Wani mugun
tsaki *Balaraba* taja A fili tace Aikin
banza Kawai Mtsss gaskiya wannan ma Dan
rainin hankali ne kawai ya fito shine sai ya tsaya bata mana lokaci dubi fa
time tafada tana kallon Agogon dake daure a hannuta gami da kallon kawarta
Bushira wacce suke zaune a tare A wata katuwar rumfa cikin "yan Uwansu
dalibai da'Alama Saukar Alk'urani Sukayi ganin tarin Alluna gami da kyauttuka a
zube a gurin,gefen maza daban na mata daban hakanan gurin zaman malamai daban
,gurin zaman iyayen yara daban gurin zaman manyan baki daban ,sai wani guri
keban tacce Wanda a ka tanadar wa da mai martaba domin zama shida Mai jiran
gado Wato yarima gurin yasha shinfidu iri iri na Alfarma ga wasu bayi biyu a
tsaye a bayan kujerun hannuwansu riqe da wasu tafka tafkan mafitai suna fiffita
tun kafin Masu sarautar su zauna a gurin,
Bashira tace
wallahi kuwa dama naji rade radin cewa ae mugun girman kai ne dashi Yariman
shiyasa ban so Malam Idiris ya kawo saukar fadar sarkin ba yafi kawai dacewa
sarkin yaro makaranta mu karbi Allunan mu sabida kin San sha'ani da masu
sarauta a kwai matsala ,
Tsaki
Balaraba tayi a karo na biyu cikin gadara tace wallahi Dan kar in tashi in yi
tafiya ta Abin ya zama laifi gurin Malamai dama mutum yayi kaurin suna komai
sai ace kai ,da tafiya ta zanyi babu wani banzan da zan tsaya batawa kaina
lokaci a kanshi sauka ce dai nayi nasan nayi ae ba lailai bane sai na karbi
Allon ba,
Ke Balaraba!
Bushira tafada cikin mamaki tace kardai maimar taba kike zagi kin San dai nan
ba gurin gadara ba ne gami da girman kai Dan haka ki iya bakinki,wallahi ,kasa
kasa Balaraba ta karashe zancan tana waiwayawa bayanta domin dogarawa ne ke
waye dasu ko wanne riqe da gora Kansu yasha tafka tafkan rawani idonsu ranbade
da kwalli sai zarewa sukeyi
Babu wani
tsoro ko kadan a Furucin ta tace ke rabu dani Dan Allah shikkenan sai in zauna
a kan wani ina batawa kaina lokaci sanin kanki ne fa su Sadiya suna can na jira
na kin san basu da kowa sai ni nasan suna can a takure ,shikkenan sai in zauna
wani ya bata min lokaci,nifa ba da sarki nake ba,ke kin San da Wanda nake yi
tafada tana wani ciccije baki!
Bushira tace
wallahi balaraba ki rage wannan zafin kan naki sai ki riqa Abu cikin
gadara tamkar wata "yar wani ki yi
tunanin nan fa gidan masu mulki kika shigo wallahi ni dai babu ruwana to!!
Mtsss ke
nifa wallahi babu Wanda zan ji tsoro uwata da ubana kawai zan ji tsoro sai
Allah da Annabi Amma babu wani mahalokin da ya isa yana kashi ina kashi in ji
tsoro ni babu ruwana da wani sarautarsa,
Shiru Bushira
tayi ganin Balaraba tana faman daga murya dama dama tayi kaurin suna a
makarantar ,bata karacewa mata komai ba,
Can suka
kara jin busa gami da sarewa wannan bafaden dake tsaye bakin katowar kofar da
Mai martaba za fito yayi saurin zubewa a gurin kanshi a qasa gami da dunqule
hannunshi Alamar jinjina, cikin banba danci yace Allah yaja da ran Yarima
*Almansur* sarki mai farin baya baka fito ba sai da ka shirya mai takalmin
karfe wannan haka yake sarautar ma suna taci in kana guri ,Dan gidan Fulani Dan
gidan zainaba Dan gidan Fadim......
Tsitt!
Bafaden yayi sakamakon da katar dashi da Wanda a keyiwa banbadanci yayi,
Nayi ta
kokarin in ga fuskar sa Amma ina nakasa gani sakamakon tarin jama'ar da ta take
masa baya da yawa daga cikinsu Abokannanshi ne sai "yan uwanshi da kyar da
jibin goshi na hango bayanshi sakamakon sunkuyawa da bafaden dake take masa
baya yayi domin tattare masa rigar da yake sanye da ita domin samun damar zama
cikin kujerar Alfarmar da a katanadar dominshi.
Wannan
bafade da yake ta zuba kirari yakara dawo wa kusa dashi fadi yake tuba nake yi
*Jimina* A gafarci na Tuba!!
Wani
Abokinshi mai suna Shahid ya kalle shi yace kaje ya yafe maka Amma ka kiyaye
gaba kasan sarai ba ya son wannan Abinda kake yi masa saunawa naji yana
hanaka"
Sunkuyawa
yayi yace tuba nake ranka yadade bazan karaba ,In sha Allahu,
Daga Kai
shahid yayi yayi masa Alama da ya tafi,
Tunda ga can
nesa balaraba take ta faman daga kai domin hango Dan mulki sunan da tasa masa
kenan ,Amma ta Gaza ganinshi, takasa daurewa sai tamike tsaye cikin wayancewa
tana gyara daurin zaninta gami da gyara zaman hijab dinta,
Da kyar ta
hango shi ba sosai ba sabida yadda fadawa suka kewayeshi kuma da a kwai taxara
mai yawa a tsakaninsu da inda take zaune,
Idan
ba'idonta ne yake mata gizo ba sai taga Yariman da a ke tawani zuzutashi yaro
kankani, tabbas ko ita ta girmi wancan yaron tafada cikin zuciyarta gami da
komawa ta zauna tana tabe baki,
~*BINTA UMAR
ABBALE*~
_MARUBUCIYAR_
_*NANA
KHADIJA*_
_*YARO DA
KUDI*_
_*GIMBIYA
BALARABA*_
đđđđ
đ
*_Acigabah
da gashi_*✍đ»
[04/05,
02:50] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Writting by*
~*[Binta
Umar*]~
~*MAMAN
ABDUL WAHABU*~
~*MRS AHAMAD
GWADABE*~đ
_*WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE DARI BIYU KACAL IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA
TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_
08089965176
*đ
ż2*
Ko min ti
biyar bai yi da zama a gurin ba mai martaba sarki Almustaph yafito tare da
mutananshi ,nan da nan guri ya nutsu ,fadawa ne a bayanshi cikin Nutsuwa ya
riqa ratsa mutune fuskarsa a sake yana karbar gaisuwa,
Ya na zama
wani bafade ya gyara masa zaman Alkyabbaur dake jikinshi ,da sauri yaje ya
zauna jikinsu na rawa gami da yin gurfene sai kace wani mai nai man gafara,
Cikin
Nutsuwa mai gabatarwa ya mike ,yayi gyaran murya cikin lasifiqa yace Masha
Allah ,Alhamdullhi yanzu zamu fara gudanar da wannan taron sakamakon fitowar
mai martaba Allah yaja da ranka ya kara maka lafiya gami da Adalci,
To Masha
yanzu zamu saurari jawabin sarki mai Adalchi kafin jawabin Manyan baki da
malamai da iyayen yara"
Cikin kamala
da dattako mai martaba ya mike tsaye ,wani bafade ya karoso gurin hannunshi
riqe da wata zungureriyar lasika ya sai ta ta daidai bakin sa ,
Sarki ya
bude taro da Addu'a cikin Lafazin sa mai kyau da lumana yayiwa dalibai nasiha
da iyayen su sabida jajircewarsu gurin ganin "yayansu sun samu ilimi in
gan tacce.
Kana ya kuma
ya zauna ,gurin zamanshi cikin nutsuwa da qasaita irin ta sarautar da ta Amsa
sunanta,
Da dai dai
da dai dai malamai da masu jawabi gami da iyayen yara kowa yayi nasa jawabin
sannan mai gabatarwa yayi gyaran Murya yace "yanzu zamu kira daya daga
cikin dalibanmu masu hazaqa zata yi mana karatu kafin mai martaba ya mikewa ko wanne
Allonshi muna wa kowa fatan Alkairi gami da ko mawa gida lafiya"
Muna bukatar
*BALARABA
AYUBA TANKO*
Tafito nan
,mai gabatarwa yafada cikin lasifiqar,
Hankalin
kowa ya koma kan taron Matan dake zaune can cikin wata katuwar Runfa a ke 6ance
a gurin,
Shiru
Balaraba tayi gabanta yana faduwa domin Sam bata taba tsammanin ita ce zatayi
karatu ba,
Gaskiya duk
rashin kunyarta tana jin nauyin ratsa
dubban mazan dake zaune a gurin ,gani take ma baza ta iya karatun ba domin ita
kam ta tsani kallo wallahi,
Bushira ce
take zungurinta ,tana jinta tayi mata banza,
Mai
gabatarwa yakara maimaita Balaraba Ayuba
tanko ta fito ,mana"
Shiru taqi
fitowa,
Dago kansa
yayi cikin ginshira yana bin ilahirin jama'ar dake gurin da kallo cikin izza
,ya dinga karade tarin "yan matan da Kallo so yake yaga ta inda wannan
yarinyar zata fito ,wacce tun dazu a ke shalar tafito tayi kunnen Uwar shegu da
jama'a,
*Wai ina
BALARABA AYUBA TANKO TAKE NE*?
mai
gabatarwa yaqara mai maitawa A Dan Fusace,
Ko gama rufe
bakin sa bai yi ba ta mike tsaye tana gyara zaman hijab din ta sosai ,kana ta
gyara zaman glass din dake fuskarta ,tafara ratsa Jama'a domin zuwa gurin da 'a
tanadar domin ita din
Tun da
tafito cikin jama'a sosai hankalin mutane ya koma kanta, banda Almansor ,domin
kallo da yayi mata ya kauda kai yana Jan tsaki,
Taje ta
tsaya gami da gyara lasifiqar sosai ,tayi gyaran murya cikin Nutsuwa ,tafara
kwararo karatun Al'kurani mai girma tamkar wata balarabiyar kasar Saudiya yadda
take fitar da harafi dallah dallah take bawa kowa nashi hakkin ga wata murya
mai dadin sauraro gami da kashe jiki
*BINTA UMAR
ABBALE*đ
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
*✍đ»,,,,,,,,*
[04/05,
02:50] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYABALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»WRITTEN BY*
*Binta Umar*
~*MAMAN
ABDUL WAHABU*~
~*MRS AHAMAD
GWADABE*~đ
_*WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA
TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_
08089965176
*đ
ż3*
Shiru gurin
ya dauka jikin duk Wanda yake gurin ya Mace sakamakon karatun Al'kur'ani mai
girma da yake ratsa gurin.
Sai da ta
karanta Ayoyi goma na farkon Suratul bakara ,kana tarufe da Addua'a cikin
Nutsuwa a je lasifiqar Hannuta ,a ma'ajiyarta tafara kokarin barin gurin
Ida nun
mutane sukai caaaa! A kanta Sai tafiyarta tafara hardewa tamkar zata fadi.
Cikin isa Ya
dago kanshi dalilin Da yasa Abokinshi Shahid ya takura masa da Magana kasa kasa
wai lallai sai ya kalli ita wannan mai karatun
Yana ya
mutse Fuska gami da Limshe ido yabi bayanta da kallo domin baiyi nasarar ganin
Fuskarta ba ,Wata irin ingarmar Mace ya hango game tsawo ga qiba dai dai Misali
ga wani Uban Sharp Wanda sai da yafito ta cikin hijab din a nagani ,Sakamakon
yadda Allah ya wadata ta dasu ,kafarta ya kalla cikin bakin takalmi Fara Tass
tass da'ita ,Da'a lama jikin ma haka take
Ajiyar
zuciya ya sauke yayi saurin dauke idonsa daga kanta,jin zuciyarsa tana darsa
masa wani Abu,A rayuwarshi yana son farar Mace kasan cewarshi Mai dun fata .Sai
tarin kyau Wanda Allah yayi masa
Shiyasa yake
son Farar Mace inji hausawa Alkyabbar Mata,
Shahid ya
zungure shi kadan yace"yaya ka ganta Yarinyar tayi fa wallahi irin kallar
ka gata zata dace da Sarauta dubi zubin tsarin jikinta dagani A kwai
qasaita"
Gyaran Murya
yayi kadan "yace "yar wane sarki ce ? Waye Babanta a garin nan ? Da
kake hada ni da'ita haka kawai daganin Sarkin Fawa sai Miya tayi zaqi!
Yafada Cikin
izgili gami da qasaita Wanda hakan yazame masa jiki,
Shiru Shahid
yayi sabida yasan halin Abokinshi Dan daukar zafi ne yace"yanzu dai mubar
maganar sai muntashi daga nan"
Ta6e baki
Sarki! Yayi dake haka yanwancin suke kiransa dashi Sabida isa da takamar da
yake da'ita wacce shi kanshi sarki Almustapa
baya yi a Matsayinshi na sarkin ,shi da kanshi yake kiran Almansor din
da Sarki zamu'iya cewa shine ma yasa masa sunan Sabida yadda yakeyi din tun
yana yaro. To shine fa Abokanshi suke kiranshi da sunanan ,cikin gida kuwa da
yarima suke kiranshi.
Mai
gabatarwa yakara fitowa a karo na biyu ,bayan Maryam taje ta zauna Cikin
nutsuwa yace'Alhmdullhi mun saurari karatu daga bakin Dalibar mu Maryam Ayuba
tanko dalibar datayi fice tayi zarra cikin Makaranta sabida hazaqarta da
tsaftarta biyyarta Nutsuwarta Tabbas Muna Alfahari da ita Kuma munai mata fatan
Alkairi gami da samun miji nagari.
Yanzu batare
da bata Lokaci ba Mai martaba sarki Mai adalci Uban talakawa Mai tausayin
Al'umma ,zai fito ya rarrabawa ko wanne Alonshi gami da sauran kyautittikan da
muka tanada ga dalibanmu da Suka Sauke Al'kurani mai girma kimanin Mutum Dari
Uku da sha bakwai Muna fatan wata shekarar dalibai na kasa zasu bada himma da
jajijrcewa Musamu ninkin waddanda muka yaye Allah yakarawa Mai Martaba Lafiya
da Imani,yafada gami da aje lasifiqar ya bar gurin a nutse .
Gurin yayi
tsitt! Mai Martaba yayi gyaran Murya Cikin Abin Maganar ,Wanda yana zaune gurin
zamanshi wani bafade yake riqe dashi,
Ya dauki
Allon Farko
Sunan
*BALARABA AYUBA TANKO* yagani jiki yace'Alhmdullhi.
*Balaraba
Ayuba tanko*
Wannan karon
ba tayi nawar fitowa ba ta mike tafara ratsa jama'a a karo na biyu Cikin
qasaitarta da yanayin tafiyarta ta durfafin inda Mai martaba yake zaune
Idon Mutane
yayi caaaa! A kanta kamar dazu ,tsaki taja a ranta tace wallahi na tsani kallo
ko kadan"
Ta kasan
idonshi yake kare mata kallo har tazo ta durqusa kusa da Mai martaba gami da
gaidashi Cikin Nutsuwa,
Yayi saurin
dauke idonshi daga kanta ganin ta dago kai ba yaso taga yana kallonta duk da
cewar ta kasan idonshi ne idan ba mai kurrala ba ma babu Wanda zai fahimci ita
yake kallo ciki ko harda ita balaraba n.
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
*✍đ»,,,,,,,,,*
[04/05,
02:51] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Writting by*
~*Binta
Umar*~
~*MAMAN
ABDUL WAHABU*~
~*MRS AHAMAD
GWADABE*~
_*WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA
TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_
08089965176
*đ
ż4*
Mai martaba
ya Maka mata Alo gami da kyautitikan ta na musamman ,Masu photo da video sai
aikinsu suke a gurin.
Sannan ta
mike hannuta riqe da Allon Fuskarta cike da Walwala,Mai martaba ya kara
lasifiqa a bakinshi yace" Ma haifin wannan Yarinya mai Albarka yafito a
kwai kyauta ta musamman da na tanadar domin ku iyayen yara"
Raurau rau
idanunin Balaraba yayi jin Furucin Maimartaba sai ta fara kokarin mayar da
kwallar da tataro a kwarmin idonta domin bata son zubowarta anan.
Tana tsaye
masu hotona da Video sai daukarta a keyi.
Mai
gabatarwa ya Mike yaje yatari lasiqa yace"Allah yaja da ran sarki mai
Adalci wannan yarinyar marainiyace Ubanta ya rasu shekuru goma da suka wuce ita
kanta batayi wayo ba Mahaifiyarta ma haka yanzu shekarunta uku da rasuwa sai ita
da qqnnenta Guda biyu"
Mai martaba
yayi gyaran Murya cike da tausayin Balaraba"yace Allah ya jikansu da
Rahama to yanzu muna bukatar waliyyinta yafito domin ya karbar mata Abinda muka
tanadar mata"
Diri Diri
Maigabatarwa yayi yana waige wai ko zaiga Sallau ,Amma ko Alamarsa bai gani ba
cikin mutuwar jiki yakara tarar Lasifiqa yace Allah shi taimaki sarki sarakuna
ae wakilin nata bai samu damar halartar taron ba"
Girgiza kai
Maimarta yayi yana Nazarin wani Abu kana yagara Murya A nutse yace"ina
bukatar *Sarki!! Yarima Almansor yafito na wakiltashi ga wannan yarinyar mai
tarin Albarka*
Yana zaune a
hakimce yaji wannan Furucin na Maimartaba sai yaji faduwar gaba kadan Amma
kwata kwata Fuskarshi bata nuna ba ,shifa ba kowane kare da doki yake so
Maimartaba ya riqa Alaqantashi dashi ba yanzu fisabillahi inashi ina jera
kafada da kafada da wancan "yar gidan fukara'u wacce ba'asan Matsayin
taba.
A nutse ya
mike cike da qasai ta gami da izza kamar yadda ya zame masa jiki ya karasa kusa
da da maimartaba gami da mika gaisuwa domin yana mutukar girmama Mahaifin nashi
sosai da sosai baya son bacin ranshi ko kadan shine yasa ma duk Abinda maimarta
ba yace baya musawa ko dako Abin baiyi masa ba,
Cikin nutsuwa
Mai Martaba ya mike tsaye wani bafade biye dashi a bayanshi riqe da tarin
mukulai da wasu takkadu cikin Ambulan,
Maimartaba
ya karbi Mukuuli guda biyu ya mika Sarki!! daya na gida ne da yake ginasu can
bayan gari sabida irin haka daya kuma na wani katafaran shago ne cikin wata
kasuwa datayi shura cikin jahar tasu nan ma ya mika mata a karo na biyu ko
wanne da takkadunshi na mallaka hade da sa hannun shi maimartaba.
A nutse
Sarki! Ya karba gami da karasawa in da take tsaye gabanta na dukan Uku Uku,
Da sauri
wani bafade ya karaso gurin ya kara lasifiqa bakin Sarki! Domin yasan zaiyi
magana dole.
Gyaran Murya
yayi yana duba takkadar farko,
Ya Mika mata
Cikin Wani irin Voice yace Maimartaba
Sarki Almustapah ya Mallakawa Balaraba Ayuba tanko daya daga cikin gidajensa na
bayan gari halak malak sakamakon kokarinta da tayi gurin saukar Alku'ani
maigirma Allah yaja da ran sarki Yakara maka Lafiya Balaraba na godiya,yafada
yana Dan ya mutse fuskarsa kadan gami da mika Mata takkadun ,Akwain guri ya
dauki kabbara gami da kirari ga sarki Almustaph Masu photo da vidio suka fara
Aikinsu ,duk wani Masoyin Balaraba a gurin ya tayata murna makiyanta kuwa
tamkar su mutu.
Sallau wanda
ke can rabe jikin katanga ji yake kamar yaje ya cinnawa kanshi wuta ya huta da
wannan bakin ciki
Ta sanya
hannu biyu ta karba fuskarta cike da walwala Amma taki yadda ko kadan ta kalli
Fuskarsa haka masu photo suka riqa daukarsu.
Kamar yadda
ya mika mata takkadar farko haka ya mika mata tabiyu hade da Dan mukkulin
shagon da yin bayani domin kowa ya shaida
Zubewa
Sallau yayi gumi ya tsinke masa yana mamakin yanzu Balaraba ce ta mallaki shago
cikin kasuwar sha tambaya Wanda shiga wannan kasuwar sai wane da wane domin
kasuwa ce ta masu kudi ,nuffashin sa ya riqa fita sama sama tamkar zai bar
gangar jikinshi tsabar bakin ciki ae bai gama dawowa daga dimuwar da ya shiga
ba yajiyo muryar Sarki!! Yace "Ni Almansor Almustapah na baiwa Balaraba Ayuba
tanko kujarar Maka sakamakon hazakarta da kokarin ta muna fatan sauran dalibai
zasu kara zage damtse gurin jajircewa da bada himma a kan karatu muna fatan
wata shekarar daliban dazasu sauke Alku'ani mai girma su ninka na yanzu.
Yana gama
fadar haka ya Fara kokarin barin gurin cikin ginshera wacce tazame masa jiki
cikin kasaita yaje ya zauna gurin zamanshi
yana kallon kowa daidai.
Gefe guda
yana mamakin yarinyar da Girman kanta ganin ko kallon in da yake taqiyi ko dame
take taqama oho!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ✍đ»
[04/05,
02:51] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writteng by*
*Binta Umar*
~*MAMAN
ABDUL WAHABU*~
~*MRS AHAMAD
GWADABE*~
_WANNAN BOOK
DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU_
08089965176
*đ
ż5*
Daya bayan
daya dalibai suka riqa fitowa suna karbar Allonsu hannun maimartaba kamar yadda
yayiwa Balaraba kyauta haka ya riqa yiwa kowa daidai da Matsayinshi.
Sulaiman
Ahamad shine yasamu kyauta kwatankwacin ta Balaraba nan shima Sarki! Almansor ya bashi kyautar
kujerar maka kamar yadda yabawa Balaraba,
Guri ya
hautsine kowa yana taya nashi murna gami da karbar Allon ana sanya Albarka ,nan
kaf dalibain da malamai gami da iyayen yara suka jero reras gaban sarki masu
photo suka riqa daukarsu domin tarihi .
Sarki ya
jiro wasu takkadu ya mikwa shugaban Makarantar wato Arrama Malam Idiris
yace" ni Almustaph na malakawa wannan Makaranta Filina dake hayin diga
halak malak kuma Na dauki nauyin ginashi da izinin Allah muna fatan zaku kara
zage damtse gurin kula da tarbiyar yara da basu ilimi mai amfani.
Allahu
Akubar Allahu Akubar Allahu Akubar
Guri ya
hautsine da Akabbar Malam idirs ya zube gaban sarki tamkar zaifashe da kuka
sabida dadi sai zanba godiya yakeyi
Kankace
komai guri ya karade da busa irin ta gidan sarauta mai taken jinjina game
sarki.
Sarki
Almustaph ya mike da Alama gida Ai shiga Aikuwa fadawa suka baza manyan riguna
domin take masa baya.
Dama A
Al'ada sai sarki ya tashi sannan kowa yake tashi sabida girmamawa,
Mikewa
Sarki!! Yayi tare da tawagarshi domin bin bayan Mahaifinshi ,wan an Dan
kanzagin bafaden ya soma Aikinshi na banbadanci har ya Manta da gargadinsa na
dazu
Busar da ake
masa daban take da wacce a kewa maimartaba domin kanaji tasa yadda take tafiya
slow tana tafiya da Yanayinshi na taqama!!
Gyara kintsi
Dan sarki jikan sarki nan gani nan bari dawisu sarkin Ado dawinsun ma dole ya
saurara Maka Farar Aniya Farar zuciya Farar Alkyabba Dan gado masu sarautar gaskiya arziqinku bai
rufe muku ido ba Allah dai ja da kwana Dan sarki jikan sarki!
Tuni guri ya
kacame Kiowa yanaso yayi ido hudu da
wannan Dan sarki da'aketa wasa shi haka Mussaman Matan dake gurin da masu
saukar da "yan kallo.
Balaraba na
gefe duk tururrubin da'ake gurin gami da hayaniyar baisa ta zuwa gurin da yake
kokarin wucewa ba sai zabga tsaki takeyi yana kallon bushira sai faman kutsawa
take wai lallai sai ta ganshi.
Gefe can
taja ta tsaya domin yadda a ke bangajeta gashi Sam Sam bata son hayaniya da
jira da tana da damar tafiya da tayi tafiyarta wallahi domin kwata kwata bata
son batawa kanta lokaci sanin da tayi cewar kannanta nacan na jiranta a gida,
To ganin
yadda makarantar ta karramata a matsayinta na daliba ta farko yasa bataso ta
watsa musu kasa a ido
Duk a zaton
ta Sulaiman Ahamad shine na farko ganin yadda yake da kokari domin ko musa
bakace shine yake cinyewa Amma Abin Mamaki sai taji sunanta a farko ,Tabbas ta
yadda da kanta tunda Ita kanta tasan tana da masifar kokari domin wani sa'in
itakewa "yan ajinsu kari idan malami bai shigo ba ita dai kyaleta da
rashin kunyarta da gadara gami da takama gashi ita kuma ba "yar gidan kowa
ba!
Da kyar
bushira ta hangi Sarki! Daga can nesa sai ta riqa mamakin ganinshi jin Balaraba
nace da ita ae yaro ne Lallai Balaraba da son girma take cikin zuciyarta tace
gaskiya yana da kyau wai!! Dole yaji dakanshi duk da cewa bai fiye haske ba
amma kalar fatarshi abin kwatance ce ga wani uban saje da yabi ya kewaye
fuskarshi a tsare hade da mitsitsin bakinshi idonshi Manya farare tas dasu sun
Dan risina kadan bazaka taba gane girmansu ba sai ya bude masu duka Amma idan
ka kalli saman fatar idonshi zaka gane yana da Manyan idanuwa a sabila da
dimun'da'iman idan nashi a lumshe yake ba yadda ya bude su sabida shi kanshi
yasan Allah yayi masa baiwarsu .
Tun kan ta
karaso gurin Balaraba take zabga mata harara tace"wallahi Sam Sam ba kuyi
ba kun zubar mana da qima kuna mata kuriqa rububin zuwa kallon wancan waishi
Dan sarki Mtssss Wallahi babu da Namijin da zanyiwa wannan rawar jikin ba'a
haifeshi ba tafada a zafafe tanaji tamkar taje ta gaggaurawa matan dake rububin
zuwa ganin shi.
Kallonta
Bushira tayi tana Mamakin Balarabar da yadda ta dauki kanta ita ba "yar
kowa ba I dillalin kashi.
Tace"laifi
ne Dan munje ke tunda bazaki ba ae shikkenan ,humm gaskiya ya hadu duk da
banganshi sosai ba tabbas nasan yana da mugun kyau.
Tsaki
Balaraba taja tace kyawunshi din baza bai dameni ba ni nan Sam Sam kyauwun wani
Namji bazai rude ni ba ko wata sarautarsa
tafada tana girgiza jiki gami da ji da kanta
Dariya
Bushira tayi kadan tace" Wallahi wannan Abinda kekeyi yana mutukar bani
Mamaki wai ko Dan kinga kina da kyau ne?
Banza
Balaraba tayi mata tana hura hanci!
Bushira
tacigaba dacewa Dan kinsan bazaki taba samun kamarshi bane a matsayin Miji
shiyasa kike ta wannan Abin"
"Wani
kallon Tara shaura kwata Balaraba tayiwa bushira tana ya mutse Fuska tace
" Billahillazi kika sake yimin wannan Furucin sai na fasa miki baki ae kin
San zan iya ko"!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđđ
[04/05,
02:52] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Written by*
_*Binta
Umar*_
~*MAMAN
ABDUL WAHABU*~
~*MRS AHAMAD
GWADABE*~
_*WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR
NAN*_
08089965176
*đ
ż6*
Bushira
tace"idan baki fasa basa min baki ba kya tsoran Allah Mtss ke daga anyi
magana sai kiriqa nunawa mutane gadara Aikin kawai!
Shiru
Balaraba tayi mata ganin rantaya baci Sam bata son bacin ran Bushiran sabida
ita kadai ce ta iya zama da ita take jure halinta ,tace"Ai sai ki shige
mutafi ni wallahi nagaji da tsayuwar gurin nan wai sai yaushe za'a tashi tunda
dai Maimartaba ya tafi ba shikkenan ba kowa sai ya yi nasa guri" Tafada
tana wani daga kai!
"Sai
dai ke kiyi tafi Amma ni bazan biki ba ke kullum ba kya gudun Abin Magana duk
da halinki Amma haka A ka karramaki gurin nan gashi kina nema ki watsawa mutane
qasa a ido"Bushiran tafada tana dauke kai daga kanta
Gaba tayi
kawai ta kyaleta tsaye a gurin tace "Sai kin tawo ae wallahi bazan zauna
ina bata lokaci Na ba kinsan su Sadiya nacan A takure babu Mai basu
Abinc......kafin ta karasa Sallau ya tari gabanta Cikin yaqe yace"diyata
yarinyar Albarka ina Alfahari dake"
Gabanta ya
fadi!! Sai ta dake tace"Kawu Ashe kazo gurin saukar banganka ba sai
yanzu"
Washe
hakoransa yayi yace"ae nazu tuntuni a gaban idona Maimartaba ya fito duk
ina kallonshi har ya koma cikin gida yafada yana ta dariya Mara dalili domin
kana ganin yadda yakeyi kasan karfin hali kawai yake
"Allah
sarki Kawu wato kazo Ashe Amma kanajin lokacin da Maimartaba yake fadin ina
waliyyina yake yafito domin ya karbar min kyautittika Na kayi shiro ko? Tana
sane tayi mashi Magana domin taga Halin da zai shiga sanin da tayi basu da
Makiyi sama dashi da iyalinshi duk da yana Amatsayin wan Mahaifinta.
Duk sai ya
diririce Sabida yasan yarinyar "yar zafin kai ce duk da cewar bata masa
rashin kunya Amma yana shakkar ta yasan kallonsa kawai takeyi gashi shi kullum
nuna mata yake Ubanta ne shi tunda ba ran Mahaifinta, Amma duk wani hakkinta
yakasa daukewa Asali ma da hadin bakinsa A ke muzguna musu a gidan ita da
"yan Uwanta.
Sai ya hau
dudduba jikinsa yace"dube ni fa Balaraba babu sutturar Arziqi kunya nakeji
shiyasa ban fito ba"yafada bakinshi na rawa kai daganin yadda ya yi
maganar kasan tsari ne kawai da Rashin gaskiya
Bata ce
komai ba kawai ta hau duba kayan jikinshi.
Tace"Kawu
kenan kowa ae da sandar hannunsa yake kai duka maye laifin tufafinka yanzu
gaskiya banji dadi ba wallahi ni kai dai a guri kowa da "yan Uwanshi da
iyayenshi ban dani duk su Kawu Habu da Kawu Maman da Kawu Salisu babu Wanda
yazo gurin
Harsu Safiya da Mabaruka ma haka ai shikkenan
tafada tana daga kafada ,
Duk sai ya
rasa Abin fada Sabida babu gaskiya yace"kin San wa "yan nan basa son
Zumunchi kowane shege sai yace kasuwa zai tafi su kuma su Safiya da kike magana
a kan su kin sansu da shegen son kudi kamar jaraba suna can suna Aikin A wara
da kulelensu kamar ko da yaushe"
"To
Kawu ina Uwa da Iya su mai yasa basu zo ba? Tafada domin taji mai zai ce domin
tasan bata bakinta takeyi sabida tasan bazuwa zasuyi ba Lokacin da sukaji
Labarin saukar cewa suka dinga yi ae saukar zuqu ce wannan.
Yace
"ke ma dai Balaraba kin san wa"yannan tsinannun Matan baza su zo ba
su Neman kudinsu ya fiye musu komai ki rabu da waddanan "yan hassadar
,yafada yana kokarin karbar Allon hannunta gami da kyautitikan hankalinshi na
kan Mukkalan gidan da shagon sai faman washe baki yakeyi
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđđđ
[04/05,
02:52] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Written by*
*Binta Umar*
~*MAMAN
ABDUL WAHABU*~
*MRS AHAMAD
GWADABE*
_*WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA 200 IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_
08089965176
*đ
ż7*
_Bissimillahi_
Sakar mishi
tayi tana bin shi da kallo ganin yadda jikinshi yake rawa Humm Kawu kenan
tariga ta Fahimchi Abinda yake wa
Yace"Diyar
Albarka gaskiya ina Alfahari dake da Dan Uwana Ayuba da ya hafeki Allah
yajikanshi ya gafarta masa
"Ameen
Balaraba tace taci gaba dacewa Kawu Naji kayiwa babanmu Addu'a banda
Mamana"
Bata Fuska
Kawu yayi yace "Allah yajikanta itama daga haka yaja bakinshi yayi shiru
ita tarasa wace irin qiyyaya Kawu yakewa Mama ta duk da bata raye.
Yace"ae
sai mutafi ko gaskiya naji Farin ciki sosai Balaraba zakije Makka Aikin Hajji
mu Na zaune,
Dariya tayi
tace "Kawu kenan kar kadamu Nabar maka kaje kai kawai Tafada babu damuwa
tattare da'ita.
Wani farin
ciki ne ya ziyarce shi A zucci yace "ja'ira mai kama da tsohowar Karuwa ae
ko baki bani ba baki isa kije Makka ba in dai INA raye a doran duniyar nan.
A zahiri
kuwa yariqa washe baki tamkar me sai shi mata Albarka yake kamar babu gobe.
Jin shi
kawai Balaraba takeyi domin tafi kowa sanin waye Kawu.
Haka suka
ran kaya suka nufi gida Kawu sai hirarraki yake mata Na babu gyara babu dalili.
Wani gida
Nafara hangowa cikin wani surqoqin lungu Wanda kwatoci sukayi wa yawa gasunan
duk sun bi hanya babu kyawun gani gefe ga tarin bola da tarkace da wata tsiya
ce yara duk sun Tara kayan gwangwan da Alama yaran Layin suna fita Sana'ar
gwangwan domin ga Alamu nan tarin robobin qarafuna da buhunhuna.
Haka sukai
ta tsallake shirgin gurin Kafin su shiga
cikin gidan da babu kofar arziqi duk ta lauye ko tsayuwa batayi da kafarta sai
an kare da dotse ko kujera,Kawu sai zage zage take yi kafin ya shiga gidan fadi
yake shegu tsinannu "yayan Allah bani duk sun zo sun cika mana layi da
kayan sata "yan iskan yara kawai"
Wani kallo
Balaraba taiwa Kawun Mai kama da Harara tace"Haba Kawu wannan zage zagen
bashi da Amfani Shiyasa suka rai naka ina ruwanka dasu ,sai La'antarsu kake yi
ta'ina zasuyi Albarka kar ka Manta fa harda su Babaye da Walidi cikinsu
shikkenan tunda ka hadasu ka zage babu ta yadda zasuyi Albarka ,Neman halak
dinsu sukeyi yafi suje su dauki Na wani " ta qarashe maganar Cikin bacin
rai!
Gyaran Murya
yayi ko kunya babu domin shi yanzu lallaba Balaraban yakeyi so yake ya kwace
mata duk Abinda ta samu gurin saukar.
Yace"Rabu
dasu diyar Albarka kinji ko shige muje ciki Ae ke kaman Dan Uwana yayi sa'ar
Haihuwa ba wa"yannan "yan iskan ba"
Yaran dake
gurin suka kwashe da dariya suna nunashi da hannu domin dai dama yaran duk sun
rai nashi sakamakon zubar da Mutunchin shi da yakeyi gurin in sunje gwangwan
dinsu sun dawo yabi yana kar6e musu kudi.
Balaraba
taja tsaki ta shige ta barshi gurin tace"ae kaga Abinda nake gudar maka
nan gashinan sun mai da kai mahaukaci"
Walidi ne
yafito a guje su ka ci karo da Balaraba yayi mata wata bangaza tamkar zai yadda
ita kasa,yayi gaba ko saurararta bai yi ba.
Da sauri ta
jawo hannunsa ta zabga Masa Marika hagu da dama tace" Dan Uwarka ni
sa'arka ce zaka bangaje ni ka huce ko kallo ban isheka ba ko ka ga INA shiga
sabgarku ne"?
Kuka Walidi
yafashe dashi yayi cikin gida da gudu yana cewa"Allah ya isa ban yafe ba
Shegiya "yar Karuwa"
Wani Bacin
rai! Ya dirar wa Balaraba tayi cikin gidan A fusace yau sai taga da Wanda
walidi yake taqama Lallai yau za'ayi rigima gidan nan domin tagaji da irin cin
zarafin da yaran suke mata.
Da sauri
Kawu yabi bayansu yana zagin Walidi ta Uwa ta Uwa ba
Uwa" Na
zaune kan kujera "yar tsuguno tana wanki dake sana'ar tace kenan wankau
Walidi ya shigo yana burara ihu tamkar Wanda a ka yanka ,Sai tambayarsa take
menene da qyar yace waccan "yar karuwar ce ra mareni hagu da dama inaji ma
ido na yafashe yafada tana rintse ido daya cikin sharri
Cikin
Sababi! Da tashin Hankali! Uwa ta Mike tana gyara daurin zaninta tace
"Lallai Yau zaci kambu a gidan nan Wallahi tallahi bazan lamunci wata
"yar iska ta riqa dakar Min "yaya ba bara ta shigo inji meye
dalil......kafin ta karasa tajiyo Muryar Kawu yana ta Surfawa Walidi zagi!
Abin Mamaki!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđđ
[04/05,
02:52] +234 808 996 5176: đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting by*
*Binta Umar*
_*MAMAN
ABUDL WAHABU*_
*MRS AHAMAD
GWADABE*
_*WANNAN
BOOK DIN NA SIYARWA NE 200 IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_
*đ
ż8*
"Yau
kuma da Abinda kashigo da shi kenan Malam me walidi yayi maka kake ta surfa
masa zagi haka? Kar dai a ce tarewa mutsiyaciyar yarinyar nan kake
Balaraba"
Tafada tana
nuna Balaraba dake jikin rijiya tana kallonta.
Kawu ya
gyara tsayuwa gami da riqe Abubuwan dake hannunsa da kyau ,ya kalli "Uwa
yace"Laifi ne Dan Na tare mata Yarinyar kirki haka ka wai kin bata yaranki
kin sangar tasu basa ganin kowa da mutumchi a gidan nan yanzu a ce kamar
Balaraba ita Walidi zai zage yayi ta zagi kina kallonshi kice in yi shiru"
Mugun Mamaki
ne ya kama Uwa jin Abinda Kawu yake fada Lallai a kwai lauje cikin nadi kawun
da yake zama a zagi Balaraba da ita da iyayenta da qannenta yau shine yake tare
mata fada.
Ta gyara
tsayuwa gami da gyara daurin dankwalinta ta kalli kawun tace Au! Ashe kai ma
tafara baka cin hanci cewa zakayi kafara cin kudin zina da sata
Tafada tana
wani girgiza jiki cike da Neman fitina,
Kifta mata
ido Kawu yayi ganin har ta hasala
Duk Balaraba
Na kallonshi.
Aiko dake
"Uwa tasan Halin Mijinta nan da nan ta dago Abinda yake nufi kifta mata
idon da yayi
[04/05,
02:54] +234 808 996 5176: đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting By*
*Binta Umar*
_*MAMAN
ABDUL WAHABU*_
*đ
ż9*
"Ke
kuwa Uwa wane irin Abu mai muni yarinyar nan tayi miki ? Kike jifan ta da
Mummunan Al'kaba'i haka me yayi zafi kema fa kin haifa"
Iya take
fada bayan fitowarta daga dakin ta tana tsaye ruqe da ha6a tana kallon Uwa
cikin Mamaki
Kafin Uwa
tace komai sai gasu Mabaruka sun shigo a guje ko wanne hannushi ruqe da Farin
botiki Wanda suke zuba Awarar da suke Siyarwa da kwai suna kaiwa kasuwanni
Sai wasan
banza suke suna dariya kamar wasu shashashai ko wacce taci janbaki gami da wani
katon A cuci a kawunansu.
Sai suka
tsaya ganin Iyayen nasu a tsaye dagani Fada a keyi.
Uwa tace
"Yawwa "yayan Albarka dama tunda naji shiru nace Lallai yau Awara
zata qare Allah dai yayi muku Albarka Ya Baku miji nagari duk Dan bakinciki sai
ya mutu ehe!!
Tafada tana
kallon gefan da Iya ke tsaye tana kallonsu,
Shamsiyya
tace"wai meye ne ? Naga duk kunyi wani cirko cirko tafada tanawa Balaraba
Wani Dan iskan kallo.
Uwa
tace"Wannan mai ido a tsakar kan ce take zagina bay an ta mari Walidi
shine babanku yake cewa wai laifin walidi ne
kan nayi mata magana Shine yar Ubanta tafito zata tare mata .
Tafada gami
da zama kan kujerar da tatashi ta ciga da wankinta tana sakin habaici ga Iya.
Mabaruka ta
kalli Kawu sallau Mahaifinsu ,Cikin Raini da rashin kunya tace "Haba Kawu
yanzu har ka fi son bare da Jininka yanzu a gabanka wannan jakar! Take zagin
Maihafiyarmu baka ce komai iyi!? Kawai sai ta aje botikin Awarar a Fusace tayi
kan Balaraba gadan gadan!
Dama sun
saba dambe Dan su Shamsiyya basu da Hankali in dai Abu ya hadaka dasu Abu kadan
sai a fara dambatuwa.
Balaraba
tayi saurin kaucewa daga jikin rijiya ta tari Shamsiyya tun kafin ta karaso
suka kacame da kokawa Abin Mamaki!!
Mabaruka
tafara daukar Abubuwa tana dukan Balarabar dashi ganin ta kayar da Shamsiyya
tana duka .
Sai dura
mata Ashar Mabaruka take ta Uwa ta Uba.
Iya ta shiga
tsakani tana rabawa gami da ruqe Balaraba Amma Ina!! Balaraba taqi rukuwa domin
dama in tai zuciya fadanta baya rabuwa.
Shiko Kawu
sallau barin gurin yayi yana tsitstsinewa su Shamsiyya a zuciyarsa domin babu
Halin yayi a fili sabida tsoran Masifar Uwa.
Uwa dataga
Ana cutar "yarta sai kawai ta daga ruwan daudar da take wanki dashi cikin
roba ta kwararawa Balaraba a jiki tundaga tsakiyar kanta har zuwa qafarta tana
ta zabga Mata zagi gami da mugun fata!!
Da kyar Iya
ta janye Balaraba daga kan shamsiyya tana bata hakuri gami da yi mata Fada,
Shamsiyya da
tasamu ta mike sai taciga ba da zagin Balaraba tana jin fan ta da kwanonisu Na
cin Abinci Wanda suke gefe Dan qazanta har yanzu ba'a wanke ba qudaje sai bi
suke gami da ruwan wanki da Uwa ! take kwara musu
Har tasamu
nasar jifanta a kanta gurin ya tasa ,cewa"take Wallahi sai naga bayanki
Dan Uwarki karuwa Uwar tamu zaki dinga zagi shegiya wacce ba'a san Asalinta
ba"
Bakinci
tamkar ya kashe Balaraba sai tafashe da kuka, a gurin su Sadiya da Shamsu
kannanta suna taya dawowarsu kenan daga makarantar Allo,yara duk sun cika
gidan,
Iya ta janye
Balaraba ta kai ta dakinta tana rarrashi
tace"ko da yaushe ina fada miki ki daina Daka ta tasu Mabaruka su ba
hankali garesu ba gashi yau a cikin farin ciki kike kinyi saukar Alku'ani mai
girma Amma zaki bata wayonki Dan Allah ki daina kulasu.
Cikin kuka
tace"iya kinajin zagin da suke min fa wai mai Na tsarewa Uwa ita da
yaranta suka tsane ni ,nifa basa bani ci basa bani sha komai bi nakewa kaina ni
nake fita in nema in ciyar da kaina da kannena to gaskiya nagaji zan siyar da
gado Na kawai in bar musu gidan gwara inje in kama haya sai yafi min"
"Aa
Balaraba kina nufin zaman kanki zakiyi bazai yihuba dama yaya Lafiyar kura
kullum cikin yi miki sharri suke duk Wanda yaji cewar kin gama daki shikkenan
sai zancensu ya tabbata ,ki kara hakuri kinji ko kwana nawane zaki yi Aurenki .
"Aa Iya
ki kyaleni kawai "tafada tana share hawaye.
Iya
tace"Aiko bazan kyaleki ba Balaraba yin hakan yana nuna cewar cin Amanar
Dan Uwana Ayuba ,Sam baicancanci haka ba bayan haka kuma zumunchi bai CE haka
ba
Share hawaye
tayi ta kalli su Sadiya da shamsu Wanda suke zaune sun zuba mata ido suma suna
share hawaye,tace "kunci Abinci"?
Girgiza kai
sukai Alamun A'a.
Mikewa tayi
ta karbi mukullin dakinta gurin iya tace"Ku taso Ku je Ku siyo indomee sai
in dafa muku kafin in daura girki"
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
08089965176
[04/05,
03:04] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting by*
*Binta Umar*
_*MAMAN
ABDUL WAHABU*_
~*MRS AHAMAD
GWADABE*~
*đ
ż10*
Dakinsu Na
gado ,ta bude musu ,suka shiga ,tana jin su Mabaruka da Shamsiyya ,sai zaginta
sukeyi har yanzu ,sai tayi musu banza,
Tafito da
kudi gudar Dari biyar Sabuwa dal! Tabawa Sadiya ,dake tafi Isyaku ,wayo ,tace maza taje ta siyo musu
indome guda hudu ,sai ta dafa musu kafin ta Dora musu Abincin dare.
Cikin Farin
ciki Sadiya ta kar6a ,ta tafi kantin Abbah ,dake bakin layinsu siyowa Sai Murna
takeyi dake yarinyar ,tana son. Indomee sosai ,shiyasa kullum said tayiwa Aunty
tasu Addu'a in tayi Sallah,sabida duk Abinda suke Nema tana musu .
*wannan
kenan*
*ASALIN
LABARIN*
___________________
Malam
Tanko Makeri
Shine Ai
nihin sunasa ,Wanda jama'a suke kuranshi dashi ,Amma A salin sunansa dayyabu
" to tun yana yaro Mahaifinshi ya sanya masa Tanko kasancewar sunan
Mahaifinshi ne dashi
Shiyasa
sunan ya buya idan ba Tanko Makeri kace ba babu Wanda zai gane.
Mutum ne shi
Wanda Allah yayi masa baiwa da Fasa ta
qere qere duk Abinda ya kalla sau daya to in sha Allahu nan take zai qera
makashi ,tamkar daga kamfani
Shi kadai
Mahaifinshi ya haifa ya koma ga Allah.
Shi kuma tun
tasowarsa mutum ne mai Auri saki
,Matarshi ta Farko Lantana itace Uwarsu Kawu Sallau da Kawu Maman
,Matarshi ta biyu "yayanta duk mata ne su biyar ,haka ta zubesu gaban
Lantana ,tayi tafiyarta ,Lokacin da Auran ya Mutu.
Lantana wata
irin mace ce mai zuciyar kafurai bata da imani ko miskala zarratin,ita ke daura
yaranta a kan mumun dabi'a
Idan Tanko
ya fita sana'arsa sai ta daurawa "yayan kishiyarta ,mata talla ,tace duk
inda zasuje suje su siyar mata tallah har da daddare daura musu take ,idan suka
qi kuwa tasa Sallau ya Zane su.
Tun Tanko bai
Sani ba har yazo ya sani ,yayi tai mata fada,budar bakinta sai cewa tayi itafa
baza ta zauna da gurda gurda "yan mata gida daya ba batare da ta more su
ba idan baya so ta daura musu tallata to yayi musu Aure,
Dake Tanko
Jan wuya ne a gidanshi ,ya tsawar mata ,yace "gidansa takyale masa yara
suyi karatu ,tukkuna idan Miji ya fito ai za'ai musu Auran.
Lantana taqi
ji ,Tanko yana sa kafa yana fita zata fafaki yaran da faratin tallah ,suna kuka
suke tafiya,
Karshe Suka
yanke shawarar guduwa gurin Uwarsu,
Aiko ranar
da Asubah suka fito dukkaninsu suna labewa suna jiran babansu ya fita sallah su
gudu
Tanko ya
fito kamar yadda ya saba ,ya tsaya shagon su Sallau ,domin tashinsu ,suje
massalaci ,daga bakin kofa ya tsaya gami da bubbuga kyauran ,ya wucewarsa
Su sallau ko
sunajinsa ,da suka fahimci ya kauce daga gurin sai suka cigaba da baccinsu
,dakin sai tsami ne yake tashi ,sabida ,dama bawata tsaftace dasu ba ,sai su fi
sati basiyi wanka ba.
Su Atika kuwa
bayan sun tabbatar da wucewar babansu ,sai suka fito sadaf sadaf zasu gudu.
Abin Mamaki
! Sukayi gware da Tanko ya dawo domin daukar chazbah ,
Sai ya kara
haske fitilar dake hannunsa yana kallonsu daya bayan daya,ga Atika riqe da
katuwar jaka.
Yace"INA
zakuje ne"?
Sai suka
fashe da kuka dikanninsu ,
Kukan da
yayi sanadiyar Farkawar Lantana daga Barci duk da tana cikin Uwar dakinta,
Tafito da
sauri jin kukan da soro ,tana Addu'a Allah yasa ba daya daga cikin
"yayanta bane ya mutu ,kanta ko Dan kwali babu.
Me za ta
gani su Atika ne tsaye riqe da jaka suna zabga kuka ,ga babansu a tsay"
Tace"Malam
Lafiya dai in ce ko "? Wa"yan nan shashashan yaran sun tashe ni daga
bacci"
Ko
sauraronta bai yi ba ,ya cigaba da tambayar su Atika ina zasuje da Asubar nan.
Atika tace
"babah mungaji da Azabar da ake gana mana ,zamu tafi gurin babarmu,
Lantana tayi
salati kamar gaske tace"Au!sharri zaku kullamin gurin Ubanku "ooo !
Ni Lantana Na hadu da "yayan zamani,
Sai ta hau
kwala Sallau kira.
"Sallau"
Sallaau!! Sallau"!!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
_in kana
bukatar cigabansi ga number nan_
08089965176
[04/05,
03:05] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting by*
*Binta Umar*
_*MAMAN
ABDUL WAHABU*_
_Bissimillahi
_Rahamanir rahim_
*đ
ż11*
Sallau ya
taso a fusace Sallau ,yafito gami da cewa "wai menene kin tashe ni ina
bacci"
Sai tafashe
da kuka tana nuna su Atika da hannu tace"ga sunan suna kulla min sharri a
gurin Ubanku ,har da zagina"
Ai ko sallau
ya yi tsalle ya gaurawa Atika Mari yana zaginta ta Uwa ta Uba,kwata kwata bai
lura da Malam Tanko dake tsaye a gurin ba.
Tanko
yace"yanzu Lantana yaushe yaran nan suka zage ki Dan sharri" to tunda
Abin ya zama haka zan dauke yaran nan daga hannunki ,ya mai da idonsa kan
Sallau dake tsaye yace"kaji kunya sallau ,da zaka din ga biyewa Uwarka da
duk Abinda tace da kai , Allah ya shirye ka,ya mai da idonsa kan su Atika yace
su koma ciki ,kafin yadawo daga masallaci.
Yana fita
Sallau ya riqa zaginsu shi da Lantana,sukayi masu shiru ,Lantana tace baza su
koma ba cikin gidan ba tunda suka fito sun fito kenan ,sai subari Ubansu mai
daure musu gindi ya dawo sannan.
Bayan Sun
fito daga Massalaci Tanko ya tsaya shida Amininsa yake fada masa halin da a ke
ciki.
Budar bakin
Malam iliyasu yace"mai zai hana muha da Atika da Yunusa mana ina ganin
hakan zaifi.
Malam Tanko
yaji dadi hakan ,ai nan suka tsayar da Magana.
Bayan sun
karya da kansa ya fita dasu yasa su a mota ban da Atika domin yafada halin da
ake ciki.
Tana kuka
suka rabu da "yan Uwanta.
****
Lantana
kamar ta mutu jin cewar Atika zata Auri yunusa Dan gidan Malam iliyasi ,ita San
samunta yaran suyi tazama babu Aure sabida tsabar qiyyaya.
Ranar daurin
Aure Abin sai yabawa jama'ar dake gurin Mamaki jin ana daurawa Uba da "ya
Aure.
Da Labari ya
iski Lantana gurin daurin Auren tafito tamkar mahaukaciya tariqa dure duren
Ashar
Da kyar su
Sallau suka jata suka mayar da ita gida.
Tace"Yanzu
Sallau Abinda Malam zai yimin kenan ,ya muna furce ni ,Ashe Aure zai yi ban
sani ba niko mai zan yiwa Malam in wuce bakin cikin da ya kunsa min"
Sai ta fashe
da kuka har dasu fyatar majina.
Sallau
yace"ki rabu dashi Lantana,mune maganin Matar tasa wallahi ,tunda tasa ki
zubar da hawaye Sai mun hanata zaman lafiya"
Maman yace
"kwarai kuwa sai mun daukar miki fansa a kanta"
Sai tai ta
shi musu Albarka ,tace"ai dama nasan zaku share min hawaye shi kuma Malam
din zai shigo ya same ni wallahi"
****
Lantana babu
irin cin mutumchin da bata yiwa Malam Tanko ba ,ya share ta ,kawai bai kulata
ba ya cigaba da hidimarsa,
Gidan Malam
Ilayisu nan a ka kai Atika,sosai Tanko yayi mata kayan daki babu laifi ,nan ma
da labari ya iski lantana ,tai ta zuba ruwan bala'i a gidan ,tana cewa Tanko ya
kwashe dukiyar "yayanta yayiwa wata banza kayan daki ,ai "yaya maza
sune "yaya
A takaice
dai ranar Lantana bata barsu sun rintsa ba.
Ashe Abu Na
gaba,
Sabida kayan
dakin Amaryar Malam Tanko iri daya ne da Na Atika ,da Alama duk shi yayi musu.
Wata
makociyarsu tazo tana tsoguntawa Lantana ,Aikuwa "yan jeran nafita ,suka
shiga dakin Amaryar ita dasu Sallau ,duka wargitsa shi,gami da debo kwata suka
yaba jikin gadon da tsakiyar dakin ,sannan suka dinga kuza ruwa a tsakiyar
gadon da dakin,sai da suka jiqa katifar jagab sannan suka futa daga dakin ,gami
da barinshi a bude.
Ko da
"yan kawo Amarya suka zo Lantana Na kuryar dakinta ta tasa redio tana ji
,tana jin shigowarsu sai ta rage redio n tayi lif tana jiran me zai faru.
Abin Mamaki
gami da daure kai dak in suka gani a bude ,suna San ya kafafunsu ciki suka ga
Abin mamaki ,Komai a fashe ga katifa jagab dakin yana ta warin kwata,
Matar Liman
,ta ce"innalilahi wa'ina ilayi rajiun"! Ai ba haka muka bar dakin nan
ba,kai! Jama'a wai kishi hauka ne?
Lantana Na
jiyo Abinda take cewa sai tafito a fusace tana gyara daurin zaninta ,Dan kwali
a hannu,
Ta nuna
Matar liman da hannu tace"ke Shattu bana son munafurci da kankanba ,ehe!
Duk wata kutun gwila da kuka hada naji labari da sanya hannuku gurin bawa Malam
,waccan Mutsiyaciyar yarinyar tsintaciyya wacce ba'a San daga in da take ba
,wato ni za ai wa rufa rufa ,an lullube kura da fatar Akuya ,an dauko Mayya an
kawo min gida salon tazo ta leshe ni da "yaya Na,to wallahi baza ta sabu
ba ehe!! Tafada tana buga cinya cike da neman tashin hankali!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
_IN KANA
BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN_
08089965176
[04/05,
03:05] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting by*
_*BINTA
UMAR*_
*Maman Abdul
Wahabu*
_Up_
_up_
_up_
*BINTA UMAR
FAN'S*
_INA MUGUN
YINKU SOSAI DA SOSAI INA JIN DADIN YADDA KUKE KAUNAR NOVELS DINA ,NAGODE DA
GOYAN BAYANKU DARI BISA DARI_
_*HAKIKA
BANI DA BAKIN DA ZAN YI AMFANI DA SHI GURIN GODE MUKU ,SAI DAI IN CE ALLAH
YABARMU TARE ,ALLAH YABAR KAUNA TA DAN ALLAH*_
❤
*"YAN
QUNGIYAR ZAMANI WRTERS ASSOCIATION*
_INA YINKU
OVER ,MUSSAMAN ,RAEL SHAXXI ,HUSAIN 8K
"YAR MUTAN ARKALLAH ,HAFSAT SISI ,HALINKU YANA BURGE NI HALINKU ABIN KOYI
NE_
*ALLAH
YAQARA DAUKAKA ZAMANI*
*đ
ż11*
Shattu
tace"kinga lantana mu ba tashin hankali ne ya kawo mu ba Alkairi ne ya
kawo mu duk dai wannan da yayi nagari kan shi," takarashe magana tana kama
hannun Amaryar Malam Tanko
Da nufin
shigar dai ita cikin dak in'
Mutanen dake
ciki suna ta faman tsane ruwan dake kwance gurin ,suka ce "Aa shattu yanzu
in kinshigo da ita nan ina guri ,ki kai ta makota tukkuna mugama gyara gurin.
Duk abinda
mutum yayi kansa.
Shatu tace
"to bara muje gidan Baba Laraba I Dan kun gama sai kuzo Ku fada,
Da sauri
Lantana ta tare hanya tana buga cinyarta tace"Ahayye nanaye Akin bur in ji
tusa ,dole Dan ace da Mijin iya baba ni warki CE daidai da qungun kowace
shegiya,ihe! Muna fukar Banza kawai!
Shattu
tace"wai Lantana Lafiyarki kalau kuwa kishi fa ba hauka bane"A tunani
Na zaki dauki Suwaibah a matsayin "yarki tunda kin San kome ya faru da
rayuwarta"
"Ke!!
Dakata shatu" Lantana tafada ta na turo dauri gaban go shi
Tace"dadin
baki zaki yi min Dan bake a kaiwa kishiyar ba.
Baki San
yanda zafin Abin yake bane shiyasa kike
shishshigi a kan Maganar,
Nafada Na
kara fada ni Lantana,in dai ina raye babu macan da ita sa in zauna da ita ,ko
wacece kuwa"
Ta karashe
maganar tana buga cinya.
Shatu kawai
sai taja hannu Suwaiba ,wacce take ta kuka tsora ya cika ta,dama tuntuni take
jin labarin matar a bakin mutan gari.
Lantana ta
koma ta zauna ,gami da kunne redion ta tasaka kasat din wakokin bar mana coge
tana ta zubda habaici a gidan,jira kawai take su tanka ayi wace za'ayi
Su dai
sukayi mata shiru suna Aikinsu,
Bayan da
suka gama ne daya ta tafi domin Kiran shattu ta shigo da Amarya dakinta.
To can kuwa
gwaggo laraba ta sanya Suwaibah a gaba tana ta yi mata fada tace"duk
Abinda lantana zatayi babu ruwanki da'ita idan mijinku ya fita kine mi izinin
zuwa nan gudun fitinar laraba ,sai miyi zamanmu idan ya dawo sai ki koma,
Kinji ko?
Suwaibah ta
daga kai tana zubar da hawaye gami da tuno Dan ginta da "yan Uwanta
,Rayuwa kenan
Kafin su
watse sai da shatu takara yi mata fada sosai San nan tafito ta tafi
Lantana Na
zaune tsakar gida tana jiran shigowar ,malam Tanko ,Domin yau ko me za'ayi sai
dai ayi taci Alwaashin bazai kwana da Amaryarsa ba tunda ya munafurce ta,
Sallau ya shigo
fudun! Fudun! Dashi kayan jikinsa duk datti tsabar kazanta jikinshi in banda
tsami babu Abinda yake yi
Ya zauna
kusa da Babarta sa gami da cewa"lantana me kikeyi har yanzu baki je kin
kwanta ba ,goma fa ta wuce yanzu"
Tace"INA
jiran babanku ya shi go Ayi wacce za'ayi"
Yace"to
Ina Abinci Na"?
Lantana tace
"kaga sallau !!wane irin Abinci kuma ,zan baka? Da girmanka da komai ,ni
yau ban yi girki ba,ka kyale ni inji da Abinda ,ya dame ni"
"Gaskiya
dole in yi Aure nima nagaji da wannan Abin da a ke mana a gidan nan Abinci ma
sai a hanaka"
Dubi Yunusa
dake shi Ubanshi yana sonshi ai yayi masa Aure ya bashi Abin yi da gurin
zama,Amma mu muna zaune, gaskiya da sake ,bari Baban ya shigo yasan wacce
zaiyi, shikkenan sai mu zauna muna kallonshi yana Aure Aure ,duk kudinshi su
kare ta nan gurin. Sai bayan ya mutu mu tashi a tutar babu"
Lantana ta
gyara zama tace"Yo dama ai tuntuni nake fada muku Ku San Abin yi wallahi
domin Malam baya tataku ,kaima kaje ka nemo matar Aure ,ihe! Duk in da kudi
suke yafito dasu yai maka kuma dole ya baka jari da gurin Zama"
Sallau yace
"ai Abinda zan yi keanan kuma zan fara binkicen a dakarsa ta waccan dakin
nasa da baya son Abude nasan da a kwai Abubuwansa a ciki masu Amfani ,zan bi
dare Na sacesu ,a kan ya Qarar dasu a banza ba mu mori ko kwabo ba"
Wata dariya
Lantana ta fara yi cike da Farin ciki tace"shiyasa nake son ka Sallau ,ai
kai ne maganainsa wallahi"
Sallau
tace"wai har an kawo masa Amaryar ne"?
Dakin
Suwaiba lantana ta kalla tana zabgawa harara ,tamkar da mutum take
tace"tana ciki tana jinka munafukar banza!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
_in kana
bukatar cigabansi ga numbar nan_
08089965176
[04/05,
03:08] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting by*
_*BINTA
UMAR*_
*Maman Abdul
Wahabu*
_RABBI
SHARALI SADARI WAYYASIRLI AMRI WA'ALAL UQUDATUN MIN LISANI YAFQAHU KAULI_
*đ
ż13*
Tashi sallau
yayi yaje ya dinga buga kyauran dakin
,cikin sigar rashin mutumci ,yana zagin Suwaiba Matar mahaifinshi
Lantana
tace" kayi min daidai ni dama nasan zaku share min hawaye Na"
Sallau
yaciga ba da ciwa Suwaibah mutumci yace"Tsintacciya wace tafito yawon
karuwanci ,Dole sai kin koma garinku ,Na gado mai sifar bararoji nan ba Nijar
bace ,kin zo zaki lashe mu mayya kawai"
Suwaiba Na
ciki tana kukan wannan cin mutumchi da ,salau ya ke sirfa mata!
Motsi yaji
daga waje ,yayi saurin barin kofar ,Suwaibah yaje ya zauna kusa da lantana ,duk
a zatonsa malam tanko ne,
Maman ne ya
shi go fudun! Fudun! Yadawo daga yawonshi Na gidan kallo
Ya zauna
bakin rijiya,yana hamma yace Lantana ina Abinci na?
Ban dashi!!
Lantana tafada a zafafe tacigaba da cewa"gantalalle gama yawon Na ka zaka
tambaye ni Abinci ai ko ina dashi bazan bayar ba"
Maman
yace"to kar ki bayar mana ai nasan in da yake zanje in diba"
Tace"zagina
zakayi ne Maman" wato baza ka dai Na yi min rashin kunya ba ko kana
gananin Abinda mahaifinku yayi min"
"To me
zan miki "yafada babu damuwa a fuskarsa yacigaba da cewa "karkari
kawai duk abinda matarshi tayi min ko tayi miki in Zane ta ciki da waje"
Lantana tayi
dariya gami da gyara zama tace" yawwa Dan arziqi irin albarka ,dama haka
nakeso nasan kuna sona ,sabida haka. Mutaro mu takura mata kamar yadda mukaiwa
wa"yancan yaran suka gudu ,har sai tagaji itama ta gudu da kafarta.
Sabida
Azabar mu
Tace
"kai kuma Sallau kabi dare da rana ka kwashe duk wani Abu da yake taqama
dashi mu boye, domin baza mu tashi a tutar babu ba"
Sallau yace
ai ba sai kin fada ba Lantana"
Dariya Maman
yayi yace"gaskiya Lantana kin San ta kan Mugunta"
Ita ma
dariyar ta sheqe da ita tana gyara zama tamkar wata sabuwar mahaukaciya
tace" ai duk a gurina kuka koya"
Tace"bara
Na kawo muku Abinci "yayan Albarka"
Ta mike tayi
kchin tana sambatu kamar tababbiya
Suwaibah Na
makale jikin kofarta tana jinsu ,Da duk Abinda suke kullawa,tausayin Malam
tanko ya kama ta,sai tace"in sha Allahu Allah bazai Baku iko ba"
Goma da dara
bi Tanko ya shi go gidansa,ya kulle gidan ,
Abin mamaki
Su Sallau ya gani zaune sun kewaye uwarsu kamar masu Neman gafara
Yayi sallama
Suka Amsa
,ban da Lantana tana can tana kallon Abinda yake hannunsa!
Sallau yace
Barka da dare?
"Barka
kadai" Tanko yafada yana kokarin shiga dakin Amaryarshi
Sai lantana ta mike taje ta tari hanya ,cikin
Neman tashin hankali tace"Malam baka isa ba fa"
Cikin
nutsuwa Tanko yake kallonta ,Tamkar mahaukaciya yace"lafiyarki kalau kuwa
lantana"
Rasss!! Nake
tafada gami da buga cinya!
Tace
"bani ledar hannunka ,tafada kamar wata Uwarsa!
Abin yabawa
Tanko mamaki ,da yake tanko ba ya son raini ko kadan yace"bazan baki ba
Lantana ranki zai yi mummunan baci idan baki kauce kin bani hanya ba"
Ta buga
cinya! Cikin rashin mutumci da rashin kunya tace "bacin rai Na yaushe kuma
,Tanko kajima baka bata min ba,har kaje ka daura Aure batare da sanina ba
sabida tsabar muna furci da Annamimanci kuma karasa wazaka Aura sai mayya kuma
karuwa wacce ba'san daga in da take ba"
To sai dai
kazaba ko ni ko ita ihee!!!!
Wani bacin
rai ne ya turnike Tanko ,wai shi Lantana take zagi a gaban yaransa da
matarsa,kawai sai ya fidda hannu ya tsinka mata mari ,ya hankade ta ,tafadi a
gurin ya shige dakin Amaryarshi ya mai da kofa ya rufe gamma!!
Kuka Lantana
ta rusa tana dukan kofar dakin da kafarta gami da zagin suwaibah ta uwa ta
uba,makota Na jinta,
Sallau ya
taso yana kokarin janye ta daga gurin tana fincikewa tace"sallau kaga
yadda Malam ya fasa min hanci jini Na zuba ko"
Da sauri
sallau ya lalubi Cocilan din shi da yake yawo da ita a Aljihu yana haska fuskar
Mahaifiyar tashi
Ai kuwa ya
sata habo gurin marin gashinan jini yana zuba a hancinta.
Da sauri
yace"Maman zo kaga n"
Maman ya
taso a fusace ya karaso gurin.yana dubawa
Tabbas jini
ne yake fita a hancin mahaifiyar tasu,
Ganin yadda
Maman yake huci yasa Lantana kara lanjarewa tana kuka sabida ta San halin Maman
da bakar zuciya!
Suka janye
ta daga bakin kofar suna rarrashinta ,nan suka yi mata Alkwarin daukar mata
fansa a kan Suwaibah tunda duk a dalilinta Malam tanko ya zubar mata da jini
,Abinda bai taba faruwa ba ,
To suma sun
dauki Alkwarin sai sun zubarwa da Suwaibah Joni
*******
Tun daga
ranar Su Sallau suka matsawa Suwaibah in har suna gidan bata isa ta fito ba sai
su hau jifanta ko su sanya mata kafa tafadi ,ko du zuba karkashi kofar dakinta
da ta fito tafadi kasa,
Su kuma Na
gefe Na faman kyalkyala mata dariya
Ko idan tayi
girgi ,suje su kwashe su cinye tai magana su zageta
Ranar Sallau
ya dauki cokali mai ya tsu ya kai mata jifa a goshin ta,bayan ta fito daga ban
daki,ai kuwa kan kace kwabo jini ya tsinke sai ta saki butar hannunta,ta dafe
gurin tana jin wani mugun zafi
Lantana dake
zaune kan kujera "yar tsuguno tana tsintar shinkafa ta kyalkyale da
dariya,tace kayi min daidai Sallau!!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
_in kana
bukatar cigabanshi ga number nan_
08089965176
[04/05,
03:09] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Writting by*
_*BINTA
UMAR*_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_BISSIMILLAHI
RAHAMANIR RAHIM_
*đ
ż14*
Suwibah ta
dago kai tana kallon Sallau ,dake tsaye , zuba mata ido yana jiran ta tanka
masa ,yayi mata wankin babban bargo!
Tafi minti
biyar tana kallonshi ta gaza furta ko kalma daya,sabida tana tunin yin magana
,a yadda suke su kadai a gidan zasu iya yi mata duka,
Sai kawai ta
wuce shi ta nufi dakinta jini Na diga a goshinta,
Suka kwashe
da dariya suna nuna ta da hannu Lantana kamar ta tuntsira kasa Dan dariya
Tace
"in kin sa kiyi magana mana"
Maman
yace"wallahi Na dauka ma ramawa zatayi da naga tana kallonka.
Sallau ya
zabura! Yace ta rama? Lallai da ta tarowa kanta Masifa tana cikin gidan Uban
nawa"
Lantana tace
"duk Ku rabu da ita a kwai Abinda zamu kulla mata idan an kwana biya"
"Zo
kaji" tafada tana yafito sallau da hannunta
Rada tayi
masa wacce ko Maman dake gurin a zaune bai jiba.
Su LA fashe
da dariya murya kasa kasa ,Sallau yace"gaskiya Lantana dole a Sara miki'
Lantana tace
ba dole ba! ai ni duk Wanda yaci tuwo miya ya sha dani
Ko da Malam
tanko ya dawo yaga goshin suwaibah a
fashe yayi tambayar duniya yaya haka tafaru taqi fada masa,sai ya rabu da ita
kawai ya samo mata magani ,ta sha ta kwanta nan da nan bacci ya dauke
ta,kwananan tana yawan yin bacci tarasa meye dalili.
*****
To haka
rayuwa tai ta tafiya har cikin suwaibah ya fito ,lantana ta daga
hankalinta,sosai Amma da ta tuno Abinda suka shiryawa cikn ita da sallau sai
hankalinta ya kwanta.
Cikin
suwaibah Na da wata tara tana dab da haihuwa ko yau ko gobe, ta fito zata ban
daki ,da kyar take taka kasa sabida tsabar nauyin da cikin yayi mata bayan haka
kuma Mararta Na mata ciwo
Ta juya baya
tana jawo ruwa a rijiya Sallau ya fito daga dakin mahaifiyarsa ya hankade ta
,tayi taga taga zata Afka cikin rijiyar tayi saurin dafa bango ,Amma INA!!
Santsin gurin ya kwashe tafadi ,gurin
rigijff!!
Cikinta ya
bugu da murfin rijiyar dake jin gine jikin bango Duk yayi tsatsa ,dalili kenan
da yasa yaqi zama a rijiyar shine Lantana ta jin gine shi gurin
Suwaibah ta
kwala ka!! Tana fadin wayyo Allah cikina
*innaliliahi
wa inna ilaiyi rajiun*
Lantana
tafito a suk wane tana fadin "ke lafiya ne kike yi mana ihu?
Sai taga nta
zube bakin rijya gurin wanke wankensu,
Cikin
zuciyarta tace Sallau ya cika ai ki kenan
Suwaiba ta
dinga daga mata hannu Alamar ta temake ta,
Tabe baki
lantana tayi "tace Abinda ya dame ki kenan ,nima lokacin da nake haihuwa
babu wacce take te makamin ,sabida haka kije can ki karata,ta koma cikin
dakinta,tana waqe waqe.
Sallau ma
ficewa yayi daga gidan babu Abinda ya dame shi.
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMIBIYA
BALARABA*
đđđđ
_in kana
bukatar ci gabanshi ga number nan_
08089965176
[04/05,
03:09] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Written by*
_*BINTA
UMAR*_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_MALUKAL
MULKI ZULJALALI WAL IKIRAM_
*đ
ż15*
Suwaibah ta
ruqe cikin ta tana fidda numfashi Sama Sama ,sai ko karin tashi take yi a gurin
ta kasa ,sai kawai ta koma ta kwanta tana salati gami da Addu'oi tana fatan
idan mutuwarta ce tazo to Allah yasa ta cika da Kalmar shahada.
Murqususu
take tana jin wani mugun ciwon Mara kwankwason ta tamkar ya balle daga
jikinta,tun tana iya yin Addu'ar afili har ta gazayi ta dawo yi a zuciyarta
Lantana
tafito daga dakinta hannunta riqe da bota da Alama ban daki zata shiga,
Sai taga
Suwaibah kwance a bakin rariyar Bandaki kamar ma bata numfashi,
Wani farin
ciki ya kamata ,ta karaso gurin ta daki cikin Suwaibah da kafar ta tana dariya
,tace" shegiya "Yar mutsiyata "yar dadi miji ,yanzu shi malam
din ai sai yazo ya karbar miki haihuwar ,shida ya dirka miki cikin,in sha
Allahu dake da duk Dan da zaki Haifa sai kun muto kowa ya huta da jaraba"
Tafada tana kara dukan cikin a karo Na biyu
ganin suwaibah bata motsa bah.
Nan ma shiru
Sai ta daga
botar dake hannunta ta kwara mata ruwan ciki.
Suwaibah
tasaki Ajiyar zuciya Wanda yayi dai dai da tsinkewar jini ,a jikinta kwarara
yafara bin rariya
Gaban
Lantana ya fadi ,ganin yadda jini yabi bin makwarara tamkar Wanda a ka kwance
famfo ,tayi sauri ta tsallake Suwaibah ta shiga bandaki tayi uzirinta ,tafito
da sauri ta shige dakinta ,tabar Suwaibah ,Akwan ce Rai a hannun Allah.
Atika ta
shigo gidan Cikin Sallama ita ma da nata tsohun cikin,dama tare suke jerawa
,kusan kullum ta kanzo gidansu gurin suwaibah ,si ta hirarrakinsu duk a kan
Haihuwa, Lantana tai tajin haushi tana zubarmusu da habaici,basa kulata
*innalilahi
wa'ina ilaihi rajiun*!!
Shine Abinda
Atika tafada ta yi kan suwaibah tana kokarin tashin ta ,Amma ina!!ina takasa
sakamokon yadda jikin Suwaibah ya shika bubu kwari wuya ya langwabe,
Bakinta a
bushe tace"Atika mutuwa zanyi ki cewa babanku ya gafarce ni bani da rabon
kumawa ga Dan gina ,Dan Allah duk Abinda
Na haifa ki riqe min shi a hannunki Na baki Amanarshi
Atika ta
fashe da kuka tace"bazaki mutu ba in sha Allahu zaki goya danki da
hannuki"
Suwaibah ta
rimtse ido tana cije baki! Cikin Wahala jin wani Abu da yake kokarin dannowa ta
kasanta ,ta riqa sakin Nushi a galabaice!!
Atika ta
kwantar da ita a gurun ta mike cikin zafin Nama tayi dakin Lantana da Sauri.
Tana zaune
kan tabarma da mifici a hannunta ,ta ware wakokin bar mana coge cikin redion ta
sai ji take cike da Nishadi tana bin wakar cikin kwarewa ,tamkar ita ce ta
rerata.
Atika taga
labule fuskarta jike da ruwan hawaye Ciki tashin Hankali tace"Lantana ki
kawo temako Dan girman Allah,ga suwaibah can zata haihu jini yana kwarara a
jikinta"
Lantana tayi mata kwallon banza tace"ke Fice min
A daki munafukar banza da wofi ni ce nai Mata cikin zaki zo kice in temaka mata
kowa ai da haka ya haihu,lokacin da nake haihuwa Uwarki! Ta taya ni ne"?
Da sauri
Atika ta fita daga dakin tana Mamakin Rashin Imanin Lantana
Ta yi hanyar
waje da sauri domin taje ta kira Gwaggo Shattu matar Liman,
Ita ko
Lantana tana jin ficeawr Atika daga gidan ,sai ta mike ta je ta daga labulenta
tana keqen Suwaibah a kwance har yanzu batasan Wanda ke kanta ba
Taja tsaki!!
Ta saki labulen ta har da sake gyarashi sosai ta zauna ta cigaba da jin
wakokinta,babu Abinda ya dameta.
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđđ
08089965176
[04/05,
03:10] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»writting by*
*BINTA UMAR*
_MAMAN ABDUL
WAHABU_
_*ZAMANI
WRTES ASSOCIATON*_đ€đ»
_*ALLAH KAI
MANA MAGANIN ABINDA YA DAME MU ,MUGUN JI
DA MUGUN GANI ALLAH KA TSARE MU*_
*đ
ż16*
_Bissimillahi_
Gwaggo shatu
da Atika suka shigo cikin tashin hankali, Haryanzu suwaibah Na kwance bakin
rariya, jini Na fita ta kasanta, Numfashinta sai kaiwa yake yana kawowa,tana
ganin zuwan gwago shatu ,ta daga mata hannu tana motsa bakinta,da sauri Gwaggo
ta karasa gurin da take kwance ta dago,sosai tana nanata innaliliahi a fili
tace"Atika maza zo ki kama min ita mu shiga daki haihu zatai yanzu,
Atika tazo
suka kama suwaiba suka shiga da'ita dakinta sai nishi! Take cikin garari da
Tsabar wahala ga kan da yafito ya Amma tsabar galabaita ya hanshi yunkurin
fitowa ,ita ma Suwaiba duk wani qarfinta ya kare nishin wahala kawai take,
Lantana Na
dakinta sake da labule tana jin wake-waken ta babu Abinda ya dame ta
Gwaggo
tace"Atika jeki karbo Rubutun gurin Malam Nasan yanzu ya gama"
Atika Na
kuka ta fita daga dakin tana tausawa Suwaibah ganin yadda take shan wuya ,tace
dama haka mata suke wahala gurin haihuwa, ita sai tafara jin tsoran ranar da
tata zata zo
Ta Na fita
suka ci karo da Sallau ya shigo gidan ,saura kadan ya buge ta ta kauce,
Sallau ya ja
ya tsaya yana dura mata Ashar!! Yace"ni ba wanki bane da bazaki gaishe ni
ba"
Tace"Sallau
suwaibah babu Lafiya zata haihu kaje ka kira babanmu"
Dariya
Sallau ya fashe dashi cikin mugunta yace "Allah yasa ta mutu in dai sai
naje Na kirashi ne ai kema kinsan gurin Aikinshi kije ki kirashi,mana"
Yayi
wucewarsa ciki ya barta tsaye,
Sai ta fita
da sauri tana share hawaye tana tur! Da Bakin Hali irin Na lantana da yaranta,
Tuni Malam
ya kammala rubutun Na kuda ya fito da kanshi ,ganin yara zasu bata masa
lokaci,sai ya hangi Lantana ya tsaya ta karaso,ta gaishe shi,yasan Rubutun zata
karba sai ya mika mata yace maza a je bata in sha Allahu zata sauka
lafiya"
Atika ta
kar6i rubutun ta Na godiya,har ta joya zata tafi sai ta tsaya ta ce"Malam
Babanmu yana gurin Aiki bai San halin da ake ciki ba"
"Ashsha""!
Malam yafada yana jinjina Kai yace"yanzo zan tashi yara suje su fada masa
ko in je da kai na,kedai maza jeki kai rubutun"
Da sauri
Atika tatafi tana taiwa Suwaibah Addu'a Allah ya sauke ta Lafiya
Gwaggo
shattu sai gumi take sharbawa ganin duk iya bakin kokarinta tayi Akan Suwaiba
tayi wani yunkuri!! Ko yaron ya fado Ta kasayi Asabili da qarfinta ya kare, ita
dai tana kwance Batasan wace duniyar take ba,sosai Gwaggo ta firgita,ganin
yadda jini yake fita har yanzu gashi ba a haihuba,tabbas fitar jini ga mace mai
naquda hadari ne,ba'aso Anfison in mace ta haihu sai jinin ya fita,duk da a
lokacin da qaracin wayewar kai,Gwaggo shatu ta fahimci Suwaibah tana cikin
hadari ba karami ba shiyasa ta tsinke da Almarin ,sai addu'oi take tofa mata,ta
mike ta fita domin baza ta iya aikin ita daya ba,tanajin tsoran fita taje ta
kira unguwar zoma, Sai ta daga labulen dakin Lantana,
Lantana ta
rage Karfin Redion ta ,tana mata wani kallo gami da ya mutse fuska
"Lantana
kiji tsoran Allah kiji tsoran ranar kumawarki ga Allah ,Lantana meye
duniya,kishiyarki Na naquda kika bari har ta gala baita batare da kin je kin
sanar ba duk Wanda yayi nagari kanshi"
Lantana ta
harziqa!! Tace"kinga shattu banason kinibibi kunsan Yarinyar baza ta iya
haihuwa da kanta ba kuka kulla mata Aure duk domin ku bata min rai!, to Ta
Allah ba taku ba,Sai kije ki nemi Wanda yayi mata cikin yazo ya karbi haihuwar Amman
ni karki kuma saka ni a lamarin Ehee!!!!
Sallau dake
gefe yana cin wake da shinkafa cikin Langa,ya fashe da dariya,jin Abinda
Uwartasa tace wai aje a nemi Wanda yayi mata cikin yace "in banda Abin
baba Mu kadai mun isheshi "yayan Asali ba sai yaje ya hada jininshi da
bara gurbi ba"
Lantana
tace"ai Abinda Akeso ya gane kenan yaqi yagane sabida muna fukai sun
zigashi"
Sallamar
Atika ce ta sa Gwaggo shattu bata tanka musu ba sai tasaki labulen dakin da
sauri ta karbi rubutun hannun Atika,suna rige-rigen shiga dakin Suwaiba
Abin Mamaki
jinjiri ne kwance cikin jini yana motsi Igiyar cibiya ta sarqe masa wuya,ga shi
mahaifar bata fado ba
Da sauri
Shattu taje ta dauke shi gami da since masa zaran cibiyar ta sanya reza ta
yanke gami da daurewa,tana tai wai Allah tasbihi,ta mika wa Atika yaron ,taje
tadago Suwaiba tana kokarin bata rubutun domin asamu mabiya ta fado sai taga
Suwaibah ta koma Sharaf! Ta kwanta ,Rai yayi Halinshi!!
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
đđđ
08089965176
[04/05,
03:13] +234 808 996 5176: đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀đ§♀
*✍đ»Writting by*
_Binta Umar_
*Maman Abdul
Wahabu*
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATION*_đ€đ»
*đ
ż17*
_Bissimillahi_
*inalillahi
Wa inna ilaiyi rajiun!*
Shine Abinda
Gwaggo Shatu take Fada, Jikin sai rawa yake yi ta kalli ,Atika dake tsaye a
gurin gabanta yana Faduwa! Tace "Suwaibah ta rigamu gidan gaskiy...
Kafin ta
karasa Malam Tanko ya daga Labulen Dakin cikin tashin hankali,
Ya ga
Suwaiba Kwance a kasa lullube da Zani ,da Sauri ya dauke Zani yana kiran
Sunanta,Gwaggo Shatu ta fashe da Kuka! Tace"Malam Suwaiba Babu Allah ya
raba ganawa"
*Innalillahi
Wa'ina ilaihi rajiun*
Malam Tanko
ya fada Bakinshi sai rawa yake yi Da Sauri ya Fita daga dakin ya tsaya kofar
Dakin Lantana,Daga Waje yace"Lantana ki fito ,Suwaibah Allah ya karbi
Abinshi, Burinki ya cika"
Yana gama
Maganar Yayi waje Cikin Zafin Nama,Bakinshi dauke da Addu'oi Ga Suwaiba Matar
Arziqi
Da Sauri
Lantana ta bankada Labule,ta fito kamar gaske ta tsaya tsakar gidan Tafashe da
ihu! "Wayyo Mun shiga Uku! Ihu! Take Sosai Sai kace Mahaukaciya ,Cikin
Ziciyarta Sai murna take
Nan Makota
suka dinga Shigowa Cikin tashin Hankali ,Masu kuka nayi masu salati nayi ,kar
dai Lantana taji Labari
Malam Suka
shi go dashi da Liman da Sauran dattawan Unguwa,
A ka
sutturce Suwaiba a ka kai ta gidanta Na gaskiya, Sosai mutuwar ta ta ba zuqatan
Mutane banda Lantana da yaran ta
Bakin ciki
Kamar yakashe Lantana Lokacin da ta Fahimci Da Namiji Suwaibah ta haifa,suka
riqa tsara yadda zasu kashe jinjirin ita dasu Sallau,Fahimtar Hakan yasa Malam
Tanko ,daukar jinjirin Bayan kwana ba kwai ya Miqashi ga Gwaggo Shattu ,yace ya
bata Amana
Gwaggo tace
ta karba Allah ya tayata riqo ,A lokanci A kwai qan warta da take Shayarwa sai
ta bata,Jaririn Wanda yaci Sunan Ayuba,da zumar in ta yayashi Sai ya dawo
Hannuta,
Lantana taji
ciwon Abinda Malam Tanko yayi ,nan ta Sanyashi a gaba ta rika cin mutumcinsa
bai ce Mata komai ba
To A
taikaice dai rikon Ayuba ya dawo Hannu Gwaggo Shatu yana da Shekara Uku
,Sharasa Bakwai a duniya Allah ya dauki Ran Malam Tanko Sakamakon Rashin Lafiya
tafarar daya,
Ayuba ya
shaqu da Mahaifinshi Sosai Shiyasa Yaji Dacin Mutuwarsa,inda Kiyyaya da tsana
gami da tsangwama,ce Tsakaninsa da "Yan Uwansa don ko da a kazo rabon Gado Sallau da Lantana ,Cewa
Sukayi Ayuba Bashi da gadon Ubansu Domin Ba Dan Halak! Bane ,Sai da Malam Liman
ya tsaya tsayin Daka A kan Lamarin Sannan A ka fitarwa da Ayuba gadonsa a gidan
Ubansa.
Duk
Rayuwarshi gidan Liman yake yin ta ,inda ya kasance *Yaro* mai zafin Nema,a
wancan lokacin duk Abinda ya ta6a sai ya zama kudi.
Sallau ya
sakoshi a gaba Da bakin ciki da hassada ,duk inda yasan yana zuwa Nemansa sai
ya je ya batashi.
[04/05,
03:14] +234 808 996 5176: đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*✍đ»Writting by*
_Binta Umar_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATION*_đ€đ»
*đ
ż18*
_Bissimillahi_
A lokacin
Sallau yayi Aure inda ya Auri "Yar yayar
Lantana Mai Suna Fatsima suna kiranta da (Uwa!) Yarinya ce Mara kunya
inda bata ganin girman kowa ,babba da Yaro ,Har Mahaifiyarta fito Na fito take
da ita,Bata da Aiki sai yawon tallace Tallace to har a kayi Auran Uwa Na fita
kofar gida ta dasa kasko Na suyar Awara gefe ga gyada nan cikin Faratin A
quq-qulle a leda marau da tubes! Haka take Tara matasa ai ta shirme ,idan har
kan dillanci tazo nan ma tana tabawa
A takaice
ita ce take ciyar da Sallau domin shi ya zauna zuciyarsa A mace yaqi ya fita ya
nema ,Gwara Maman shi ya kan fita yayi buge bugensa ya samu Na kashewa,ita ko
Lantana Kasuwanni take bi tana tallan zogale da kuli ,Da wannan suke Samun
Abinda zasu kai bakinsu.
To shiyasa
daga Lantana Har Sallau! Suka taso Ayuba a gaba da kyashi gami da hassada,Wanda
hausawa sukance (Hassada ga mai rabo taki ce)
Ayuba ya
shaku da "Yar Uwarshi Atika ,domin duk wani Sirrin shi tasani ita da
Gwaggo Shatu marikiyar shi ,
Haka ya
cigaba da Rayuwa ,tare da Kiyyaya da tsangwama gurin "Yan Uwanshi,Amma duk
da Haka shi bai fasa Zumunci da su ba,
Hafsatu ita
ce Ayuba ya Amince da tazama Uwar "Yayanshi, Domin ya yaba da tarbiyar ta
gami da nutsuwa da kamun kai,"Yar Makotan Su Atika ce Yayarshi Ita ma
haifinta ya rasu,to haka dai Malam Liman ya tsaya Masa tsayin daka ganin
Tabbatuwar Auran
Nan ta tare
gidansu ,Bangaran shi Na gado,Uwa da Lantana suka ce dawa Allah ya hadasu,suka
sanya ta a gaba Babu irin Muguntar da basai Mata,yarinyar duk ta kwar
zane,kullum cikin Aikin Awarar Uwa take tamkar ita take Auranta,inda Allah ya
tai maketa ma ,Lantana,bata yini a gida Sai Yamma take dawowa daga zarar ta
dawo ,zatai ta kwala Mata kira tana zagi! Tai ta sanya ta Aikin Wahala ,ko da
ta Samu ciki basu bar ta ta huta ba, Kullum idan Ayuba ya shi go gidan yaga
irin wahalar da take sha,sai bakin ciki ya kamashi gashi bashi da Bakin
Magana,Lantana ta tsigale shi, Kullum in sun shiga daki yai ta Rarrashin ta
yace"tayi hakuri Shima ba yason Wannan Wahalar da take sha Da yana da Hali
da sai ya kama mata Haya ko daki guda ne,to Babu Hali domin duk wasu hanyoyin
Samunsa Sallau ya shiga ya fita ,ya rabashi dasu da Asiri da kuma Ziga ga
Mutane ,cewar kar Wanda ta hada hurda dashi domin ko ba Dan gari ba ne,Zai cuce
su ya gudu
To Lokacin A
kwai qarancin Ilimi gami da Wayewa Sai Jama'a suka dinga gudun Ayuba,
Tunda ga
Lokacin ya dai na sana'a sai dai ya fita tayi buge bugensa ya dawo gida
A lokacin
Uwa! Tana da Yara Biyu Namiji da Mace'Iro da Shamsiyya, To iro tun yana shekara
Uku ya iya yawon Talla kusfa kusfa,haka zata kasa masa a faran ti tun Safe ,ba
bu Maganar zuwa makaranta
Haka ake
Zaman doya da Manja a gidan Domin Maman ma ya yi Aure shima Matarshi Na gidan ,
Mai suna Halima inda ta kasance mace mai sauqi hali gami da Hankali ,kwata
kwata bata kaunar Abinda Su Lantana sukewa Hafsatu Matar Ayuba ,sai ta riqa Jan
ta a jiki tana tausar ta,nan ko Uwa!! Tace dawa Allah ya hada su ,shiga fita
Dari sai ta Zubda musu Ha baici ta dauki gaba da Halima ,duk dai a kan tana
kula Hafsatu,ita ko Lantana dama Macace mai mugun kwadayi kasan cewar Maman duk
ya fisu Samu yasa bata son Laifin sa ko Na Matarshi shiyasa ta kyale ta take
Kula Hafsatun Dan kar ta dai Na bata Abinci da kayan dadi in Maman ya siyo
Domin ,shi kwata kwata ya Manta da wata Lantana ta Matarshi yake,in Anyi Magana
yace ai tana fita Nema taci da Kan ta,shima yanzu Nauyi yayi masa yawa.
*Allah ka
azirtamu da "Yaya masu Albarka ,duk Dan da zai zame mana fitina a
rayuwarmu Allah kar ka bamu,Allah ka sa mufi qarfin zuciyoyinmu*
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
08089965176
[04/05,
03:14] +234 808 996 5176: đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*đŸGIMBIYA BALARABAđŸ*
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*✍đ»Writing by*
_Binta Umar_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATION*_đ€đ»
*đ
ż19*
_Bissimillahi_
Cikin
Hafsatu ya isa Haihuwa , Halima Matar ,Maman ce ta tsaya Mata a gidan Lokacin
Gwaggo Shatu babu Lafiya Abinka da jikin girma, Iya" Atika ita ce ta karbi
Haihuwar ,su Lokacin Domin Lantana ta tafi tallanta Hakanan Uwa! Na waje tana Soyar
Awara Tamkar ba matan Aure ba
Cikin ikon
Allah ta haifi diyar ta Mace Sak! Mahaifinta Kamar an tsaga kara dashi Fara
tas!! Ga hanci har baka, Ayuba ya ruqa Murna ,A take yayi wa jaririya huduba da
Sunan Mahaifiyarshi, wato Suwaibah ,sai ya ke ce Mata Balaraba kasancewar An
haifeta ranar Laraba
Ko da
Lantana ta dawo taga jaririya tace ,Haushi Kamar ya kashe ta ganin Baiwa da
kyau da Allah yayi mata ga Hafsatu Lafiya lau,ita San samun ta Hafsatun ta mutu
kamar yadda Suwaibah ma ta Mutu , A ranar kwana tayi tana zage-zage Kamar ba
tsohuwa ba,
Ita ko Uwa!!
Tsabar kyashi bai bar ta ba ma ballan ta ta shi go ta ga Abinda Hafsatu ta
Haifa ,ta dai tura Iro gulma! Domin yaje ya gano mata ,Aiko Yaron ya dawo Yana
Fada mata kyawun "Yar jinjinyar ,Bakin ciki kamar ya kasheta,ta waiwaya ta
kalli Yarinyar ta Shamsiyya,a zaune ,duqun duqun!! Daga ita sai karamin ,Wando
ga Wani Uban zarni! Da take yi,Yarinyar Baqa ce Sosai gashi Mummuna Dan Har Iro
yafi ta kyau tunda shi ya Dan dauko kammanin Mahaifinshi,ito ko Shamsiyya
Kamarsu daya da Uwarta!
Nan taci
Alwashin Sake Haihuwa ,Domin tana Zaune Wata baza tazo tafi ta "Yaya a
gidan Ba, kuma in sha Allah ita ma sai ta haifi Fari ,sabida Sallau yana da
Haske dai-dai gwargwado
*Ni ko nace
kuji ni da Uwa! Da tsabar jahilci don Allah*đ€Ł
Har a kayi
Suna Uwa! Da Lantana basu leqa sun ga Abinda a ka Haifa ba,Balle Sallau" Wanda ya tsiri gaba! Da Ayuba
babu gaira babu dalili ganin yadda yayi komai Na Haihuwa ,Hatta hakika, biyu ya
yankawa Maijego,shine yake Bakin ciki ,yana tunanin a ina ya samu kudin da yayi
wannan Hidimar
****
Kafin
Hafsatu tayi Ar'ba'in Uwa! Ta samu Ciki sai tun qaho take tana hora hanci ita zata haihu ,Shiga Dari fita Dari sai ta
yadda Habaici tamkar Wacce bata taba Haihuwa ba ,Ita ko Hafsatu bata ce Mata
komai ,in tagama Ai kace Aikacen ta ,sai ta tafi bangaran ,Suyi zamansu Har Magari ba
*Balaraba*
ta saba da Halima Sosai in Kusan Kullum tana Hannunta ,in ko bata gurinta tana
can gidan ,Iya Atika, Haka jama'a suke Kaunar ta daga An fita da ita kowa son
ta dauke ta yake,Sabida farin jinin ta, Uwa! Ko babu shiri ta bazama, Gurin
Malamai a kan Yarinyar ,Wai a Sanya Mata Bakin jini a ida nun Jama'a kuma a
saka Ta ta fandare ta zama ga gararriya, Malamin nata yaga Tsubbu bace
Tsubbacan Sa ya yi Mata Baya nin Yadda zata yi da kayan Aikin da ya bata
Mutukar ta kuskure to babu Makawa "Yayanta zasu Lalace domin Aikin kansu
Zai kuma,
Haka ta dawo
gida tana Haki ga tsohon Ciki a jikinta, Sai da ta bari dare yayi Sosai kowa ya
shige dakinshi ,sannan ta Fito ta daga Manyan dutsinan da suke girgi dashi ta
tona Gurin da Wuqa yayi zurfi Sosai ,sannan ta saka Wasu Manya Manyan Layu!
Guda biyu ,tayi Sauri ta Mayar da kasar gurin ta Binne ,sannan ta Dora dotsen a
kai.
Ashe tayi
shuka a idon Makwarwa Domin dai tun lokacin da tafito ,Halima ta ganta ita ma
ta ta shine domin Zuwa ban daki har ta fito sai ta Ja da baya ,ta labe jikin kofar ta ganin Uwa!! A Gurfa ne a gaban Murhu ta dage tana
To na wa.
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
08089965176
[04/05,
03:14] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*✍đ»Writting by*
_Binta Umar_
*Maman Abdul
Wahabu*
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATION*_
*đ
ż20*
_Bissimillahi_
Uwa! Na gama
binne Layun ta Mike ,tana karkade jikinta sai wai ge wai ge take Na rashin
Gaskiya, tayi Sauri ta shige dakin ta
Ita ko
Halima sai ta bari ta dai najin Motsin Uwa! Daga dakin ta,Sannan ta fito a
hankali,ta aje botar hannunta gefe ,ta Dauke katon dutsen ,sannan ta sa Wuqa
tafara tone Abinda Uwa ta Binne! A gurin
Can ta tonu
Layu daure jikin Wani Jan yanki, tayi
Bissilimih gami da sanya Hannunta ta dauke ta aje gefe ,ta fara mai da kasar
gurun tana Rufewa,Tsaf ta Gyara gurin ,ta mike tana Addu'oi ta dauki Layun ,ta
je ta aje a gurin ta,Sannan ta dawo tayi Uzirin ta dama Abinda ya tashe ta
kenan,
Jin Motsin
bude kofar ban daki ne yasa Uwa futowa da Sauri ,Tana kallon Bakin Murhu,Ajiyar
Zuciya ta Sauke ganin Babu Abinda ya faru yadda ta bar gurin haka yake, Kallon-
kallo sukayi ita da Halima,Sai ta buga tsaki ,ta joya ta shige dakin ta ban ko
kofa!
Girgiza kai!
Halima tayi kawai,tana Mamakin Zuciyar Uwa Tamkar ta kafurai, A fili tace Allah
ya shirye ki Uwa!"
Ta shige
dakin ta ita ma
Safiya nayi
Uwa! Ta fito ta aza tukunyar Awara ,A wuta ta dinga Hura huta Sosai sabida
Malam yace Mata ,In ta binne layun ta saka Wuta sosai a gurin yadda Aikin zai
fi saurin kamawa, Ai kuwa haka tayi sai Faman Saka ice take, duk a kokarin ta
Na taga *Balaraba* ta lalace,
*Allah ka sa
muda ce*
Can Bangaran
Halima kuwa ,babu Wanda ta fadawa Abinda ya faru ,kawai Safiya nayi ta boye
Layun Cikin Hijab din ta ,ta fita daga gidan,kai tsaye gidansu ta nufa,dama
kusa ne,ta sanya kannenta ,suka kwance Layun ,tare da yi musu futsari Sannan
tace ,su jefa a Masai!
Ai kuwa haka
yaran sukayi Abinda ta Umar cesu, Nan ta rarraba musu Goma-Goma suka tafi suna
Murna,
Maihaifiyar
ta take Tambayar ta Mai nene"?
Nan ta
warware mata komai
Tace
"Gaskiya Uwa! Bata da imani Wallahi narasa Abunda Hafsatu ta tsare
mata,Bai wuce ita tayiwa Asiri ba"
Halima
tace"Tabbas ita za tayi wa ,in sha Allahu sai dai sharrin ta ya bi
ta,tunda ita ba ta nufe ta da shi ba,
*****
Wannan Shine
sanadiyar Lalacewar Iro ,Uwa!Na zuba Ido taji an ce Balaraba tafara sace-sace
sai Hakan tafaru kan Dan ta Iro, Kwatsam! Suna Zaune daf da Magariba dukkaninsu
a tsakar gida har Lantana ,ta dawo daga yawon Tallanta, Tafito da ciniki tana
lissafawa Sallau! Ma shigowar sa kenan ,yana gyara tsayuwar Kekensa, Ita Kuma
Tana Aikin Awara Wacce Shamsiyya take Zama gidin bishiya tana Soyawa da
daddare,
Kawai! Suka
ji ihu! Ana barawo barawo Kafin suyi Wani yunkuri! Iro yafado gidan Yana Haki!
Gashi sai Warin ganye! Yake yi,idonshi yayi ja,da gudu ya shiga dakin Lantana
ya kulle ,
Matasa ne
suka shi go sun kai su goma ko wannesu riqe da Abin duka! Suka Zagin Iro ! Wai
sai ya fito sun dake shi,
Lantana ta
Mike a zabure! Tana gyara daurin Zaninta bayan ta Kwashe kananun kudinta da ta
baza a kasa tana qirgawa ta boye cikin ,Wani burgujejen Sket din ta Mai
Aljihuna,Wanda take sanyashi a ciki kafin ta daura Zani, takarasa In da suke
tsaye Suna Hayaniya! Sallau Sai Rarrashin su yake Sabida ,dama shi tuntuni yaji
Labarin Abinda Dan shi yake Aikatawa.
Tace"Ku
tsinannu! "Yayan Mutsiya ta, Mai jika Na yayi muku ,kuka biyo shi da Abin
duka sai kace ,Wanda kuka kama shi da kayan Wani!
Daya daga
cikinsu, Yace "ke! Tsohuwa Kar ki rainawa mutane Hankali mana! Eh! A kwai
tsinanne irin Iro! barawo Mai kwatar Wayoyin Mutane, Kinga Wannan Yaron ya
fizgewa Waya,yanzu An ai keshi ya kai chaji ,Sabida haka kushiga Ku fito dashi
,Billahillazi Ku mu balla kofar! Mu Saba masa Kammani,dama ya ishe mu da
Sace-Sace' A Unguwa babu dama a Aiki Yara da kudi ,sai ya kwace.
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
08089965176
[04/05,
03:15] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
*✍đ»Writting By*
_Binta Umar_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATION*_
*đ
ż21*
"Sai
dai idan kune barayi To kaji"! Lantana tafadi Maganar Kamar zata kaiwa
Yaron Duka! Taci gaba da Cewa
"Nasan Halin jikana baya Sata ,haka Kawai zaku kala Masa Sharri,
Mutsiya ta"
Wani Yaro Da
suke kira Umaruru Dan zafin Kai Ne ,Sosai Bai Saurari Kowa ba Yayi Hanyar Dakin
da yake Hango iro tun dazu yana Leqo da kai ta taga, Ya daki Kofar dakin da
kafarshi daya,ta bude wai sunan an San ya Mata Sakata , Ya kamo Iro suka fito
,Yana turjewa, Nan Mata San suka yo kansa ko wanne da Abin duka ,suka fara jibgarshi
suna Tambayar inda ya kai Wayar da ya kwace
Nan Uwa!
Tafa sa ihu! Tayi kan su Tana tutturesu Wai kar su kashe Mata da! Su fadi ko
nawa ne kudin Wayar Zata biya su
Lantana ta
rika dura Musu Ashar tana bangaje su Lallai sai ta shiga tsakiya ta Hanasu dukan
iro
Umaruru ya
Sanya Hannu daya ta ture ta tafadi a gurin ,Amma duk da Haka bata dai Na
Zaginsu ba gami da Yi Musu mugun Baki
Shi ko
Sallau Shiru yayi yana kallonsu yana tsaye jikin bango yasan ko yace Suyi
Hakuri ba za su hakura ba ,Sabida yasan Dama sun Dade sunaso su kama iron, Shi
tsoro yake Ma kar su hada dashi,
Halima da
Hafsatu suka fito suna rokarsu suyi hakuri ,Amma Ina!! Sam sun ki hakura sai
dukanshi suke Suna Tambayar inda ya kai Wayar Mutane, Amma Yaki Magana Sabida
tsabar Taurin Kai!!
Makota cike
da gidan suna Kallon ikon Allah ,dayawa daga cikinsu cewa suke Alhakin Hafsatu
ne ya fara kama Uwa!
Uwa! Ko Na
can tana zagi Sallau Cikin Rashin kunya tace"So lubiyo Namijin hotiho
,kana tsaye a shigo har gida ana dukan Dan ka ka kasa tabuka komai, kai dai
kayi Asara Wallahi
*Balaraba*
ce ta shi go gidan Jikinta Sanye da kayan Makarantar Isilamiyya Riga da wando
da Hijabi ,Kafadar ta sakale da jakar buhu ,Wacce ta sanya Alkur'ani hade da
Sauran Littatafan Addini.
Da kyar! Ta
samu ta Ku tsa cikin Mutane ta isa gurinsu,Hsnkalinta Nakan su Umaruru ,Ganin
suna dukan Iro babu Imani gashi kowa yayi shiru,
Lantana Ta
kalleta ta Watsar Tace"Kunga barauniya nan ita zaku doka Ba iro ba domin
ita ke min satar "Yan kudade na idan naje Tallah Na dawo ko tausayi
Na,bata ji Sabida tsabar Rashin Imani"
Ta karashe
Maganar tana mikewa Tsaye
Dukan ninsu
suka joyo suna Kallon *Balaraba* jin Abinda Lantana take fada a kan ta,
Hakan yaba
Iro da mar tserewa da gudu yayi Waje hanci a fashe yana jini ,ga jikinshi yayi
budu budu Rigar da yake sanye da ita ma ta yage! Tsabar Wahala
Umaruru
Yace"
*Balaraba*
kin dawo daga Makarantar"?
"Eh
Umaruru Balaraba ta fada cikin Nutsuwa
Umaruru ya
Kalli Lantana ,yace" Wallahi kuji tsoran Allah da ranar Lahira tsohuwa ,Ku
dinga fadin Alkairi a kan Dan Wani *Balaraba* yarinyar kirki ce,Domin ba 'a
taba kamata da kayan Sata b.....
Uwa ta katse
shi ta hanyar Cewa"Dole kafadi haka mana Munafiki Allah ta Allah ,sabida
kana kama ta ka latse a lungu da sako ,Ai mun San duk Abinda yake Faruwa ,Babu
Abinda bamu Sani ba" Ehee!!
Kuka Mai cin
Rai Hafsatu ta fashe dashi ,ta shige dakin ta da gudu,ita ko *Balaraba* Tana
tsaye Babu Cikin dakiya idon ta tar! Duk da a lokacin tana da kananun Shekaru
ta Gama gane Bata Da babbar Makiyya kamar Uwa!
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
08089965176
[04/05,
03:15] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*by*
_BINTA UMAR_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_ZAMANI
WRITES ASSOCIATION_
*đ
ż22*
Uwa!
ta cigaba da
cewa "dama duk wannan yawon da take yi da sunan zuwa makaranta ,mun san
iskanci take tafiya tunda dama "yar nagada ce ,sabida haka kufadi kudin
wayar ku a biya ku domin ana da abin da za'a biya,
Ta karashe
maganar cikin kuri! da cika baki,sabida tasan bata da wasu kudi idan ba jarin a
wararta ba,
Umaruru
mamaki ya cika shi jin abinda uwa take fada,sai ya girgiza kai kawai yana
mamakin sharrin wasu matan ,shiyasa a kace ko shedan yana gudun sharrin mace,
Balaraba
kuwa tana tsaye babu damuwa a tare da ita domin in da sabo yaci ace tasaba da
irin kiyyar da suke nuna ma ita da iyayenta, shiyasa abin baya damunta da yake
yarinya ce mai taurin zuciya ,sai dai abin yai ta damun mahaifiyar ta,itama
babu abinda take iya yi idan ba kuka ba.
Umaruru ya
kalli uwa! dake tsaye tana hura hanci! yace"kudin wayar nan dubu bakwai da
dari biyar ne ,sabida haka tilas a biya ,hakan kuma ba ya na nufin cewar in
muga iro baza mu damka shi ga hukuma ba,tundadai kowa ya shaida da hakan.
Sallau yayi
saurin tarar sa yana kwantar da kai yace"umaruru kuyi hakuri a kashe
magana anan don Allah za muyi masa fada ,in sha Allah bazai kara ba.
Uwa
Kuwa da taji
maganar dubu bakwai gabanta ya yanke ya fadi sabida tasan dudu-du jarin a
wararta bai kai na dubu uku ba,kuma dashi take joyawa suna cin abinci sai
tafara sake-saken yadda zatayi,
"Tun
yaushe kake fadar haka,cewar zaka ja kunnesa naji labari cewar ai kai yake
kawowa kudin kuke rabawa shiyasa kake daure masa gindi
Sallau ya
gigice sai rantse rantsa yake yace"ni ko kwabo baya bani ban sani ba ko
uwarsa yake kawowa gatanan a gabanku ni babu ruwana"
Dama umaruru
ya fadi maganar ne domin ya tsoratar da shi.
Cikin uwa!
ya duri ruwa sabida tasan idan suka gane tana karbar wani abu daga hannun iro
itama ba kyaleta zasuyi ba,
Tayi sauri
ta katse sallau dake basu hakuri,cikin rashin kunya tace"dallah malam
matsa kabawa mutane guri solobiyo kawai,kai umaruru nawa kace ma kudin wayar,?
tafadi maganar sai kace wacce zata iya biya
"Dubu
bakwai dari biyar ne"
Ta kalli
Lantana wacce tunda zu ta kasa furta ko a sabida taji ana maganar biyan kudin
waya, ita kam bata da ko kwabo ba zata bayar ba.
"Lantana
ki fito da kudin nan danaga kina lissafawa a biyasu kudinsu ,tunda dai kema iro
yana mora miki kullum da daddare sai kin ce ya siyo miki balangu ko kifi"
Lantana tayi
tsuru-tsuru tana motsa baki ,da kyar! tace "mai nake dashi "yannan !
da zan bayar so kike na rusa jarina"
Cikin rashin
mutumchi Uwa tace "Lantana dole fa kifito da kudin jikinki ko kinqi ko
kinso wallahi domin bazan bari su kashemin da ba,ehee"!!
Da kyar!
Lantana ta kwance zaninta tana daga zaune ,sai surutai take tafito da "yan
ashirin ashirin da "yan goma goma ,kwata kwata a kudin babu hamsin ko daya
Uwa tazo ta
kwashi kudin da sauri ,tafara lissafawa,
*Balaraba ko
na tsaye cikinta kamar ya kulle dan dariya sai boye dariyar take dan kar ta
fito amma INA! sai da ta subuce mata ta zauna kasan gurin tana yi tana kallon
Lantana dake faman share gumi! Sai tsine-tsine take,wai sam bata yadda ba
kalawa Iro sata a kayi
,Aiko
Lantana ta dauki wata sanda da suke tone kwatarsu idan ta toshe ta kaiwa
Balaraba duka da ita tana faman zaginta ta uwa ta uba.
Balaraba ta
mike da sauri ta shige dakinsu tana jiyo Lantana kamar mahaukaciya tana ta dura
mata ashar tamkar ba tsohuwa ba.
To da kyar!
dai Uwa ta samu ta hada dubu uku da dari biyu,domin kudin gun Lantana ko dari
biyar basu kai ba,ta mikawa Umaruru gami da cewa"gashinan Abinda ya samu
kenan,Shamsiyya bata dawo daga tallaba,kuje kubawa mai wayar hakuri idan an
kwana biyu za'a cika masa kudinsa,domin Allah ya hore abin da za'a biya
Umaruru ya
karbi kudin yana lissafawa tsaf!
Yace
"kifadi ranar da zaki ciko kudin kawai bama son jeka ka dawo"
Tabe baki
tayi tace"ku dawo rana ita yau zan Baku kudinku"
"To
Allah ya kaimu kar muzo kice wani abu fa"
"Mtssss
nifa nace kudawo Ku karba ,akin banza akin wofi,Uwa! tafada a zafafe ,bakin
cikinta yadda ta rusa jarinta yanzu kafin ya tashi ma aiki ne
Umaruru yaja
ta wagarshi suka fice daga gidan,suna fita Uwa tace dawa Allah ya hada ta duk
wanda ya kwana ya tashi a gidan sai taci masa mutumchi kar dai Sallau yaji
labari,
Simi-Simi ya
kama hanya zai shige daki ,tayi saurin janyo masa riga gar wuyanta ya yage
,tace"kama hanya ka fita ka nemo mana abinda zamu ci ehe! wallahi baza ka
shigarmin daki ka zauna min ka kashe min
katifa babu abinda kake min sai dai in nema ,in ci da kai in ci da
"yayanka"
Bai ce mata
komai ba ,ya fizge rigarshi gami da gyara wuyanta in da ta yaga masa,ya sakai
ya fice daga gidan babu abinda ya dameshi,can mahadarsu ya nufa,abokanshi na
Zane suna ta faman karta! (Caca) nan ya zauna cikinsu a ka fara yi dashi.
_ina so Ku
fahimci ko wane marubuci da nasa salon,gaskiya ni babu yadda za'ayi in yi
rubutu batare da na fadi jogon labari ba ,domin shine ginshin fara karatu, So
dan Allah kuyi hakuri kuci gaba da bina a yadda nake za azo in da kuke so_
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
[04/05,
03:17] +234 808 996 5176: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*đŸGIMBIYA BALARABA*đŸ
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*By*
_BINTA UMAR_
*Maman Abdul
Wahabu*
_ZAMANI
WRITES ASSOCIATION_
*đ
ż23*
_Bissimillahi_
To haka
rayuwa take, Ayuba ya yi ta fafutukar naman abinda zai rufawa kanshi,asiri
,yayin da "yan uwanshi suka tasa shi a gaba har sai dai suka ga ya kwanta,
ba ya iyayin komai da kanshi sai dai ayi masa,gashi lokacin nauyi yayi masa
yawa dalili kuwa yayarshi Atika mijinta ya rasu,sai ta dawo gidan ta zauna
dakinsu na gado ita da "yan uwanta ,da suke can garinsu ,suna aure,a
lokacin Balaraba na da shekara goma sha uku, sai kanwar ta ,wato sadiya, tana
da shekara tara,sai qaramin kaninsu Usuman dan shekara bakwai.
Sosai Ayuba
yake ciwo an rasa gane kan ciwon anyi na asibitin har an hakura ,sai aka dawo
yin na hausa,sabida yadda kafarsa guda ta kumbura take fitar da ruwa abin babu
dadi , wani mai maganin hausa da yazo ya dubashi ,yace jifansa a kai (Asiri)
sabida haka kar a kara yin maganin asibiti domin zai kara rikita ciwon,cikin
ikon Allah ya hada magani ya bashi nasha da wanka gami da shafawa, a kafar,sai
a ka fara samun saukin abun, domin wani lokacin yakan tashi da kan shi yafito
waje yana dafa bango,
Tunda yafara
wannan ciwon tsakanin Sallau da Lantana da Uwa babu wanda yazo ya duba shi
ballan tana yace dashi sannu ,gwara Mamman shi yazo dalilin tursasawar matarshi
Halimatu,
Lantana tace
yadda uwarka ta tafi tabarka haka kai ma zaka tafi kabar naka "yayan gyyar
tsiya arna a idi, kullum in zata fita yawon tallanta sai ta tsaya a tsakar gida
tayi surutai ,sannan take tafiya ,tana fatan Allah yasa kafin ta dawo ta tarar
ya mutu kowa ya huta
Allah mai
yadda yaso a sanda yaso ,an kwanta da Ayuba lafiya daran alamis ,domin kafin
yayi bacci ma sun dade da matarshi da yayarshi Atika ,gami da "yayanshi
suna hira,ashe ta bankwana ce, da asubah Hafsatu ta rika tashin sa taji shiru
,sabida ta saba duk asubar fari shi yake riga kowa tashi a gidan,shiyasa ta
gigice ta fice daga dakin da sauri,tayi dakin Iya Atika,ta daga labulen ta
ce"Iya fito kiga babansu Sadiya yaki tashi,
Da sauri Iya
ta mike daga kan dadduma ta fito tana salati a zuciyar ta domin dama jikinta ya
bata ,tunda ta kwanta take munanan mafarkai,
Ta shiga dakin
gami da zama kusa da qanin nata ,tana kallon yadda idon shi suka kakkafe tasan
lallai Ayuba ya amsa kiran Ubangiji, salati take tana sallallami ,Hafsatu tace
"Iya ya mutu ko"?
Iya Atika
tarasa mai zata ce mata sai kawai ta kama hanya zata fita daga dakin tana
sharar hawaye,
Kafin ta
daga labule,taji abu ya fadi, rigif!! wanda yayi dai-dai da farkawar *Balaraba*
daga bacci a furgice! Iya ta dawo dakin da sauri tana Salati ganin yadda
Hafsatu tafadi kan Ayuba dake kwance,
Tana daga ta
taga ta kwanta yaraf! alamun babu rai! a jikinta,
*INNALILLAHI
WA INNA ILAIHI RAJI'UN*
Abinda Iya
tafada kenan,
Balaraba ta
mike tsaye a zabure tana kallon iyayen ta biyu a kwance ,dukkaninsu babu rai!
tace"Iya mai nene Iya kar kice min babana ya mutu,! Iya ki tashi Umma na
kin ga tafadi, a kasa, sai ta fita waje da gudu bata saurari abinda Iya take
fada mata ba,
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
08089965176
[04/05,
03:17] +234 808 996 5176: đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*GIMBIYA
BALARABA*
đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀đ§đ»♀
*By*
_BINTA UMAR_
*MAMAN ABDUL
WAHABU*
_BISIMILLAHIR
RAHAMANIR-RAHIM_
*Page*
*24*
Lantana dake
tsugune bakin rijiya tana daura alwala,ta juyo da sauri ganin Balaraba ta fito
da gudu daga dakinsu tana ihu,sai ta mike tsaye gami da sakin botar
hannuta,tace"ke Balaraba kina hauka ne,dan ubanki ko Ayuba ne ya mutu
abinda zakiyi kenan,shashasha mara hankal....
Kafin
Lantana ta karasa maganar ,Iya ta tare ta ,da cewar "to ai zan ce ya kare
Ayuba da Hafsatu ,sun koma ga Allah,wanda yake ganin zai zauna jiran duniyar
gashinan ga tanan.
Lantana ta
zabura ,cikin rawar jiki tace "me kika ce Atika, kina nufin Ayuba ya
mutu"?
Iya tafashe
da kukan da yake cin zuciyarta tun dazu,tace "ai ba'a wasa da mutuwa
Lantana ,leqa ki gani,
Jikinta na
rawa ta nufi dakinsu Ayuba,
Ai kuwa
abinda ta gani ya daga mata hankali sosai ,babu Ayuba babu Hafsatu, Lantana ta
furgita sosai ,sai ta fito da sauri,ta fasa wani ihu! da ya ta da mutan gidan
gaba dayansu har da makota,
Kankace
kwabo gida ya cika da jama'a ana ta kokawa da wannan mutuwar mai abin mamaki.
Balaraba
kuwa ta dai na kuka sai dai na zuci idanun ta sunyi mici mici kallon kowa kawai
take,takama kanne ta da ke kuka ta rungume itama tana kukan zucci.
Uwa da
Lantana kai har da Sallau , mutuwar nan ta gigitasu ta firgitasu,sosai jikinsu
yayi sanyi,amma abin mamaki ana yin sadaqar uku ,shikkenan ,suka watsar,mussaman
,yanda suka ga irin mutanan Ayuba ,suna kawo taimako, sai Sallau yayi uwa yayi
makarbiya yace"ai shine wakilin yaran, sai Iya tayi da gaske sannan yake
barinta ta karbi sadakar,komai idonshi na kai,ita ko Balaraba ,in an bata ,sai
ta mikawa Iya,Ashe Sallau duk yana lura,sai yaga babu idon Iya sai yayi ta zuga
Balaraba wai ta karbi kudin ta tabashi ,ya aje mata sabida in tazo yin aure shi
zai yi Mata kayan gado,
Kwata kwata
Balaraba bata sauraronshi,sabida tasan ko ta bashi kudin zuwa zai yi yayi caca
dasu kamar yadda yayi ,da wa"yanda ya karba ,yamma nayi ya lura,an dai na
zuwa sai ya yayi tafiyarshi,mahadarsu,ta "yan caca
Rayuwa kenan
Balaraba ,ita ce tazama uwa da uban Sadiya da Usuman ,tun bayan rasuwar
iyayensu,ita ce cinsu ita ce shansu, kudin makarantarsu,da nata,
Bayan
rasuwar iyayensu da kwana arba'in ,Balaraba ta hada "yan kudin da suka
samu ita da "yan uwanta, ta shiga kasuwa ,ta siyo kuloli da farantai ,hade
da manyan tukwane, tazo ta dira abincin siyarwa, a lokacin shekarun ta basu
wuce sha shida ba, dake yarinya ce mai girman jiki ,shiyasa in ka kalle ta
zakayi tunanin ta zarta haka, Balaraba tana da kyau sosai ,tana da diri na
jiki, fara ce tas! Dan idan tayi kwalliya ta fita baza ka taba cewa a wannan
gidan take rayuwa ba,tana da kirki sosai abin ta bai rufe mata ido ba domin ko
abinci tayi kafin ta fita dashi duk wanda ya kwana ya tashi a gidan takan zuba
masa ,sannan yaran da suke fitar mata dashi su dauka a kura, su kai mata bakin
kasuwar,(sha tambaya) anan take siyar da abincin ta,wanda da an fita dashi yake
karewa,wani ma sabida kawai yazo ya gan ta yasa yake zuwa cin abincin ,rumfa ce
da ita, sosai komai a tsare ,a kwai
yaran da suke yi mata wanke wanke da goge goge,tana zaune aikin ta kawai in
mutum yazo siya ,ta hada mishi duk abinda yakeso,domin babu abinda babu,wani
abin ma idan ba tayi a gida,ba to a kwai mata masu girka mata anan su hada
komai tsaf! In kasuwa ta tashi ta basu hakkinsu,
duk wannan
,bai hanata karatu ba, yanzu haka ta kammala scondry scoohl , gashi tayi saukar
Alkur'ani mai'girma,
Iro yana
mutukar son Balaraba, yayin da ita kuma tayi masa wata muguwar tsana,sabida
halinshi,yanan bai sauya ba,
Shamsiyya da
Mabaruka dama sai sufi kwana da kwanaki basa magana da ita sai dai in zasu ari
wani abin a hannunta kamar kayan kwalliya ko mayafi ko takalmi,wataran har
kayan sawa suke ara,in zasuyi zance
Ita ko
Balaraba in ta basu bata kar6a in sun dawo mata dashi sai tace su riqe ta bar
musu.
Amma hakan
baya hanasu zaginta gami da ai batata in zata fita,sana'ar ta si ta zinden ta
,suna yi mata dariya,wai zata tafi yawon iskanci ,cikin kasuwa, Balaraba bata
sauraronsu sabida bata daukesu masu hankali ba daga su har uwarsu.
Sallau ko
tsoran ta yake ji ,kwata kwata bayason laifin ta, sabida bata masa koro in yazo
maula gurinta, haka zata dauki dubu biyu ko uku ta bashi
Shiyasa
kullum cikin tsinewa su Shamsiyya yake.
*wannan
kenan*
Kadan daga
cikin halayen Balaraba
Macace mai mutukar
son girma bata son rai ni ko kadan,kuma bata son harkar qaranta,ko sitturunta
babu kanana,duk manya ne ,shiyasa mutane da dama suke mata kallo mace mai
girman kai da izza! sabida bata dariya ,sai ta kama kan kaga dariyar ta zaka
dade,a kwai samari wadanda suka amsa sunansu a cikin unguwar amma tsoran tun
karar ta suke da wani zan ce sabida kwarjin da take dashi
Ko cikin
kasuwar da take sana'ar ta akwai manya manya mutane da suke son ta amma sun
kasa furtawa, sabida kwarjini ,sai kace mai bakin Aljani a jiki.
Sai dai a
gani da ido amma babu fuska,
*Wannan
shine jigon labarin*
_in sha
Allah zan cigabah bayan Allah in Allah yasa muna Raye_
*Yanzu a ka
fara labarin gimbiya Balaraba*
~*Sadaukarwa*~
~*Maraici*~
~*Soyayya*~
~*Bakin
kishi*~
~*Mulki*~
~*Izza*~
~*Takama*~
~*Sadaukarwa*~
_DUK A CIKIN
WANNAN LITTAFIN ,WATO GIMBIYA BALARABA_.
*BINTA UMAR
ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
08089965176..
[13/06,
14:43] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
*GIMBIYA BALARABA*
*NA*
_BINTA UMAR
ABBALE_
*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATION*
*25*
Cikin bacin
rai Balaraba ta fita daga gidan Uwa naji Mabaruka tana zaginta sabida nai man
fitina amma sabida ta daure musu gindi suyi abinda suka ga dama shiyasa batace
komai ba ita take kara ingiza "yar tata cewar tayi duk abinda ta gadama
babu mai takura mata gidan ubanta ne
Kicibus
sukayi da Sallau ya dawo daga majalisarsu, sai ya tareta yana washe baki tamkar
zai fadi yace"dama sai sauri nakeyi ina addu'ar Allah yasa baki fita
ba"
A nutse ta
ke kallonshi bakinshi duk yayi gaja gaja da dattin goro jikinshi in banda warin
taba da ganye babu abinda yakeyi, zuciyarta sai tashi take.
Da kyar ta
gai dashi ta bude jakarta sabida tasan
abinda yakewa ta ciro gudar dari biyar
ta mika masa
Jiki na rawa
ya sanya hannu ya karba yace"Allah
yayi miki albarka Balaraba, ai ni kin fimin wadan can shegun "yan iska
kawai Wanda ba 'acin ko kwabonsu uwarsu kawai suka sani ni mai zanyi dasu shegu
"yayan asara"
Mamaki da tsananin takaici ne ya kama Balaraba, jin
irin zagin da yake ma "yayanshi, wai sai yaushe Kawu Sallau zai yi hankali
ne.?
Cikin bacin
rai tace"gaskiya Kawu abinda kake ba dai-dai bane dan Allah ka daina zagin
"yayanka kanai musu mugun baki, sam
abinda kakeyi bai dace ba"
"Rabu
dasu shegu tsinannu jiya ina ganin Shamsiyya ta shi go da dubu uku ta bawa
uwarta babu yanda banyi da ita ba tabani ko Dari biyu ce amma sabida batada
mutumci taki, ni mai zanyi dasu"
Takaici bai
bar Balaraba tace komai ba kawai ta wuce tabarshi tsaye a gurin yana zage-zage
da alama kwakwalrwarshi ta soma samun matsala
Tun kafin ta
karasa bakin titi mai Napep din dake kaita ya karaso dama tayi mamaki rashin
zuwansa da wuri abinda ba ya yi sabida yasan lokacin fitarta,shiyasa itama tayi
mishi uziri kila wani abin ne ya tsare shi
Cikin
mutumci suka gaisa dashi,ta Shiva ta zauna cikin nutsuwa
Shi kuma ya
dauki hanyar zuwa kasuwar sha tambaya
Danja ce ta
tsayar dasu dai-dai babban titin da zai sadaka da kasuwar, Balaraba ta kalli
agogon dake daure a hannuta karfe goma shaura lallai yau ta makara da yawa,
ranta ya baci ganin yadda masu mashina da motoci gami da motocin haya kowa yayi
cirko cirko a cikin mota, kawai sai ta ziro kanta waje domin ganin abinda yake
faruwa a gurin gashi danja ta sakesu amma kowa ya tsaya da abin hawarshi
Motoci ta
gani manya manya irin na gidan sarauta sun tawo a jere daga daga dayan titin
wanda zai sadaka da gidan sarki Almustapah, wani mai sai da pure water taji
yana cewa na kusa dashi "Sarki
Almansor ne zai wuce shiyasa humm masu
abu da abunsu"
Motarshi na
karasowa ya sauke glass din motar gami
da ziro kanshi waje ya daga sannunshi, kan kace kabo gurin ya kaure da hayaniya
wasu sai kokarin fitowa suke daga abun hawansu duk dan suyi tozali dashi, abin
mamaki har da mata "yan mata da masu aure duk sun fito suna daga masa
hannu
Balaraba na
hakimce cikin Napep din ranta in yayi dubu ya baci domin mai Napep din nata ma yayi ficewarsa,
can ta hangoshi cikin jama'a sai kurdawa yakeyi wai lallai sai yaganshi
Sai da motar
da yake ciki ta shige sannan a kafara samun saukin cinko San da a kasamu a
titin
Mai Napep
din ya dawo sai washe baki yakeyi ya ce "ranki shidade kowa na rubibin
zuwa ya ga Sarki Almansor ke kina zaune cikin mota, yau dai nayi tozali da
Sarki sarkin kyauta da karamci, Allah yaja zamanin masarautar Sarki
Almusta......
"Kaga
Ashiru"
Balaraba ta
katseshi a fusace
Ta cigaba da
cewa "idan ban ba danci zakayi to kaje kasameshi inda yake, dan tsabar
wulakanci da rainin hankali a kan zai wuce kawai sai a dakatar da mutane,
sabida ba'a damu da damuwar kowa ba, wato in mutum wani uziri mai karfi ya fito
dashi shikkenan shi abin ya shafa sabida rashin imani, dubi time dan Allah
munfi karfin rabin awa a tsaye a titi, sabida an rainawa mutane hankali, Mtsss
dan Allah ni kai ni inda na nufa, Allah ka tsaremu da irin wannan mulki"
Ta karashe
maganar a zafafe!
Cikin mamaki
Ashiru mai Napep yaja Napep din yana satar kallonta ta cikin mirrow din din
Napep din nashi, mamakin karfin halinta yakeyi da yadda take magana cikin
gadara gami da takama ita ba "yar kowan kowa ba sai mugun bacin rai,a
zuciyarsa yace" wallahi kika sake kika fadi wata magana akan masaurar
garin nan sai kin kare rayuwarki a kurku ko kuma mutan gari suyi kuli kulin
kubara dake in basu kashe ki ba ma, yana so ya fada mata haka a fili amma
sabida yadda take masa mugun kwarjini yasa ya yi gum da bakinshi sai satar
kallonta yakeyi
Ganin yadda
tayi wani kicin-kicin da fuska.
_Binta Umar
Abbale_
08089965176
[17/06,
02:59] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
[16/06/2019
9:50 PM] Binta Umar Abbale: đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
*GIMBIYA BALARABA*
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
*NA*
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA
```YARO DA
KUDI```
````GIMBIYA
BALARABA```
08089965176
```BISIMILLAHIR
RAHAMANIR RAHIM
*đ
ż26*
_____ Sha
daya saura minti biyar Balaraba ta shiga
kasuwar lokacin costomas dinta sun cika gurin, da ka dubesu zaka san sun ci sun
ta da kai, sabida kudi, Balaraba ta shiga gurin cikin tafiyarta da qasaita
kamar wata basarakiya, fuskarta babu walwala ta din ga bin gurin da kalo sabida
kwata-kwata bata san kazanta ko kadan, wasu "yan mata ne guda uku suna kai
wa da kawowa kokarinsu su sallami duk Wanda yake gurin cikin nutsuwa suke
komai.
[16/06/2019
10:25 PM] Binta Umar Abbale: Ta nemi wata kujera ta zauna tana duba wayarta,
bata so ta shiga inda mutanan suke sabida ta lura da motar Alhji Yusuf a gurin
mutumin ya takura mata, babu irin korar karan da batayi mishi ba a gurin amma
sabuda tsabar bakin naci yaki hakura da dai na zuwa cin abinci
Tana zaune tana
kallon mutane na kaiwa da kawowa cikin kasuwar kowa yafito nema,a fili
tace"Allah ka bamu sa'a
Wani
al'amajiri ta hango kusa da wata me kosai sai ta kirashi da hannunta,
Da sauri
yaron ya taso har yana hadawa da gudu,
Gudar dari
biyar ta ciro cikin pose din ta ta mika masa, gami da cewa"je ka bawa mai
kosai kace ta yi muku sadaka in jini"
Hannunshi
yana karkarwa ya karba, yana godiya sosai, ya wuce da Sauri
Iyani, mai
kosai soya kosai kawai takeyi tana addu'ar Allah yasa kar tayi mata bandaro
gashi sha daya na safe har ta wuce ji take tamkar ta dora hannu a ka taita
kurma ihu sanin da tayi in kosai nan yayi kwantai bata da yadda zatayi a gida
sabida tabar marayun"yayanta,
Almajirin
yace"Iyani gashi in Gimbiya wai ki mana sadaka da kosan ki"
Da sauri
Iyani ta dago kanta tana kallon Yaron jin ya abanci Gimbiya tasan babu mai wannan sunan sai mutuniyarta
Balaraba
Gudar dari
biyar ta gani hannun Yaron sabuwa dal
Tayi saurin
kallon rumfar Balaraba,aiko suka hada ido Balaraba ta dago mata hannu fuskarta
a sake
Iyani ta
washe baki tace"Uwar dakina ashe kinzo tun dazu nake tambayar Hauwa'u tace
baki karaso ba, kila kina kan hanya, yau kin makara gaskiya"
Fuska a sake
tace"wallahi kuwa kinga mun hadu da gosolow a hanya,wai Yaron sarki zai
wuce shine fa a ka kashe hanya"
"A'a
lallai ai a kashe hanya,cewa zakiyi masu garin ne za su wuce"
Iyani tafada
tana tsamo kosai cikin matsami
Tsaki
Balaraba ta ja bata kara cewa komai ba ta bar Iyani tana 6a6atun surutunta.
Nan
almajirai sukayi dan dazo suna karbar sadaka,ganin haka yasa Balaraba ta kira
daya daga cikinsu tace ya shiga kasuwa gurin Delu mai kunu ya karbo na dari
biyar shima irin Wanda take daurawa a Leda
Da gudu
Yaron ya ruga ya shiga cikin kasuwa sai murna yakeyi
Girgiza kai
tayi kawai a fili tace"lallai ko wane Yaro da irin tarbiyarshi, Allah ka
shirya mana zuri'armu
Alhaji Yusif
ne ya fito yana ta raba ido so yake ya ga inda mutuniyar tashi take sabuda
yanzu ya tambayi daya daga cikin yaran ta tace masa sai yanzu ta karaso
Yana sanye
da wata muguwar shadda wa gambari mai uban tsada taji sitati sai motsi take yi
kanshi da hula zanna bukar kana ganinshi kasan dan birni ne kuma akwai daloli
yana da kyau dai-dai misali irin mutanan ne masu qiba amma ba sosai ba
Tana
kallonshi yana dube dube tai masa banza,sai ta fito da wayarta ma tana dubawa,
Kamar ance
ya kalli gefan damanshi sai ya ganta zaune cikin kujera
Ya kasa boye
farin cikinsa sai ya saki dariya,har sai da hakoranshi tas daya yana sanye da
hakorin magana, kana ganinshi kasan Alhajin Allah ne.
*đYANZU MUKA FARA*
[18/06,
22:42] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
[18/06/2019
3:01 PM] Binta Umar Abbale: [18/06/2019 2:08 PM] Binta Umar Abbale: đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA
BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_®BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
08089965176
đ Zamani writes Associationđ€đ»
*Al hayyu Al
kayyumu ya Allah*
*đ
ż27*
_________Kicin-kicin
da fuska tayi gami da dauke kanta ta cigaba da danna wayarta tamkar bata san da
wata hallita ba a tsaye a kanta.
Gyaran murya
yayi fuskarsa dauke da murmushi mai kayatarwa yace"ranki shidade Gimbiyata
gaisuwa daban take sarauniyar zuciyar Yusif zuciya takice na baki ki yadda
kikeso da ita"
Kanta a kasa
tana danna waya har ila yau takasa dago kai ta kalleshi ballantana tabashi
gurin zama
Murmushi
yayi yace"ko zan iya zama, tun dazu nake nan gurin ina sauraron zuwanki
naji shiru, sai yanzu Hauwa'u ta ce dani kinzo"
Dago kanta
tayi ta zuba masa idanunta masu rikita masa lissafi, tace"ajiya kabani da
zakazo kana nema da sanyin safiyar Allah"
Dariya ya
saki mai tattare da shauqi gami da so da kauna sam bai ji haushin kalaman ta
ba.
Ya zauna
kujerar da take fuskantar ta yace"e mana baki san na baki amanar zuciyata
ba"
Mtssss taja
kawai ta maida hankalinta kan wayarta gami da duddubawa,ta bawa banza ajiyar
Yusuf.
Murmushi
ne,kwance a kayatacciyar fuskarsa kwata-kwata yarinyar bata bashi haushi asali
ma, wani sabon so da kaunarta ne ya mamaye zuciyarsa
Kawai ya
zuba mata ido kawai bai ce mata komai ba
Harara ta
ban ka masa gami da cewa"bai yuwa kazo ka tasani a gaba kana kallo tamkar
Wanda ya samu madubi, ni kam bana son kallo wallahi"
Har yanzu da
murmushi a fuskarsa yace" ke kin fi madubi a gurina tunda kullum dake nake
kwana nake tashi a zuciyata,Gimbiya kinki ki amince dani, Why"
Yafada
muryarshi na karkarwa
A nutse
tace"wace irin amince zan yi maka ne? bayan kasan kai kafi qarfina, ko ni
sam bana sha'awar auran namiji mai dukiya ko mulki,talaka zan aura dai-dai
dani,nafada maka tuntuni"
"Wai me
yasa kike magana irin na jahilai ne,Gimbiya, kituna (Annabi Muhammad Slw) ya
auri mace mai tsananin dukiya kuma bazawara, kinga kenan babu laifi cikin
abin,namiji ya auri mace mai dukiya,ko mace ta auri namiji mai kudi ko
mulki,wannan maganar taki bata da tushe ballantana makama"
Shiru tayi
sabida bata da abin cewa
Yace"kinyi
min shiru Gimbiya"
Wayar ta
kashe ta kalleshi fuskarta babu yabo babu fallasa tace"shikkenan kaje
kawai zamuyi maganar ko a waya ne,kaga nan cikin kasuwa ne bana son kallon da
mutane ke mana"
"Ok
baki dauki maganar da muhimanci ba shiyasa kikace zamuyi a waya wannan ba dai-dai
ba ne, me makon kice min inzo gida in sameki, zai fi ai"
Ya karashe
maganar yana karyar da wuya,cikin nashi salon.
Wani irin
kallo tayi masa mai kama da harara wanda hakan ya zame mata jiki shiyasa mutane
suke mata kallon mace mai girman kai gami da izza da takama,
"Ban ga
dalilin da zaisa in gayyace ka gidanmu ba,babu wata kyakykyawar magana a
tsakanina da kai,kabari tukkuna sai an kwana biyu"
Girgiza kai
yayi kawai ya mike tsaye yana kallon agogon hannushi yace"duk abinda
kikace haka za'ayi Gimbiyata ina jiran kiran wayarki"
"Ok a
sauka lafiya"
Tafada gami
da latsa wayar hannuta,
Har ya wuce
ya dawo fuskarsa a sake yace"yau baki da sako gurin Mama kilishi"?
Murmushi ne
ya subuce mata bata shirya ba,tun sanda ta ga hotan matar a wayarshi taji tana
mutukar kaunarta,sosai shiyasa duk lokacin ya zo cin abinci take hada mashi
waina(masa) sabida ya fada Mama tanason
wainar shinkafa, shiyasa kullum take hada masa da yawa ya kai mata,Mama kilishi
har tasan da zaman Gimbiya Balaraba,
[18/06/2019
3:02 PM] Binta Umar Abbale: Mikewa tayi a nutse
ya bita da wani mayataccan kallo,duk tana kallonshi, kawai sai taja ta
tsaya gami da cewa"kayi gaba ganinan zan kawo maka sakon har gurin da ka
aje motarka"
"Menene
hujjarki ta fadar haka,? Kina nufin in wuce gaba ke kya biyo ni daga baya, ban
yadda ba"?
Yafada gami
da bin ta da wank kallo mai dauke da so da kauna
Gaba tayi
kawai bata saurare shi ba sabida ta riga ta San mugun nacin sa
Bayanta ya
bi yana kare mata kallo ji yakeyi in bai auri yarinyar rayuwarshi zata shiga garari,
Hauwa tasa
ta hada mata komai cikin wani take away na mussaman an nan nadeshi da wata Leda
mai kyalli a sanya leda mai zurfi, ta fito
rike da ledar a hannunta,ta mika masa, "gashi a kai mata ace ina
gaidata da kyau"
Cikin
murumushi ya karbi ledar har yana kokarin hadawa da hannuta tayi saurin zare
hannunta ledar ta kusa faduwa kasa, sai harararshi take
Basarwa yayi
yace"zataji insha'Allahu, kizo ki rakani gurin motana"
Share shi
tayi ta kawai ta koma gurin zamanta, ta zauna gami da dora kafa daya kan daya,
babu abinda ya dameta.
Girgiza kai
kawai yayi ya wuce,ya na mamakin izza da mulki na yarinyar ya lura abin a
jikinta yake,ko shi da yake dan saurata ba ya yin irin abinda take,asalima sam
bayaso a san cewa yana da alaqa da masarautar garin, sai dai dayawa daga cikin
abokanshi in sun ganshi cikin kasuwar sai su riqa mamakin mai yakawoshi har dai
suka fahimci gurin Balaraba yake zuwa, to babu irin maganar da ba'a fada masa
ba a kan Balarabar amma yayi kunnan uwar shegu da jama'a sabida shiyasan wacece
Balaraba a cikin zuciyarsa.
*đYANZU MUKA FARA*
[20/06,
05:57] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
[6/19,
12:18] Binta Umar Abbale: [đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA
BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
*NA*
_®BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYA*
```Nana
Khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
writes
Associationđ€đ»
BISIMILLAHIR
RAHAMANIR RAHIM
đ
ż28
_______
Biyar saura Ashiru mai Napep ya zo
daukarta dama lokacin suke tashi sai da tabbatar su Hauwa sun tsaftace mata
gurin komai an wanke an ajeshi in da ya dace sannan ta bawa ko wacce hakkinta
sukayi sallama cikin mutumci, Ashiru ya dauketa suka bar kasuwa mutane sai
zindanta sukeyi mussaman wadanda suka kawo mata maganar banza a kasuwar ta ci
musu mutumci,shiyasa sam basa iyayin munafurce-munafurcensu a gaban idanta sai
sun ga bata guri
[6/19,
20:48] Binta Umar Abbale: Abin mamaki suna zuwa dai-dai danja kamar dazu suka
tadda uban gosolow gashi yamma tayi duk "yan kasuwa kowa yana kokarin
komawa gida, amma an dakatar da jama'a , cikin mamaki Balaraba tace " wai
me yake faruwa ne?
kallonta
yayi ta cikin mudubin Napep din yana shakkar abinda zai fada mata,yace "ai
Sarki Almansor ne ya dawo, ashe sun je
daurin aure can gwarzo, maimarta bai samu damar halarta ba sai ya wakiltashi
dashi da mai girma waziri Rayyanu"
Tsaki taja
tace"Allah ya kyauta, gaskiya an shiga hakkin jama'a dayawa wallahi, daga
zai wuce sai a dakatar da jama'a sabida takama da sarauta,sam wannan bazai iya
mulkin garin nan ba"
ta karashe
maganar tana tabe baki
"yar
dariya Ashiru yayi yana satar kallonta gefe guda kuma yana jin tsoran maganar
da zai fada mata, amma sai ya dake yace" nura Gimbiya sam Sarki Almansor
baya burgeki,kuma baki fahimce shi bane mutum ne shi mai sauqin kai gami da iya mu amula da jama'a yana da
tausayin nakasa dashi sosai, matsalarshi kawai muskilanci shiyasa mutane suke
masa kallon mutum mai girman kai da izza"
shiru tayi
masa batace komai ba, sabida ta lura da Ashiru yayi nisa da kaunar Sarki!
wayarta
tafito da ita tana dubawa ranta a bace, ta najin yadda motoci suke gudu kan
titi dago kanta tayi tana ya muste fuska, cikin rashin dace idanunsu suka hadu
dana juna, cikin sakon daya ya gane ko wacece,sai yayi saurin kauda kanshi gami
da gyara kwanciya cikin motar
tabe baki
tayi ta kauda kanta,ko daga bacci ta tashi zata iya ganeshi sabida ranar
saukarsu ta kare masa kallo, shiyasa in taga ana rububin ganinshi sai tai ta
jin haushi sabida ita sam bata ganin kyawunshi da mutane suke zuzutawa
bayan
motarshi ta wuce sauran motocin suka dinga wucewa a jere har suka kare,sai
sannan a kabawa jama'a damar wucewa,
Agogon dake
daure a hannunta ta kalla biyar da rabi sun samu kosan rabin awa a tsaye a
titi, giriza kai kawai tayi a zuciyarta tace idan tasan wannan bacin ran zata
samu da babu abinda zai kaita fitowa wallahi
Sabida haka
ana tsaka da kiran sallahr magariba ta karaso gida, tun daga nesa ta hango
Shamsiyya na suyar doya da kwai matasan
unguwar duk sun kewayeta
tana
karasowa gurin warin taba ya sata saurin toshe hanci tana kauda kai, da kyar ta
samu ta ratsa ta tsakiyarsu tana kokarin shiga gida,
Iro ne ya
tare mata hanya yana wani washe baki yace"Kanwata kin dawo kenan?
Sama-sama ta
kalleshi tana kokarin wucewa tace"e wallahi"
ganin tana
kokarin wucewa tabarsha a gurin yasa ya kira sunanta,
tsayawa tayi
tana kallonshi yace"tuntuni nake so muyi wata mahimiyar magana dake
dama"
sabida sanin
da tayiwa Iro da kafirin nacin tsiya yasa tace masa"yanzu dai lokacin
sallah ne kaga isha'i ta kusa yi gashi banyi magariba ba kabari sai anjima sai
muyi maganar ko"?
Washe baki
yayi wasu jajayen hakora suka bayyana Balaraba tayi saurin dauke kanta
zuciyarta ta wani mugun tashi,lallai Iro ya bata rayuwarsa
yace"babu
damuwa ai zamu hadu anjima,yau bazan fiya yawon dare ba, watakila ma a gida zan
kwana"
ko saurarsa
batayi ba tayi saurin shigewa cikin gidan sabida yadda taji zuciyarta tana
tashi warin tabar wiwi da ganye duk sun cika soran gidan.
*Muje zuwa*
[21/06,
18:40] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_®BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani Writes
Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż29*
______ "Salamu alaikum"
Balaraba
tayi sallama cikin gidan nasu, babu wanda ya amsa mata,duk da cewa dukkaninsu
suna zaune a tsakar gidan, har Lantana ma domin ita ma bata dade da dawo wa
daga yawon tallata ba, tana zaune ta mike kafa kan tabarma tana lissafa kudin
cinikinta, ita kuma Uwa na gaban murhu
tana soya a wara dake bayan tayi ta safe wacce Mabaruka take dauka to da yamma
ma sai ta kara dora kasko, bata tashi sai wajan karfe goma na dare, ita kuma
Shamsiyya a waje take soya doya da kwai,
Iya ce ta
fito daga ban daki hannuta rike da buta ta tace"Balaraba kin dawo
kenan"
Tana kokarin
bude kofar dakinsu tace"e wallahi Iya, ya gida"?
"Lafiya
kalau ai tun dazu nake cewa shiru baki shigo ba gashi ba kya kawai
magariba"
"Wallahi
kuwa lokacin da zan fita muka hadu da cinkoso a titi haka ma yanzu abinda ya
tsai dani kenan, ga mariba ta wuce ban yi sallah ba"
"Ai
kuwa sai ki yi harama yin sallah sabida kin san sallahr magariba lokacin ta
kurarre ne"
Iya tafada ta kokarin daura Alwala
Lantana ta
hau surutai na ha baici, tanayi tana tauna goro babu abinda ya dameta,
Iya da
Balaraba suna jinta babu wanda ya tanka mata a tsakaninsu
Uwa
tace"ke ma dai Lantana da wata magana kike wanda a ka rai na shi za'a
fadawa haka ya yarda,mu babu abinda za'a rufe mana duk abinda mutum yakeyi muna
da labarinshi,
Sadiya matar
Kawu Maman ce ta fito daga wurin ta, ta dan tsinci magan ganun da Uwa take a
kan Balaraba, tace"ke dai Uwa kinyi
a sara wallahi, ki tsaya kina shirme da "yar cikin ki, ki tsaya ki gama
kashe wutar dake gabanki mana, amma kin bi kin sanya yarinuar nan a gaba kullum
da irin sharrin da zaki kulla mata,kuma kullum kina cin arziqinta duk abinda
kikeyi a na sani, haihuwa ce kema kinyi,duk abinda kasowa kanka to ka sowa dan
uwanka, amma gaskiya abinda kikeyi ba kya kyautawa wallahi"
Saura kadan
Uwa ta kifar da kaskon tuyar awarar ta wanda yake cike da mai gefe ga uban a
wara nan cikin roba ok
Tayi kan
Sadiya da masifa "ke kinga sarkin kinibibi da kankan ba, kwadayayya kawai,
au! sabida in ta taje yawon iskancinta ta dawo tana kawo miki ajiyar kudi kuyi
raba dai-dai shine kika fito zaki tare mata, iyi, to bari kiji babu ruwanki da
ni da " yayana wallahi, bakinki ya sari dayan kashi,duk cikin zuri'ata ban
haifi lalatattu ba ehe! ke da baki san ciwon haihuwa sai ki fadi haka, in kinyi
zuciya yau ki haihu banza juya wacce bata haihuwa kawai"
Uwa ta kare
maganar tana buga cinya bakinta duk ya tara yawu sabida sabida tsabar jaraba da
masifa
Sadiya tayi
wani murmushi mai ciwo ta kalli Uwa tace"Babu abinda yake damunki sai
jahinci, wannan "yayan naki da kike magana a kansu,ni a gurina da
haihuwarsu gwara babu,sabida zasu iya yi miki sanadin shiga wuta, sabida haka
babu abinda zan ce yanzu sai dai in ce Allah ya shirye ki, kuma Balaraba da
kike wanna tada jijiyar wuya a kanta tafi karfin ki daga ke har " yayan
ki"
da mara Uwa
taci ta dinga cusawa Sadiya zagi gami da gore-gore tace "karya kike ki ce
wancan mutsuyaciyat yarinyar tafi qarfina wallahi sai dai idan banga dama ba,ke
dai kawai kice kina yi min bakin ciki kawai ganin ke baki haihu ba,
Lantana na
zaune tana jinsu uffan bata ce ba, dama in suna fadansu bata saka musu baki,
Iya kuwa sauri takeyi ta idar da sallaha tafito,
Balaraba ma
sa taji abin yayi yawa tafito ta kama Matar Kawu da yake haka take kiranta
dashi, tana bata hakuri da kyar ta mayar da ita gurunta, tafito ta daura
alwala, kowa yayi shiru, sai Uwa ce
kawai take zage-zage ga yara nan sunyi cirko-cirko suna kallonta taqi tazo ta
sallamesu,
Walidi ne ya
shigo gidan kafadar sa rataye da wani katon buhu cike da robobi da gwangwanaye
da kwalebe gami buhun-buhuna, ya tadda Uwarshi tana ta sirfa asahar sai kace ba
magujiya
Ya na wani
ciccije baki yace" ke kuma Uwa wai menene? tun daga waje a ke jiyu
masifarki ke dawa ye ne ehee!!
Ya karashe
maganar yana cije baki
Tana kokarin
zama kan kujerat suyar a warar ta tace"yo ni da waye ne in ba wacan
"yar iskar yarinyar ba, ita kuma waccan juyar mai zaman kashe wando ta
fito tana min maganar banza, sabida bata san darajar haihuwa ba take fadin wai
da hai huwarku gwara babu, shine nake ci mata mutunci,domin ina raye babu
mahalukin da ya isa ya tabaku in kyaleshi ko da ko sarkin garinan ne
Almusfah"
Bai tsaya ya
gama sauraran abinda take cewa ba, ya nufi gurin Sadiya gadan- gadan, yana wani
irin zagi irin na marasa tarbiya, ya daki kofar gurin da karfi abinka da kofar
da babu kwari sai ga ta tabude da kanta, kokari yake ya shiga gurin, Iya tana tareshi yace"dallah
iya saurara mana, wannan matar har ta isa ta ai bata mu ko tafada mana magana
dan Uwarta! yau sai na farke mata ciki da kwalaba wallahi,ki kyauce kawai na
afka mata, sai na nuna mata waye ni, yawa kike Iya!!!
"Walidi
wato ni ban isa in fada maka kaji bako, yanzu Matar wan mahaifinkan naka zaka
cakawa kwalaba,iyi yaushe ka zama haka"
Iya tafada
tana rirriqeshi
Matar Kawu
ce tafito jikinta sanye da hijabi hannunta rike da carbi da alama bata dade da
idar da sallah ba
Tace"Iya
sake shi gani na fito yazo ya caka min kwalabar, in ya cika shi mara kunya ne,
yau zasu ga gatana daga shi har Uwarshi"
kafin Iya ta
ankara Walidi ya kwace daga hannuta, ya nufi inda ya jibge buhun shi na
gwan-gwan ya ciro kwalbar maltina guda ya basa ta a kasa yayi kan Sadiya cikin
zafin zuciya!
*YANZU A KA
FARA*✍đ»
[22/06,
15:16] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_®BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
*đ
ż30*
______Da gudu Balaraba ta kara so gurin tace"wai kai Walidi me
yake damunka ne,? wane irin zafin zuciya gare ka, kanaso ka aikata aikin da
nasani a rayuwarka, ni in dai a kai na kuke wannan abin zan tafi in bar gidan
sai ku sake a ciki, amma duk tsiya nan ne tushe na, kuma da nan nake gadara,ni
wannan masifar ta ishe ni wallahi"
Jin furucin
da Balaraba tayi yasa Lantana ta mike a zabure ta nufi inda a ke rigimar
tace" kai Walidi ka kiyaye ni wallahi, wato kanaso ka jawo mana musiba,ko
bisimillah ka caka mata kwalba mugani,wato uwarka tana daure maka gindi ka yi
abinda kaga dama,ai uban naka zai shigo ya same ni, ehee"!
Ta kalli
Balaraba dake tsaye tace"ke kuma da kike cewa zaki bar gidan,gidan ubanki
zaki je, kinaso ki kara nunawa duniya dama zaman kanki kikeyi ko, kina min
bakin cikin abinda kike bani kullum ta Allah to babu inda zaki je,kina nan kina
cigaba da samo min kudi ehee!!
Lantana ta
karashe maganar tana gyara daurin zaninta
Tsaki
Balaraba taja kawai ta bar gurin domin
cigaba da tsayuwarta a gurin zai ya janyowa ta zagi Lantana ko ta gaya mata
magana,shi yasa tabar gurin ranta a bace
Uwa kuwa jin
abinda Lantana tace yasa ta dinga ga ya mata bakaken maganganu,
tace"wallahi Lantana sai tau na kara tabbarwa cewar ke muguwar kwadayayyi
yace, wato duk abinda nake miki ba kya gani, ai sai kije ki tayi"
Shiru
Lantana tayi mata sabida tasan masifar jarabarta, ta mike taje ta dauki buta ta
shiga ban daki, batare da ta saurari cin mutucin da take mata ba,
*Wannan
kenan*
*GIDAN
SARKI*
Yana zaune a
lambu dake shashen shi, wasu dogarawa masu manya-manyan riguna da manyan
rawani, su biyu suna tsaye a kanshi, daya da wani katon mafici daya kuma a
tsaye yana bin gurin da kallo, daga yaji motsin abu zai duba,
Shi kuma
yana kishin gide kan wani tuntu ja da adon zane irin na sarautar garin, yana
sanye da wata shadda milk colaur mai mugun tsada,wacce a kai wa dinkin
"yar shara da dogan wando gaba da baya na rigar surfani ne irin mai dauke
da alamun gidan saurata, duk kayanshi na zaman gida haka suke dai-dai da
jallabiyoyinshi,a kwai tambarin sarauta, wani kara min littafi ne na addini a
hannunshi yana dubawa, ta cikin farin tabarau din dake idanshi, duk wanda
san Sarki!Almansor ya kalleshi a yanzu
ya san da akwai abinda yake damunshi,sabida walwalar shi ta ragu kuzarinshi ya ragu duk da cewa dama tun
fil'azal shi ba mutum ne mai fara'a da dariya ba, kafin ka ga dariyarshi sai
kayi da gaske, sannan kullum fuskarshi a tamke take tamau, to a " yan
kwanakin nan abin yakara karuwa wanda har sai da Mahaifiyar shi ta fuskanta,
lokacin da ta tsirashi da tambaya yace mata babu komai, sam bata yadda da
abinda yace ba,tafi zaton ko maganar da tayi mishi ce a kwanaki, take damunshi,
sabida haka, tasa Jakadiya Shafa'atu mai mata hidama taje can shashensa ta kira
mata shi,tunda takira wayarshi yaqi ya dauka, tasan halinshi da muguwar bakar
zuciya da muskilanci, ba ai masa komai ba ma sai ya tsiri share mutane ko yayi
kwana da kwana ki bai kula kowa ba, yanzu ma haka tun shekaran jiya da sukaje
daurin aure gwarzo shida su Waziri bai kara fitowa daga shashensa ba, shi kadai
yake rayuwarshi shida hadiman sa,
daya daga
cikin wayoyinsa ne tayi kara,
cikin
ginshera gami da kasaita ya karbi wayar daga hannun daya daga cikin fadawan nan
guda biyu,ya kalli scerin din wayar yana ya mutse fuskarshi,
"Muddibo
na! sunan da ya gani kenan yana yawo ka
screen din wayar
Wani
murmushi ya saki wanda ya fito masa da kyawunsa da zatinsa,ganin sunan
Abokinshi kuma dan Uwanshi amininshi, ba tare da bata lokaci ba ya daga wayar,
cikin Yanayin muryarshi kasa-kasa yace"ya akai ne, ka shigo garin
ne"?
*YANZU MUKA
FARA*✍đ»
[23/06,
13:45] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associatio
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż31*
________Daga
6angaran Maddibo yace"yau kwana na biyu da dawowa, nakira wayoyinka jiya
shekaran jiya da jiya duk a rufe, ko jiya nazo gaisuwa fada ban gan ka ba,
shine Fulani tace kana gurin ka kwana biyu a kulle ka ki saurarar kowa, hakane
ko"?
Zakuda
kafada yayi ranshi ya soma baci jin irin maganar da Maddibo ke masa sai kace
wani ubansa,yace"Ubana ne kai da zaka turkeni kana tambaya,in kana bukatar
ganina ai kasan in da nake, meye sai ka tsaya tambaye-tambaye, zan kashe wayata
in magana zaka fadamin,
ya karashe
maganar yana kokarin datse wayar, cikin zafin zuciya
Sanin halin
sa da yayi na saurin daukar zafi yasa yace"zaka fara halin naka ko, daga
magana sai hayaniya, baka tsaya ka saurare ni ba, dan Allah ka rage wannan
zafin zuciyar taka"
Shiru yayi
masa,
Maddibo ya
cigaba da cewa "zan shigo in anjima, muyi wata magana, kwana biyu akwai
abinda yake damuna wallahi"
Da kyar
yace"ina sauraron ka,
bai saurari
abinda Maddibo zai ce ba kawai ya kashe wayar,
Da sauri
Dogari ya karbi wayar ya aje ta kusa dashi, ya koma ya tsaya inda yake
Ko minti
biyar ba ai ba wani kiran ya kara shigowa daya wayar tasa, mika hannunsa yayi
ya dauka sabida ba ya san irin abinda suke masa ko zama zai gyara duk sai su
zabura suna dube-dube,wani lokacin in abin yayi yawa sai ya hanasu, to ko ya
hanasu din ba sa dai nawa
Ummina!
sunan da ya gani yana yawo kan scerin din wayar
sai da
takusa tsinkewa sannan ya daga,
"Yayi
maka kyau, Fulani tafada ranta a bace, ta cigabah da cewa, yau ni kake gwadawa
halin naka ko, sabida kawai na yi maka fadan gaskiya,wato kai ba a isa ai maka
fada ba ko,shikkenan kazo ina ne manka in kaga dama"
tana gama
fadar maganarta ta kashe wayar bata saurari abinda zai ce ba
Ya fi minti
biyar kanshi a kasa yana latsa wayar, zuciyarshi tana masa wani mugun zafi, sam
Ummi takasa fahimtarsa da inda ya dosa, shi ba auran ne ba yaso ba, yarinyar da
takawo masa a matsayin wacce take so ta zama matarshi kuma uwar "yayanshi
itace sam bata kwanta masa ba, Halisa kwata-kwata bata cikin tsarin matan da
yake so ya aura
Mikewa tsaye
yayi, da sauri daya daga cikin hadimanshi ya gyara masa ta kalmanshi wasu masu
gashi masu kalar ja da baki, saman su a rufe, ya zira cikin kafafunshi masu dauke
da zara zaran ya tsu tamkar wanda bai taba taka kasa ba,Yadda yake tafiya sai
ka zaci tausayin kasa yake ko baya san taka kasa, cikin kasaita yake tafiya,
hakan ya zamar masa jiki tun yana yaro haka tafiyar shi take,
Mama Fulani
na ki shingede a wata katuwar dadduma da wani katon tuntu, suna hira da
Jakadiya Shafa'atu, tana yan ka mata lemon zaki,dake Fulani tana san shan kayan
frut shiyasa kullum bata rabo dashi a gabanta,
Yayi sallama
ya shiga cikin yanayin tafiyarshi ya karasa ciki sosai
Tunda ya
shigo Shafa'atu tayi kasa da kanta,har sai da ya zauna sannan ta dago kanta,ta
kai gaisuwa sannan ta mike ta bar dakin cikin ladabi
Mintuna goma
tsakani babu wanda yace komai tsakanin Ummi da shi,
Gyaran murya
yayi ya ce"Ummi an tashi lafiya"?
Shareshi
tayi ta cigaba da shan lemonta
Matsawa yayi
kusa da ita ya rike kafafunta, ya wani marairaice yace"Ummina an tashi
lafiya"?
Harararsa
tayi tace"sai yanzu kasan dani, zaka dameni da tambayar tashi lafiya, da
ban tashi lafiya ba baza ka ganni ba"
Shiru yayi
mata tunda shi maganar ma wahala take mishi, har yanzu kafafunta na rike a
hannunshi
Tace"sakar
min kafa mana"
kin saki
yayi ya kara rikewa tamau
Tasan halin
rigimarshi, shiyasa ta saki fuska kadan tace"Lafiya lou nake shikkenan
ko"?
Gyara zama
yayi sosai yana kallonta fuskarshi dauke da wani kayataccan murmushi wanda ita
kadai ce take ganinshi, yace"Masha Allah Ummina,
"Me sa
kaki daga waya ta kwana biyu jiya kuma na aiko kazo kaki zuwa,?
Kasa yayi da
kansa sabida yasan halin Ummi da saurin fahimtar mutum,gashi shi sam bai iya
karya ba, yace " Ummi bani da lafiya"
"Karya
kakeyi"
Ummi tafada
kai tsaye"
Baki ya bude
yana kallon Ummin jin abinda tace saura kadan dariya ta subce masa,sabuda yasan
halin Ummi ba ai mata karya
"Ko nai
maka karya ne"?
Ummi tafada
hankalinta kwance
" Baki
ba Ummina"
yafada yana
boye dariya
"Yawwa
ko da naji, in ban yi karya ba, sai in ce yaji ka daka min sabida nai maka
maganar Halisa ko"?
Shiru yayi
Tace"
ko ba haka bane"?
"Hakane
Ummi"
yafada babu
wani boye-boye
Kallonshi
take cike da mamaki tace"har yanzu kana nan a kan bakanka kenan"?
Zama ya
gyara sosai yana fuskantar mahaifiyar tasa, domin maganar da yakeso ya da ita
muhimanci ce, yace"Ummi ba wai ina kin Halisa bane, a'a ina kin halinta
ne, Halisa bata da tarbiya sam bata cancanci ta zama matata Uwar "yayana
ba kamar yadda kikeso, amma tunda kina so shikkenan sai ayi amma dukkanin
abinda ya biyo baya babu ruwana"
Shiru tayi
tana nazarin maganarahi, tasan Yaron ta da tunani da hangen nesa yana da
nutsuwa, nutsuwarshi ce ma tasa Maimarta ba ba ya zartar da wani abu da ya
shafe shi ko na menene sai ya nemi shawarar dan nasa
Cikin
nutsuwa tace" duk na fahimci abunda kake nufi, ina so ka yi min biyyaya da
dukkanin abinda na umarceka dashi, sabida kasan halin yadda nake rayuwa cikin
kishiyoyina, da sauran matayen waziran Mahaifinka, mutukar kaki yadda da wannan
abu to babu shakka zasuce nice na hanaka auran "yar uwarka, kasan halin
mahaifin ka shi babu ruwanshi da kananun maganganu na gidan nan, sabida haka
nake neman alfarma a gurinka ka daure ka aureta, na san yadda kake a tsaye duk
fitinar Halisa sai tayi laushi, sabida nasan baza ka yadda da shirme ba"
Ummi ta karashe
maganar tana sauke a jiyar zuciya
Shiru dakin
yayi na tsawon minti biyu sannan yayi gyaran Murya yace" Ummi na amince da
abinda kika umarce ni, zan auri Halisa domin in faranta miki rai, amma kin san
ba zan yadda da kananun maganganu na cikin gidan nan ba, za'ayi rigima dani,
mutukar naji wata magana ta biyo ba,domin ba zan lamunci wani ya zage min ke ba
rayukan zasu baci, maganar Halisa ce, na kuma amince zan aureta shikkenan sai
su bar maganar"
*Yanzu muka
fara*
[26/06,
22:19] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ» đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż32*
______Cikin
nutsuwa Ummi tace"alhmdulilahi in sha Allahu babu abinda zai biyo baya sai
alkairi,sai dai ina san ka rage zakin zuciyar nan taka kuma ka din ga fitowa
cikin jama'a kwata-kwata kwana kwana
biyu na lura baka zaman fada ko zaka iya fadamin dalili"?
Yafi minti
uku baice komai ba daga bisani ya dago kanshi yana kallon mahaifiyarshi
yace"Ummi kin san halina bana ganin ana yin ba dai-dai ba in yi shiru duk
ranar da mai martaba bai fita fada ba in ya wakiltani na lura su galadima basa
su mussaman Baba waziri,Ummi su mulki ya dama sam ni bana sha'awar shi zaman
fadar ma dan dai Mai martaba yana so
ne,shine dalilin da ya sa kawai bana son zama sabuda zakiga suna yin abunda bai
dace ba, kuma ba'a isa ai magana ba"
Shiru Fulani
tayi tana nazarin maganar dan nata tasan a kwai badakala a cikin gidan duk
ranar da Mai martaba ya fadi ya mutu,domin dukkaninsu abinda suke wa kenan
mulki, shiyasa suka tsaneta in banda tana da karfin arziki a gidan da tuni sun
koreta babu irin jifan da basa mata tunda suka lura tana da ciki shikkenan ko
wanne ya tashi hankalinsa, kishiyoyinta tamkar su mutu Asiri ko ta ina,in da
Allah ya taimaka itama ba a kwance take ba maca ce mai addini da addu'a shiyasa
duk asirinsu baya kamata ko ya kamata bayayin wani tasiri yake karyewa, a
taikaice dai sai da cikin Almansor ya kai wata goma da wata goma sanan ta
haifeshi lafiya sumul gida ya kace me da murna,da hayaniya sarki Almustap ya
haifi da namiji kasancewar duk "yayanshi mata ne su goma sha uku
uwargidanshi kawai ta haifi " yaya maza uku, kuma suka dinga mutuwa daya
bayan daya, shine malamin ta yace mata kishiyar ta ce take kashe matasu sabuda
tana so ta haifi danta wanda take so ya gaji kujerar mahaifiyarshi dole sai ta
tashi tsaye, nan ta daga hankalinta ta dinga kiran malamai gami da "yan
bori suna mata aiki a gidan, a kan duk dan da Mai martaba zai haifa in dai
namiji ne to kawai ya mutu tun kafin yazo duniya,sosai take aiki da aljanu a
gidan duk dan kar wata tazo ta haifi da namiji
Abin da bata sani ba shine sauran "yan uwan Maimartaba Almustapah
basa so ya haifi da namiji sabuda gudun kar mulki ya koma hannunsa bayan babu
shi. Babu irin abinda basa yi na shirka
domin ganin bayan Sarki dan su samu damar hayewa kujerar mulki
Fulani ita
ce matar maimartaba ta uku lokacin da sarki ya aure ta sai a ka dinga surutai
cewar ya auri " yar malaminshi kuma ba "yar sarauta ba ce, nan kishiyoyin ta suka sanya ta a gaba
lokacin tana bata da shekaru da yawa batafi shekara sha uku ba, da yake yarinya
ce mai hankali sam bata musu rashin kunya in suna zaginta sai dai ta shige
gurinta tayi kuka ta gayawa Allah damuwarta, kusan shekarar ta goma sha biyar a
gidan,sannan Allah ya bata ciki da yake doguwar maca ce sai cikin ya boya in
banda Maimartaba babu wanda ya sani a cikin gidan,sai ko jakadiyar ta mai suna
Shafa'atu da yake ita take hidima da ita,
Cikin ikon
Allah da lokacin haihuwa yazo ta haihu lafiya babu matsalar komai.Jakadiya
Shafa'atu ce ta gyara jariri tsab ta kwantar dashi a wani kayataccan gado mai
kyau irin na yara,sannan tazo ta taimakawa mejego itama ta shirya tamkar ba
itace ta haihu ba,
Nan ta zube
a gabanta tanayi mata sannu tace" ranki ya dade ki fadi abinda kike
bukatar ci yanzu sai a kawo miki,sai ki kwanta ki huta"
Fulani ta
sauke ajiyar zuciya kana kallonta kasan tana da damuwa tace"bana bukatar
komai yanzu kawai kije fada ki kira min maimartaba"
Da sauri ta
mike ta fita daga dakin domin cika umarnin da a ka bata,
Lokacin da
ta isa fada cike take duk su Waziri Zayyanu da Galadima da Wamabai hade da
dakatai duk suna gaban sarki a gurfa ne, ta karasa taje ta kwashi gaisuwa,sannan
ta isar da sakon Uwar dakinta
nan fada
tayi shiru kowa yana mamaki yarinya karama zata aiko kiran sarki,kowa jira yake
yaga zai je ko bazai je ba, abin mamaki! maimartaba ya mike a nutse ya kalli
mutanan gurin yace"zan shiga in fito yanzu a cigaba da tattauna maganar da
muke kai insha Allahu in nadawo za'mu samu mafita"
yana gama
fadar maganarshi ya wuce wasu dogarawa uku suka bi bayanshi suna baza babbar
riga,tare da fadi takawar lafiya gaba salamun baya salamun Sarki mai adalci a
fito lafiya, Jakadiya Shafa'atu ta bi bayasu itama tana nata kirarin.
Nan baki
kofa suka tsaya bayan Maimartaba ya shiga bangaran Fulani
Tana
zaune ita kadai tana tunanin irin
rikicin da zai tashi mutukar mutanan gida suka ji cewar ta haihu kuma da namiji
wadanda basu san sa zaman cikin ba ma cewa zasuyi karya ne,ita tsoranta kar
taje a sabauta mata yaro
Maimartaba
yayi mamaki ganin ta tsaf tamkar bata haihu ba.Sannan ga yaronsa mai kama dashi
mutuka tamkar an tsaga kara, a hannuta tana shayar dashi, sai ya karasa kusa da
ita da sauri fuskarsa dauke da murmushi yace" Fulani mai halin manya mace
ma kara da kawaici da kunya,yau na kara tabbatar wa cewa ke alkairi ce a gare
ni"
A nutse ta
mika masa jinjirin tana murmushi tace"gaskiya naji dadin wannan yabon da
kayi min, yau Allah ya sauke ni lafiya kaga bawar da Allah yayi mana"
Hannu biyu
yasa ya karbi jariri cikin farin ciki yace"masha Allah dukan godiya ta
tabbata ga Allah madaukakin sarki da yayi min wannan bai wa Allah shine abin
godiya"
Kunneshi ya
kara dai-dai na dan nashi yayi masa hudu ba kamar yadda Annabi ya fada sannan
ya kira shi da sunansa sau uku, sai ya
mike tsaye gami da rungumeshi ya ce zamuje fada dashi domin tasan da
zuwansa"
Hankalin
Fulani ya tashi amma sai ta dakewa zuciyarta tayi addu'a tasan babu abinda zai
samu dan ta face da sanin ubangiji, nan Maimartaba ya fita da jinjirin a hannunshi
fuskarshi dauke da walwala
Fada na
cigaba da tafiya kawai suka ga sarki ya shigo rungume da yaro nan hankalin kowa
ya tashi aka fara rige-rigen karbar yaron
Waziri
Zayyanu ne yayi nasarar karbarshi daga hannun sarki lokacin da ya zauna yace"ranka
shi dade a ina muka samu yaro mai kama da kai sak, sai kace an tsaga kara"
A nutse
Maimartaba ya ce"yau Allah yayi min baiwarshi Allah ya sauki Fulani lafiya
shine dalilin kirana"
Saura kadan
Waziri ya yar da yaron jikinshi ya dinga karkarwa kafin kace kwabo gumi ya jika
masa riga sai yafara mutsu mutsu da baki kwata-kwata ya rasa abinda zai ce,
fada ta dauki murna kowa yana fadin albarkacin bakinsa wasu na boye damuwarsu
ban da Waziri domin mikewa yayi ya bar fadar yana sabe babbar riga tamkar zai
tashi sama haka shige gidansa dake cikin gidan sarautar,
Kafin kace
kwabo Labari ya watsu cikin gidan, Uwar gidan Maimartaba ta turo Jakadiyar ta
domin ta tabbatar sannan tasa a ka kira mata malaminta domin yayi mata binkice,
malamin
yace"wannan yaron da a ka haifa ba zamu iya kashe shi ba sabuda yin haka
zai janyo mana shiga hadari dani dake, amma abinda zamuyi masa guda daya ne
zamu iya cire masa son mulki a cikin zuciyarsa sai dai yaga ana yi"
Tace"dama
ai abinda nake so kenan kamar yadda ban hafi namiji ba haka bana so wata ta zo
ta haifi namiji wanda zai gaji sarauta sabuda haka kawai a cire masa son mulki
inda hali ma a sanya masa tsanar gidan nan ko a kada shi ina nufin ai masa kurciya
kawai ya bar garin gaba daya"
"Zamuyi
kokari iya iyawarmu ke dai duk abinda muka umarce ki kiyi kar ki fasa,yanzu
dole zamuyi yanke-yanke kuma zamuyi kwanan bori in gari ya waye sai ayi sadake
sadake zakiga abin mamaki"
Haka suka dinga dauki ba dadi kan zuwan Sarki
Almansor duniya dan ganin sun sabauta shi tun yana yaro amma da yake yana cikin
kariyar Allah hade da addu'ar iyaye babu abinda ya sameshi dan gane da mugun
abun da suke masa kullum cigaba yakeyi har kawowa yau da ake masa maganar aure.
*Wannan
kenan*
Wayarshi ce
tayi kara ya dauka yana dubawa. Maddibo2 sunan da ya gani kenan, a hankali ya
daga yayi gyaran murya gami da cewa, ka shigo ne"?
Daga daya
bangaran Maddibo yace"Eh gani a fada muna gaisawa da mai maimartaba yanzu
zan shigo"
"Ok in
bangaran Ummi"
"Shikkenan
zan shigo yanzu dama ina so mu gaisa da ita wallahi"
"Sai ka
shigo"
yafada yana
kakarin kashe wayar
Ummi
tace"kai da waye"
"Maddibo
ne"
Murmushi
tayi tace"ai shi babu ruwanshi wallahi na lura baya biyewa sauran
"yan uwanshi, ya kan zo lokaci zuwa
lokaci muna gaisawa"
"Shiyasa
muke shiri dashi sosai Ummi kin san bana shiri da mutum munafiki"
"Nan
Maddibo ya shigo ya zube gaban Ummi yana kwasar gaisuwa.Cikin sakin fuska Ummi
ta amsa masa tana tambayarsa mutanan gida,yace" Ummi ni yau kwanana biyu
da dawo wallahi gidan ma sai jiya na shiga"
"Ayya
to masha Allah, in ka kara shiga a mika min gaisuwa gurin iyayen naka"
"Zasuji
in sha Allah Ummi"
Nan suka
mike tare Ummi tana ta shi musu albarka tana musu fatan dorewar zumuncinsu
Ban garan Sa
suka nufa suna tafiya suna hira yayin da hadiman da suke harabar gurin suka
dinga kawo gaisuwa Maddibo ne kawai yake amsawa shiko uban gayyar tafiya kawai
yake kansa a kasa tamkar wanda ba ya son kallon rana,
Wasu
hadaddun kujeru suka zauna wanda suke kewaye da kayattacan falon wanda ya sha
shimfido irin na gidan sarauta ga wasu manya-manyan tuntu can kan wani tudu
shima ya sha shimfidu masu kyau, kafin ka hau sai ka taka matattakala nan yake
zama in zai huta in baya son fita waje
Maddibo
yace"na lura sam baka iya tarbar baki ba wallahi baka ji yadda makogaro na
ya bushe ba, a ko ruwa ka bani in sha"
Wani irin
kallo yayi masa yana ya mutse fuska yace"in har nine zan kawo maka ruwa
zaka kwana a nan"
Dariya yayi
ya mike yace"masifaffe kawai kar Allah ya sa ka bani,ai ina da
kafafu"
Tsaki yaja
yana lumshe ido yace"kasan kana da kafafu meye na magana"
Sabuda ka
rai namin hankali ni zan kawo maka ruwa ko kar Allah ya sa ka sha"
Maddibo
yace"dan Allah kar kadame ni da masifa ka tsaya ka saurari abinda nazo
dashi, Yafada yana zama kusa dashi yana kokarin bude ruwan goran sake hannunsa
*Muje zuwa*
[28/06,
06:33] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż33*
_____Cikin Yanayin maganar shi yace"Allah yasa
magana ce me muhumanci, kazo kana wani damuna matsalata tafi taka"
Ajiye robar
ruwan yayi bayan ya gama sha yace" magana ce mai muhumanci mana, tun kafin
inyi tafiya naso mu zauna muyi maganar Allah bai nufa ba sai yanzu"
Ajiyar
zuciya ya sauke sannan ya cigaba da cewa"akwai yarinyar da na hadu da ita
wallahi a garin yawace-yawace na na resturant, kasan ni dai da son abinci mai
dadi,kawai kwanaki Buba ya dauke ni muka
shiga kasuwa gurin wani abokinshi, a
lokacin yunwa duk ta ishe ni, dole tasa muka futo daga kasuwar domin mu samu
abunda zamuci, kawai Buba yace a kwai gurun cin abinci mai kyau bakin kasuwar
mu tsaya muci ba sai mun futa wajan gari
ba.Tunda muka shiga gurin idona yayi tozali da yarinyar naji duk duniya babu
macan da ta dace da ni kamarta, yanzu abinda nakeso da kai kawai ka shige min
gaba gurin neman auranta domin nikam nayi mata"
Maddibo ya
karashe maganar tashi yana sauke ajiyar zuciya, fuskarshi cike da farin ciki da
annushuwa.
Wani irin
tsaki Sarki! yaja yana wa Maddibo wani irin kallo yace"Lallai ka rai namin
hankali wallahi , duk ka gama ya wace ya wacen ka kazo ka kare a gurin mai
tuwo-tuwo sabuda tsabar ka rai na ni kazo kace in shige maka gaba, kar Allah
yasa ka aure ta din"
Maddibo ya
karyar da kai kamar wani maraya yace"Kasan kuwa yadda nake son yarinyar
nan, wato na kawo maka kuka na kai da nake tunanin zaka sharemin hawaye ka mara
min baya a kan al'amarin zaka sace min
gwiwa, bai kamata kayi min haka ba, Alhaji"
"Kaga
malam nifa ka fitar dani daga cikin wannan al'amarin haka kawai kai karasa
wacce zaka ce kana so sai " yar tallah a bakin kasuwa, kai ka san
"yayan tallan nan ba tarbiya ce da su ba, ka sani ma ko tana biye-biyen
maza kawai kaje ka kwasowa kanka datti da karzuwa, ka bata mana zuri'a kar ka
kara sani a cikin wannan shirmen naka"
Cikin fusata!Madibbo ya dakatar da shi,
yace"kayi karya kace wannan yarinyar tana da karzuwa ko karuwa ko kuma me
zaman kanta,yarinya nutsatstsiya kamila, maitarbiya, sana'ar siyar da abinci da
takeyi domin rufin asirin kanta ne sabuda na lura iyayenta basu wasu masu karfi
bane, amma bari kaji duk izzar ka da takamar ka wannan yarinyar tafi ka, sabuda
haka in kanaso mu shirya da kai kar ka kara ai bata min ita,sabuda zuciya ba zata
iya jurewa ba"
Dariya
Sarki!ya kama yi masa ba yana nunashi da hannu yace"amma ka bani kunya
wallahi,yanzu a kan "yar towo-towo
kake wannan tada jijiyar wuyar"?
Shareshi
Maddibo yayi.
Har yanzu da
murmushi a fuskarsa yayi gyaran murya gami da kara gyara kwanciya cikin
ginshera yace" zanso in ga wannan yarinyar, da dai ban yi niyyar zuwa ba
amma ganin yadda ka hakikance a kanta yasa dole zanje na ganta,yanzu yaushe ka
shirya tafiyar"
Sakin fuska
yayi ya juyo yana kallon Sa yace"ai a inda ke sakar kwata-kwata yarinyar
taki amince min zuwa gidansu, yanzu ma da kyar na karbi numbar wayarta wallahi,
amma dole insa a buncika min gidansu"
Shiru
Sarki!yayi yana nazarin maganarsa ji yake tamkar ya tsinka masa mari,sabuda
yadda ya bashi haushi,gashi bashi da halin magana yanzu zai hayayyako masa da
masifa ya lura abokin nasa ya yi nisa sosai kan son yarinyar,sai kawai ya masa
shiru yana ji yana magana bai tan ka ba.
"Kayi
min shiru ina ta magana ni kadai"
"Me
kakeso in ce maka yanzu"
yafada
hankalinshi a kan wayarshi, ya cigaba da cewa "kace yarinyar taki baka
dama kaga kenan bata son ka sabuda haka sai ka hakura kawai,domim wahalar da
kanka zakayi gurin macan da bata son ka"
Shiru
Maddibo yayi yana jin tsoran fada masa maganar dake bakinsa,da kyar dai ya samu
yace"abinda zamuyi kawai muje can gurin inda take sana'ar tata, kafin
musamu gidan nasu"
"Wannan
ne kuma baza ayi dani ba,kome zakayi sai dai kayi,in ka damu ka sa a duba maka
gidan iyayenta,ni kuma nayi maka alkwari zan maka jagora insha'Allah"
ya karashe
maganar batare da ya kalle shi ba
"Ai
kuwa dole gobe na me adress dinta ko ta halin kaka ne"
Tabe baki
yayi yace" yace mubar maganar haka, muyi wata wallahi raina baci yakeyi
dan dai babu yadda zanyi da kai ne"
Dole tasa
Maddibo barin maganar badan zuciyarsa naso ba suka shiga wata hirar daban.
Can wayar
Sarki! ta yi kara,a nutse ya duba fuskar wayar,Halisa ce
dauke kansa
yayi daga kan wayar har ta katse, wani kiran yakara shigowa a karo na biyu,nan
ma ta katse bai dauka ba, Maddibo yace"matsala ta da kai kenan sai ai ta
kiranka a waya dan tsabar wulakaci kaki dagawa"
A ya mutse
yace"kasan ko wacece ne"?
"Sai
kafada"
"Wannan
shashashar yarinyar ce Halisa"
Dariya
Maddibo yasa yace"wai kai har yanzu baka sallama mata bane"?
"Tsaki!
yaja cikin damuwa yace" Zaman da ka ganni inayi gurin Ummi zancan take
maimaita min wai dole sai na aureta,babu yadda na iya dole in yi musu biyyaya
amma kai kanka kasan yarinyar bata burgeni sabuda dabi'unta duk babu masu
kyau"
"Addu'a
zakayi kasan dole ne muyi wa iyayenmu biyayya kan dukkanin abun da zasu zo mana
dashi mutukar bai sabawa shari'a ba , amma ina ganin zaka iya da ita duk taurin
kanta,tunda na lura ta sonka da yaw........Kafin Maddibo ya rufe bakinshi daya
daga cikin, bayin dake tsaye bakin kofar shiga falon yayi sallama,ya zube nan
bakin kofa kai a kasa yace" ranka shidade Gimbiya Halisa ce tazo da
jamar'arta"
Shiru yayi
kawai yana latse-latse a waya
Maddibo
yace"je ka shigo dasu"
Da sauri ya
mike gami da cewa"angama ranka shidade, Allah ya taimeka ,yanzu zan cika
umarninka"
ya fuce da
sauri!
Maddibo ya
kalleshi a fakaice ya na kunshe dariya yace"kaga mutuniyar taka ko muna
zan canta sai gata tazo,gashi bakace komai ba"
Uffan! bai
ce ba masa ba har Gimbiya Halisa suka shigo ita da masu take mata baya.
*MUJE ZUWA*
[29/06,
05:20] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż34*
Cikin
kasaita ta shigo falon kai tsaye in da yake zaune ta nufa,tana wata irin tafiya
cike da izza da takama.
Nan
jama'arta suka zube bakin kofa suna kwasar gaisuwa,daga bisani suka fuce daya
bayan daya, Wani irin zama tayi kan kujerar tamkar zata shige jikinshi
tace"Yayana ya kake? kwana biyu duk kasa hankalina ya tashi in na kira
wayarka sai kaki amsa min, kasan ko yadda na damu da kai kuwa"
Fuskarshi a hade yace"ki matsa daga
kusa dani mutukar kina so in saurare ki da abunda kikq zo dashi,kin san bana
son wannan dabi'ar taki yana daya daga
cikin abunda yasa sam ba kya burgeni"
Jikinta a sanyaye tace"wai me yasa
kake fadamin duk maganar da tazo bakinka,yanzu me ye laifin wanda yace yana
sonka,kasan fa ban rasa masoya ba"
Wani irin kallo yayi mata mai kama da
harara cikin kasaita yace"ni ina ruwana da wasu masoyan ki kin san kina da masoyan zaki makale dole kice
sai ni zaki aura,kije ki zabi daya daga cikin masoyan naki ki aura zai fi miki
alkairi"
Shiru tayi
na minti biyu tana tunani tasan halinshi mugun dan wulakanci ne da girman
kai,ya zama dole ta lallabashi tunda dai ita ke nema dole ta kwantar da kai har
Allah yasa burinta ya cika.
Kwantar da murya tayi tace"kayi
hakuri insha Allah zan gyara,ni dai burina kawai ka dinga kulani kana daga waya
ta idan na kira"
Shareta yayi ya cigaba da duba wayarsa.
Maddibo ta
kalla tace"Ya Maddibo ka sanya baki mana wallahi ina jin tsoran wulakancin
abokinka kullum da irin kalar da zai min gashi zuciya ta takasa hakura
dashi."
Cikin dariya Maddibo yace"kar ki
damu insha'Allah komai zai wuce,amma dole kiyi hakuri da halinshi domin ba ke
kadai yake wa,so tun yanzu ya kamata ki gane wane irin namiji zaki aura"
Ajiyar ta sauke tace"bakaji yadda
nakeji a cikin zuciya ta ba amma babu komai"
Cikin dariya gami da barkwanci Maddibo
ya kalli abokin nasa yace"mutumina kana ji fa ya kamata ka aje wayar nan
ku fuskanci juna da mutuniyar kafin zuwan lokacin"
Hankalinshi na kan wayar yace"ba
kaji abunda tace min ba yanzu,wai tana da masoya,kajifa wani zance dan Allah,
tasan tana da masoya me yasa ta nace min, "yar rainin hankali kawai"
"Ni dai nace kayi hakuri"
Halisa
tafada muryar ta kasa kasa
A ya
mutse yace"in ban hakura dake ba yaya zanyi,ai dole ki kuyi iya
magana,domin ni bana son shirme"
"to zan koya in sha Allah"
Nan dai ta
lallabashi ya hakura suka cigaba da hira sama-sama, Maddibo yace"to ni zan
wuce sai munyi magana a waya kafin gobe,insha Allah zan sa a duba min"
"Allah
ya kaimu"
abinda yace
kenan,Halisa tace"Ka gaida gida Maddibo a gaida su Mama"
Sosai Halisa
ta dinga jansa da hira, wani ya amsa wani ya share ta,to inda sabo ta saba da
haka,cikin zuciyarta tace a juri zuwa rafi wataran tulu zai fashe,yanzu ni
burina kawai in ga na mallaka duk wulakancin ka zan jure
****
Maddibo da
ne ga wazirin Sarki,inda Waziri ya kasance kani ga Maimarta ba Sarki Almustapah,Uwarsu daya
ubansu daya, Waziri yana da "yaya goma sha shida, bakwai mata sauran duk
maza ne, matanshi hudu ko wacce tana da " yaya dashi, Waziri mutum ne shi
mai bala'in san mulki sosai domin ji yakeyi tamkar ya kwace sarautar daga
hannun dan uwanshi,kullum burinshi da kokarinshi yaya za'ayi taga sarautar ta
dawo hannunshi, shida iyalinshi,shiyasa da yaga Maimartaba bai haifi da namiji
ba,sai hankalinshi ya kwanta, yana jiran ranar da Maimartaba zai kwanta dama,ya
gaje sarautar tunda shine namiji,cikin hukunci ubangiji Allah ya azurta
Maimartaba da haihuwar Sarki!Almansor, in da ya zamo daya daya kwal cikin
"yaya mata goma sha bakwai shi ya zama cikin na sha takwas, lokacin waziri
kusan zaunce wa yayi,ya dinga shige sa fuce gurin ganin ya ga bayan
Sarki!Almansor, Allah bai bashi iko ba,dan duk wani kulunboto da yake shiryawa
sai ya koma kanshi ko kan iyalinshi,duk rabi" yayanshi maza sun zama
"yan shaye-shaye in ka cire, Yusuf(Maddibo) duk ciki shine nutsatstse a
cikinsu,shiyasa suka fi shiri da Sarki!Almansor kusan a tare suka yi makaranta
komai iri daya suke sawa, duk inda daya yake dayan ma ba gurin, halayyarsu ce
kawai bata zo daya ba,inda Sarki Almansor ya kasance mugun muskili wanda magana
take masa wahala,sai ya kwana ya yini bai kula kowa ba har in dai ba kamawa
tayi ba,shi kuwa Maddibo mugun saukin kai ne dashi gami da wasa da dariya, in
ka ganshi sam baza kace yana da alaka da gidan sarauta ba,sabuda da kowa
mu'amala yakeyi,babba da yaro,
Tsakaninsu basa boyewa juna sirri duk
abunda ya dami daya daga cikinsu, tsakaninsu suke warware matsalar basa taba
yadda maganar ta futa waje, shiyasa kai tsaye Maddibo shi ya fara kawowa
maganar Balaraba,
Kiranshi da suna Sarki! da mutane keyi na
gida da jama'ar gari ya samo a sali ne daga gurin mahaifinshi,shine take
kiranshi da sunan tun yana yaro in yaga yana wata irin tafiya cike da kasaita,
ko cin abuncin sa abin kallo ne,balle yadda yake magana, Yadda Maimartaba ya
fuskanta abin a jininsa yake, shi kanshi yaron ya san ya fishi kasaita, shine
dalilin da yasa yake kiranshi da sunan, mutanan gida suka kama hade da jama'ar
gari
Halisa kuwa " yar kanwarsu ce
wacce ta kasan ce autarsu wato Fulani Mariya maca ce mai mutukar kirki da sanin
ya kamata sam bata kin talaka kullum cikin jawo jama'a take gidanta, tana can
tana auran sarkin garin Wani gari jaja Amare, tun Halisa tana yarinya rikonta
ya dawo hannun, me babban daki, wato Uwargidan Sarki, ta hada da "yayan ta
ta rike kamar gaske, tun ta so warta take mutuwar son Sarki!Almansor, tun
tanayi a boye har abu ya fito fili kowa ya fahimta,har maimartaba, nan kuwa Me
babban daki ta tsaya kai da fata tace lallai dole ne a kulla wannan al'amarin
domin dorewar zumunci, Maimarta ba ma ya nuna yaddarsa, a kan al'amarin, Shi
kuma wanda ake domishi ya nuna bayaso da kyar dai mahaifiyarshi ta lallabashi
ya dadda gudun bakin mutanan gari
*Wannan
shine kadan daga cikin tarihin abunda ya faru a baya*
*Cigaban
Labari*
Da asubah
Maddibo yasa drevar ya futa dashi suka shiga kasuwar sha tambaya,can gefan titi
yasa drevar yayi parking din motar, yana kwance cikin motar yana kallon masu
shigowa cikin kasuwar duk da cewa safiya ce,
Wajan karfe takwas da rabi ya hangi Napep
din Ashiru Balaraba na kokarin fitowa daga ciki yau tana cikin wata irin
doguwar riga baka " yar saudia rigar taji adon duwatsu sosai da sosai tayi
nan nade kanta da veil kafarta sanye da
wani takalmi mai tsayi mai igiyoyi,sai ta kara tsayi sosai takalmin shima baki
ne sosai kafarta tayi kyau a cikin talakmin hannuta rike da wayarta da wata
"yar karamar pose ta tsaya suna
magana da Ashiru
Maddibo kuwa suma ne kawai bai yi ba
lokacin da ya hangi fitowar ta sai ajiyar zuciya yake saukewa, yana wa Allah
tasbihi cikin zuciyarsa yace" tabbas Allah ya aje baiwarsa gaskiya
yarinyar ta hadu sosai, dole maza su
rika rikice wa a kanta, in da take burgeshi , kamun kai da rashin kwadayi gami
da dogaro da kai shiyasa duk abunda a ka fada masa a kan ta yake kauda
kai,sabuda yana ganin babu mahalukin da ya isa ya hanashi auranta,
Ya na can yana tunani Ashiru yaja Napep
dinshi ya na kokarin hawa titi,can ya hangoshi, da sauri ya bawa drevar Umarnin
bin bayanshi duk in da ya nufa.
*Muje zuwa*
[30/06,
04:10] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż34*
Sosai Ashiru
yake gudu a kan kwalta,kasancewar babu cinkoso sosai na ababan hawa, sauri yake
shima ya isa gurin aikinsu, kawai sai yaga katuwar mota ta tari gabanshi, sai
ya rage gudu, ya fara tafiya a hankali gabanshi yana faduwa!
Cikin sauri drevar dake jan Maddibo ya yi
parking din motar gefan titi ya fito,yana dagawa Ashiru hannu.
Ashiru ya tsayar da Napep dinshi ya fito
daga ciki duk hankalinshi a tashe,ganin mutum sanye da wasu manyan kaya ja da
baki kanshi nade da wani katon abu,yana gani ya fahimci daga gidan sarauta ne,
Hannu ya bashi suka gaisa
yace"Yallabai ne yake son yin magana da kai"
Jiki na rawa
Ashiru ya bi bayan dravar suka karasa inda yayi parking din motar, Maddibo ya
mika masa hannu fuskarsa a sake yace"barka da asubah"
Cikin dari-dari Ashiru ya mika masa
hannu sukayi musabaha da juna,kana yace"barka dai yallabai,fatan katashi
lafiya"
"Lafiya
kalau Abokina"
Maddibo
yafada fuskarshi dauke da murmushi ya cigaba da cewa"in baza ka damu ba
inaso in nemi alfarma a gurinka"
Jiki na kyarma Ashiru yace"babu
damuwa Yallabai"
"Masha
Allah, Menene alakar ka da Balaraba"?
Cikin rawar baki yace" babu wata alaka
a tsakaninmu kawai ina kaita bakin kasuwa kullum"
"Ok shiga muje ka nuna min gidan
su"
Maddibo
yafada babu wata damuwa a tare dashi.
Ashiru duk ya rude yace"Yallabai
Allah dai yasa ba wani abun tayi muku ba,sabuda na fahimci bata kaunar
Sarki!Almansor, in wani abu tayi muku, ku gafarce ta dan Allah, Balaraba
marainiya ce bata da uwa babu uba,kusan itace take daukar nauyin gidansu"
Ajiyar zuciya Maddibo ya sauke, wani irin
tausayin Balaraba yana ratsa zuciyarsa.
Yace"Babu
laifin da tayi mana, alkairi ne zai kai ni gidansu,ka kwantar da hankalin
ka"
Da kyar Ashiru ya je ya gyara parking a
gefan titi kana ya sanya key ya kulle Napep din nasa, ya shiga motar suka kama
hanya har unguwarsu Balaraba.
Sosai
Maddibo yayi mamakin irin unguwar da Balaraban shi take rayuwa, wani irin
lukuna masu dauke da dagwalan katoci ku ina kwata tabi hanya abun babu kyawun
gani, hankalinshi bai kara tashi ba ma sai da yaga lokwan su Balaraba,mai
tattare da tarkacan, kayan gwan-gwan ko ina gasu nan wasu a daure a buhun-huna
wasu kuma a washe a hanya, in ban da wari babu abunda yake tashi a gurin,
Kasa
shiga ciki yayi sosai ya tsaya daga baya,
Ashiru yace"Yallabai ga gidan can, in da waccan budurwar take soya
a wara to nan ne gidansu"
Yara ne suka fara taruwa a gurin suna
kallon Maddibo,wasu na rugawa gida da gudu suna fada cewa ga Sarki yazo, ai
tuni Yara suka cika gurin,kasancewar Safiya ce wasu duk sun fito domin tafiya
makaranta, da sauri ya juya, ya bar gurin drvar shi ya bi bayanshi yana baza babbar riga, Ashiru ma ya mara musu baya,cikin zuciyarshi yana
mamakin abunda yasa wannan mutumin yake neman gidansu Balaraba,
Maddibo ya shiga mota hankalinshi a tashe
yana tunanin yadda za'ayi Sarki! ya iya shigowa wannan unguwar, shida yake da
mutukar tsabta da mugun kyam-kyami! Wani lokacin in yaga abunda kyam-kyami,
tsigar jikinshi ta dinga tashi kenan kuma kwana yake tsartar da yawu,ko ya yini
bai ci abunci ba, yasan halinshi, sai dai kawai ya daukoshi suzo ba tare da
yafada masa yadda yanayin gurin yake ba, kuma dole zuwan dare zasuyi, shawarar
da ya yanke kenan cikin zuciyarsa.
Misalin
karfe takwas shaura na dare, Maddibo na Shashen Sarki yana fama dashi ya tashi
ya shirya, su tafi kar dare yayi, sai da ya gama yan garshi sannan ya mike ya
shiga bedroom dinshi yayi wanka, ya fito a nutse ya tsaya gaban tafkeken
dressing miroow dinshi wanda yake dauke da wasu mayuka masu tsada hade da
manya-manya turarrika masu bala'in kamshi, da tsada.
Mai ya dauka yana shafawa a lafiyayyir
fatarshi, sai sheki takeyi ko fatar wata macan albarka, Sarki!yana da kyau na
ban mamaki ba lokaci guda kake ganin kyawunshi ba, sai ka yi kamar minti biyar
kana kallonshi,a san nan ne zaka rinka ganin zallar kyawunshi yana bayyana
wanda har kaji baka san ka dauke idanka da kanshi, Wata irin fata ce dashi
chacolet, ga ta a murje ga wani lafiyyan gashi da yabi jikinshi ya kwanta baki
sidik dashi, hatta da ya tsun kafar a kwai su a kwance,hakanan gefe da gefan
fuskarshi, nan ma yabi ya kwanta, an yi masa wani irin gyaran fuska wanda
yafito masa da dogan hancinsa hade da karamin bakinshi,kasan habarshi gashin yafi
yawa ya barshi yayi tsayi kadan, hakan yayi masa mugun kyau, Sarki!Bashi da
fara'a sosai, haka in baka sanshi ba zakayi zaton yana da girman kai, gami da
wulakanci sabuda,dabi'ar shi, amma in kayi mu'amala dashi sau daya zaka gane
mutum ne shi mai mutukar kirki gami da saukin hali, baya son rai ni ko kadan,
shiyasa basa shiri da Halisa sabuda ya fuskan ci halinta,
Sarki!yana da wani abu da ya boye yake
aikatawa babu wanda ya sani daga shi sai Ubangijinsa, cikin zuciyarsa baya son
wannan abu da yakeyi, shiyasa kullum cikin rokan Allah yakeyi da ya sa ya dai na.
Wata Muguwar
shadda ya dauko wagambari blue coulor anyi mata ire-iren dinkin da ake masa,
wanda hausawa suke kira"yar shara, wani irin aiki akayiwa rigar da zare
kalar shaddar, gaba da baya,in banda maiko babu abunda take, ya dauki agogo na
zallar azurfa ya daura a hannunshi, bayan ya fesa turaranshi na ka'ida, kai
tsaye inda takalmanshi suke jere ya nufa.
Anutse ya sanya wani takalmi shima mai bue
colour duk jikinshi gashi, samanshi a rufe, duk dai ka na gani kasan na masu
mulki ne,
Cikin nutsuwa ya fiti falon inda Maddibo
yake zaune yana sauraron fitowarshi, ya kalli agogon hannunshi yace"ka
kyauta tun misalin karfe takwas da minti biyar ka shiga ciki, sai yanzu ka fito
dubi time, fa"
Yafada yana
nuna masa wani dan kareran agogo dake manne a bangon dakin, ya cigaba da
cewa"yanzu har yaushe mukaje mu ka dawo,ka zauna kana wani feleke a daki
sai kace wani mace"
Fuskarshi ya shafa yana sosa
Gemunshi,cikin sigar Zolaya yace"mutumin da zashi zance gun budurwa ai
dole ya kimtsa duk da dai ni a matsayin dan rakiya zanje, kuma mai gabatar da
kai kaga dole in tsaya in shirya sosai domin kada budurwar taka ta rai na mu,
duba ka ganka dan Allah, duk kabi ka wani susuce, ni da zan maka jagora ma
watakila in fika mutumci a gurunta"
Da sauri Maddibo ya kalli jikinshi yana so
yaga inda ya kakare wanda har zai sa Balaraba, tayi masa mummunan kallo,
Shi kanshi sai da ya bawa kanshi dariya,
ganin jallabiya ce a jikinshi tun ta dazu da safe, shaf ya manta da ana wata
kwalliya in za'aje gurin budurwa shi dai burinshi kawai yaje yaga mutuniyar
shi,
Dariya yasa, sosai Sarki! yana taya shi,
yacr"kasan Allah na manta da cewar wannan rigar ce a jikina,in banda ka
tuna min,bari in shiga in canza kaya yanzu in fito"
Tsaki!Sarki ya ja yana kokarin zama kan
kujera, yace"Wallahi har na ka gara inje in ga yarinya nan da ka rude a
kanta,
ka dai yi
sauri lokaci yana tafiya"
"Yanzu zan fito insha Allah"
Maddibo
yafada yana kokarin shiga bedroom din domin shiryawa.
*Comment*
*Vote and
Share*
[01/07,
17:43] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż35*
Tsaf Maddibo ya fito cikin wani yadi mai
santsi anyi masa wani irin dinki a gaban rigar ya dora falmaran ita ma duk
jikinta surfani ne, ire-iren kayan Sarki! kenan, wannan ma da Maddibo ya sa
sabbi ne dal,a ledarsu, kafarshi sany da takalmi kwatankwacin na kafar Sarki!
yayi kyau babu laifi,amma bai kai Sarki!Almansor ba, haka suka fita daga farlon
suna hira,cike da kasaita Sarki!yake tafiya, yayin da hadiman gurin suke zubewa suna kwasar gaisuwa.
Direba shi ne ya taso da sauri ya nufi
wata katuwar mota cikin jerin motocin dake aje a gurin a je motocin ya je ya bude yana sauraron karasowar su,
Zubewa yayi kasa hannushi a dunkule
yace"ranka shi dade barka da fitowa,Allah yaja zamanin ka, Sarki!me jiran
gado"
"Barka kadai Haladu, ya aiki"?
Yafada yana
kokarin shiga motar,
"
Alhamdulilahi ranka ya dade"
Haladu ya
fada yana kallon Maddibo yace"barka da fitowa yallabai"
Maddibo ya mika masa hannu cikin barkwanci
da wasa da dariya suka gaisa,sannan ya shiga mota ya zauna kusa da mutumin
nashi,
Haladu ya kunna mota cikin nutsuwa suka
fita daga gidan,
Hira suke irin ta abokansu wanda sukai yi
karatu tare, Maddibo yace"kaga Harisu Galadima yaran shi uku kasan da mata
biyu ya fara,jiya munyi waya dashi yake ce min daya amaryar tashi ma ciki
gareta, zai na hudu, shi kuwa Yakuba Buba" dama kasan ya riga kowa aure
yanzu in banyi karya ba sai in ce maka zai haifi yara biyar,duk da cewa
matarshi daya"
A nutse yace"ka rabu da Harisu
Galadima wannan ai mayen mata ne,ko ka manta lokacin muna skul yadda yakeyi in
yaga mace,shege ji yakeyi kamar ya bita yayi mata fyade, in bai yi mace biyu ba
me zai yi, muna nan da kai zakaji ance maka ya kara ta uku"
Dariya sukayi duk su biyun har da tafawa.
Maddibo ya
gyara zama yana fuskantar Sarki! yace"kai ai ni in na samu wannan yarinyar
nagama dacewa wallahi,nake gaya maka yarinyar ta cika mace ta ko wanne fanni,
bazan iya yi mata kishiya ba"
Wani irin kallo yayi masa yace"yar
towo-towo din ce kake wani cewa ta hada komai na mace wanda,kake so, kar fa ka
mance cewar yarinyar "yar bakin kasuwa ce"
Shan kunu Maddibo yayi yace"Yasin
zanyi maka rashin mutumci, wallahi Balaraba tafi karfin wulakanci a gurinka,kar
ka kara ce mata "Yar bakin kasuwa"
Dariya ya sa har sai da dimful dinshi ya
fito yace"Wallahi har ka tuna min da wata
mara kunyar yarinya kwanakin baya, da sukayi saukar al'kurani,makarantar
tasu ta kawo saukar gaban sarki, Sunanta Balaraba, bazan taba mantawa da kallon
banzan da tayi min ba, kai in ka gani sai kayi mamaki, lokacin kana can
Swiziland, abun ya bani mamaki, sosai"
Murmushi Maddibo yayi yace"nafada
maka duk me wannan sunan ba karamar mace bace, mybe ka nuna mata halinka ne
shiyasa ta nuna maka nasu halin"
Tabe baki yayi yana dan sosa sumar kanshi
wanda hakan ya zame masa jiki in dai zai yi magana sai yw sosa kanshi
yace"me ya dameni da ita,kasan ni mata basa gabana,wallahi, kai ni fa zan
iya kare rayuwata batare da wata mace ba"
"Wannan
kuma mahaukaci zaka fadawa wanda bai san wanene kai ba"
Dariya yasa
ya dan sosa kai yace"Wallahi nake gaya maka yarinyar nan wai a na cewa
gani na fito, ita ta riga kowa tashi domin ta ganni ina lure da ita, daga baya
kuma ta fara yimin kallon banza,sai kace wani sa'an ta"
"Maddibo ya ce" ka ishemu da zan
wata yarinya ko ka na ciki ne, dan ban
taba ganin ka ka zauna zance wata ba,ko Halisa bata da wannan matsayin"
"Kai me zanyi da wannan
yarinyar" yafada yana gyara fuska ya cigaba da cewa"kawai dai inai
maka kwatance da ita ne, Allah yasa taka Balarabar ba irin halinsu daya da
waccan din ba"
"Zamuje ka ganta ne ai sam tawa
daban take da kowa"
"Ok
Shikkenan, Allah yasa"
Nan suka
cigaba da hira har suka karasa Unguwarsu Balaraba,
Maddibo ya kalli Haladu Direba yace"yi
parking dai-dai can"
da sauri Haladu yayi parking din motar inda
a ka umarce shi,
A nutse ya
dago kanshi yana bin unguwar da kallo, Kallon Maddibi yayi yace"wannan
wace irin unguwa ce ka kawo mu, guri duk tarkace da kazanta, ko ina kango,da
kwatoci, kasan bazan fito ba wallahi,kaje kasa a kira maka ita"
Ajiyar zuciya Maddibo ya sauke domin yasan dole za suyi haka dashi,
yace"kake maganar kango duk gidajan jama'a ne, duk babu wani kango a cikin
nan unguwar, wannan tarkacen kuma da kake gani yaran unguwar ne suke sana'ar
gwan-gwan"
Ya mutse fuska yayi yace"gaskiya
Maddibo baka da kirki, yanzu da kasan a irin wannan unguwar budurwar taka take
ka gayyoto ni,kamar baka san halayyata ba, kai yanzu ya dace"kazo ka nemi
matar aure a irin wannan guri"?
"Kaga bana son ka bata min rai dan
Allah, kafito mu shiga ga lukon gidansu can,yanzu duhun dare ne babu wanda zai
gane ka"
"Billahillazi, babu inda zanje nayi
iya yi na, in ka damu kai ka futa ka kurawo ta sai mu gaisa,amma bazan fita
daga motar nan ba,haka kawai kwalabe su fasa min kafafu,kan wata shashashar
budurwar ka wai ita Balaraba"
ya karashe
maganar yana gyara kwanciya cikin motar babu abunda ya dame shi.
Sanin halin taurin kai irin na Sarki!
yasa Maddibo jan tsaki ya bude motar ya fita sabuda yasab duk nacin da zai masa
bazai fito ba kamar yadda ya fada
Dariya
Sarki! yasa bayan fitar Maddibo daga cikin motar yace"duk Abinda zakayi
kayi amma bazan fita in cuci kai na ba"
Haladu
Direba ya fito ya tsaya a bakin motar yana kalle-kalle, ganin fitowar Maddibo, yasa ya karaso Maddibo yace"ka tsaya kawai zan fito zan
shiga gurin can"
"A fito
lafiya yallabai"
Haladu ya
koma bakin mota ya tsaya,
Ganin motar gidan Sarauta yasa yara suka fara,
taruwa
*Comment*
*Vote and
Share*
[02/07,
14:47] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*Na*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
Zamani
Writes Associationđ€đ»
```Bisimillahir
rahamanir rahim```
*đ
ż36*
Kasancewar
babu wutar nepa a unguwar shiyasa yara basu ankara ba sosai, dabi'ar yaran
cikin gari kenan in suka ga bak'o cikin mota zasu zo su tsaitsaya suna kallo
wasunsu kuwa har zuwa suke su dinga taba motar suna dariya suna rugawa gida da
gudu,Sarki!yana kwance cikin motar yana bin unguwar da kallo, cikin zuciyarsa
yace"yanzu haka jama'ar dake cikinta suke rayuwa, wasu gidajan gasu nan
duk babu kofofi, wasunsu an sanya musu buhu an kare sabuda kar a gano cikin
gidan, a fili yace"da gani gurin zai yi sauro sabuda tarin shirgi da datti
da kazanta, dole a kawowa unguwar a gaji,
Shi kadai
yake wannan sake-saken cikin zuciyarsa, gefe guda kuma ya zaku yaga wannan
yarinya da Maddibo ya makance a kanta.
A nutse
Maddibo ya kutsa kansa cikin lungun su Balaraba wanda yake dauke da tarkace
iri-iri haka ya dinga tsallake kananun langa-langa da robibi har ya karasa
kofar gidansu Balaraba,inda yara da matasa suke tsaye kan Shamsiyya wacce take
ta faman soya awara da kwai,
Gefe guda ya ja ya tsaya ya kira wani yaro
wanda yake tsaye kan Shamsiyya yana jira ta sallame shi,
"Kai Salmanu ungo awarar taka, in
sallame ka in huta"
Shamsiyya ce
ta dago tana wa Salmanu magana,kawai sai ta ganshi ya nufi gurin wani mutum can
gefe, fitilar wayarta ta kunna ta haske fuskar Maddibo tana wani ya mutse fuska
tace"wancan wanene a tsaye a can ne"
Da Sauri Walidi dake tsugune kusa da ita
yana zukar wani abu a tsumma ya mike yana wani ciccije baki yace"yana ina
ne yanzu in farde masa ciki"!
"Gashi can naga ya kira Salmanu ko
uban me zai yi masa oho! je ka gani"
Walidi na
tafiya yana hada hanya ya nufi inda Maddibo ke tsaye tare da Salmanu
Matasan dake
tsaye a gurin ne suka rufa masa baya suma cikin rashin tarbiya suke
cewa"bari muje muga wane dan iska ne,yanzu mu kaddamar masa"!
Maddibo yana
hangen zuwansu gurinsa sai ya gyara tsayuwarsa, har suka karaso gurin,suka tare
Salmanu, cikin tsageranci Walidi yace"kai ina zaka ne? me wancan guy yace
maka"?
Jiki na rawa
Salmanu yace"Cewa yayi in kira masa Gimbiya ta gidanku"
"Kai!!
dan uwarka wacece Gimbiya a gidanmu"?
Walidi
yafada yana dukan kafadar yaron.
"
Balaraba fa yake nufi"
Salmanu
yafada jikinsa na rawa domin wani irin tsoran Walidi yake ji
Cikin tsawa!Walidi yace "kai! kauce
daga nan dan uwarka ko in yaga ka, yanzunan"
Da gudu
Salmanu ya bar gurin,
Cikin wata
irin tafiya Walidi ya karasa kusa da
maddibo ya tsaya yana masa wani irin kallo, duk da cewa a kwai duhu a gurin bai
hana shi ganin irin kallon da yake masa ba.
"Kai
waye ya baka izinin shigo mana lungu ehe,! mufa duk inda mukaga bakuwar fuska
babu yadda, gurin wace Gimbiya kazo a lungun nan"
Dariya ce taso takama Maddibo ganin yadda
yaron yake wani ciccije baki yana wani tangadi tamkar zai kai masa duka, gashi
sai warin ganye suke dukkaninsu, girgiza kai yayi gami da gyara tsayuwa
yace"Sannuku "yan samari, ni bak'on alkairi ku kwantar da hankalin
ku, Gurin Balaraba nazo"
Walidi ya
gyara tsayuwar gami da zira hannu cikin aljuhun wandonsa ya fito da wata
wayarsa wacce duk ta sha dauri ka da kyaure sabuda tsabar ganin duniya,ya kunna
fitar wayar cikin sigar rashin mutumci ya dallare fuskar Maddibo da ita,
Sai
wayar ta kusa faduwa sabuda razana da yayi, ganin Fuskar Sarki!Almansor
da yayi, sabuda Maddibo suna dan yanayin kama da Sarki!amma ba sosai ba, sai
dai duk inda jininka yake za'a ga kama ko yaya ne"
Bakinshi na rawa yace"ranka ya dade,
kace Balaraba kake son gani"?
"Kwarai
kuwa"
Maddibo
yafada fuskarshi a sake,
Washe baki
Walidi yayi yace"ai kuwa bata dade da dawowa daga kasuwa ba, wallahi ai
yaya ta ce, bari in shiga in kira maka ita"
Fuska a sake
Maddibo yace"Ok nagode Abokina, kace"mata Yusuf ne"
"E ai
insha Allahu zan yi mata bayani"
Walidi
yafada gami da juyawa da sauri!
Maddibo
yace"jimana"
Walidi ya
dawo da sauri ya zube kasa bai sani ba,
Maddibo yace
mike tsaye mana Abokina"
Cikin yake
Walidi ya mike tsaye sam ya kasa hada ido da Maddibo sabuda tsabar kwarjin da
yayi masa,
Hannu ya zira cikin aljihu ya fito da kudi
daurin "ya dari-dari guda uku ya mika masa, Hannu na kyarma Walidi ya
karba yana ta zabga godiya,
Gyaran murya yayi yace" ka dauki dauri
daya ku raba da kai da abokanka, sauran dauri biyu ka bawa mutanan gida"
Godiya kawai
Walidi yake bakinshi yaki rufuwa,sauran matasan dake gurin suka sanya ihu!suka
bi bayan Walidi da gudu,
Shamsiyya ta dago kanta tana kallonsu har
suka karaso gurin basu bar ihun murna ba, ranta a bace! tace"kai wannan
wane irin iskanc......kafin ta karasa maganar tata Walidi yazo yayi fatali da
kaskon suyar awarar wanda yake cike taf da mai gami da awara cikin kwai, da sauri! ta dauke kafafunta tana kurma ihu!
sabuda yadda mai duk ya zuba a kafafunta, kafin ta dawo hayyacin ta Walidi ya
daki! Katuwar rubar dake cike taf!da awara an soya ta gwanin sha'awa, duk ta
watse a gurin cikin kasa da tarkacan kazanta, ihu! ta kurma ta mike da sauri
tayi kan Walidi tana dura masa ashar! ba ta sani ba ta tsumbula kafarta cikin
kaskon awarar wanda ke dauke da ragowar
mai da bai karasa zubewa ba, durkushewa tayi a gurin tana rike kafarata sosai
ta kone, a kafafun da hannunta guda.
Cikin Ihu!da
hargowa Walidi yq shiga gidan, sauran matasan dake biye dashi a baya suna
tayashi,
Lantana ta
mike da sauri! har sai da zanin jikinta ya sabule ya fadi kasa tayi saura daga
ita sai dan tofi, Cikin gigita tace"shikkenan Walidi ya jawo mana musiba
ooo ni Lantana!
Uwa! ma fitowa tayi daga dakinta kanta babu
ko dankwali,gabanta yana mugun faduwa tace"kai Walidi menene kake mana
ihu! ne"?
Banza yayi
musu ya nufi dakin Balaraba da gudu, yana fadin" Aunty Balaraba Gimbiya ta
gidan sarki! ki fito kinyi babban kamu, daga yau nine zan zama yaronki, Allah
ya yanke min wahala"
Tana zaune
kan dadduma hannuta rike da carbi idar da sallahr ta kenan, taji shi yafado
mata daki yana mata sambatu,
Jin abunda
Walidi yake fada yasa Lantana, bankada labulen dakin Balaraba da sauri ta shiga
har tana kokarin faduwa, tace"kai Walidu me kunne na yaji kana fada
ne"?
*Muje zuwa*
*Comment*
*Vote and
Share*
[03/07,
14:29] +234 808 996 5176: đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
*đ
ż37*
_*Almuminu,Almuhaiminu
ya Allah*_
Wani kallo
Walidi yayi wa Lantana irin nasu na marasa tarbiya yace"kinga Lantana duk
wani zancan bakin ciki da hassada ya kare, ni daga yau wallahi na dai na biye
muku ku cuce ni, Balaraba dai Allah ya rufa mata asiri,dan Sarkin garin nan
shine yazo gurinta gashi can a waje"
Lantana bata bari ta karasa jin zancan
Walidi ba ta nufi hanyar waje tamkar zata kifa sabuda sauri,
Iya ce tayi sauri ta tari gabanta
tace"ina zakije haka Lantana dubi jikinki babu zani daka ke sai dan
tofi"
"So
nake inje in ganewa idona zancan da Walidi yazo dashi"
Lantana ta
karashe maganar tamkar wata zautacciya
Sadiya Matar Kawu tasa dariya
tace"yanzu ke Lantana idan a kace ki futa haka sai ki futa,to in kin futa
waje me zakiyi"?
Iya ta riko
hannuta ta dawo da ita tsakar gida ta zaunar da ita kan tabarmar ta,sannan ta
leka dakin Balaraba tace"me kike yi baki futo ba kije kiga ni ko
waye"
A nutse
tace"Iya babu inda zani ni domin ba muyi da wani zai zo gurina ba,sai dai
idan wata Balarabar a ke nufi bani ba"
Walidi kamar
ya dora hannu a ka yace"dan girman Allah aunty Balaraba kizo kije ku
gaisa,kin san dai bazan miki karya ba, wallahi da gaske nake"
Shamsiyya ce
ta shigo cikin gidan tana durawa Walidi zagi ta Uwa ta Uba, sai jan kafa
takeyi, Mahaifiyar su ta gani tsaye bakin rijiya tayi shiru, kamar babu ita a
gurin, cikin jin radadin zafin ciwo tace"Wallahi Uwa!yau sai nayiwa Walidi
rashin mutumci, kinga yadda ya kona ni, yayi miki barna,gashi can duk ya zubar
miki da awarar gaba daya"
Wani uban
zagi Uwa!ta kurma tana kwalawa Walidi kira wanda yake dakin Balaraba yana tw
zabga mata magiya kan ta taje gurin Maddibo.
"Wai me
yake a cikin dakin waccan mutsiyaciyar ko tafara koya masa iskanci ne"
Shamsiyya
tafada tana daga muryar ta dan Balarabar ta ji ta.
"Rabu
da shashasha kwadayayye kawai,makarya cin banza da wofi wai dan Sarki ne yazo
zance gurinta shine yazo yana yiwa mutane shirme"
"Kan
Ubancan"!
Shamsiyya ta
kurma wani uban zagi,ta cigaba da cewa" shine ya kona min jiki a kan waccan,wallahi
bazan yadda ba,sai nayi musu wulakanci, wane dan Sarki kawai yace Farkanta ne
ya biyo bayan ta meye ba mu sani ba"
ta karashe
maganar tana buga cinyar ta
Lantada dake
zaune kurum tun dazu bata ce uffan! ba tace"shiyasa ai nake so in futa in
ci masa mutumci in koreshi, sabuda nasan babu wani mutum mai mutumci da zai zo
gurin wannan lalatacciyar sai lalatacce, O ni Lantana,yanzu in da gaske ne dan
Sarki ne yake son yarinyat nan ina zan sa kai na"
ta karashe
maganar har da rike haba!
Sadiya matar Kawu tace"Ko wane irin
miji Balaraba zata aura, duk mulkinsa da dukiyarsa gami da nasabar sa, Lantana
baki isa ki hana abunda Ubangiji ya tsara a kan ta ba,Balaraba dai ta zama
murucin kan dotse wallahi,bakin cikinku babu in da zashi a kanta"
Kuka Lantana tasa har da fyace majina
tace"Ni kikewa rashin kunya Sadiya har kina kokarin zagina tsofai-tsofai
da ni"
Uwa!ta tabe
baki gami da cewa"muna furci dai dodo ya kanci meshi,ehe!! ai gashinan ke
da kike daure mata gindi tana kokarin zaginki ,gaskiya naji dadin wannan
abu"
Sadiya matar Kawu dakinta ta shige
tace"gaskiya ce ba kyaso Lantana dole in fada miki"
Ganin Nacin!
da Walidi yake mata ya ki karewa yasa ta mikewa tsaya har yanzu tana cikin
hijab dinta har kasa ta kalleshi gami da cewa"muje shikkenan ai sai ka
sakar min mara in sake"
Walidi ya washe baki gami da
cewa"Yawwa matar Manya,aike yanzu kin zama kadara a gidan nan, ba irinsu
wadancan "yan iskan ba"
Yana sane ya
fada da karfi dan Shamsiyya taji,aiko ta ji shi, yana futowa ta dinga zaginsa,
tana hadawa da Balarabar, shiru kawai Balaraba tayi mata,shi kuwa Walidi
kallonta yayi shekeke!yace"mahaukaciya kawai a haka zaku shegu "yan
iska, kawai" Da gudu Shamsiyya
tabishi tana zaginsa, kamar wata "yar maguzawa, Balaraba tayi saurin
kaucewa tabata hanya, tana mamakin ta tamkar wata dabba haka take ganin
Shamsiyya sam!bata da nutsuwa balle kamun kai.
Tuni Walidi ya fuce daga gidan, sai ta tsaya
bakin kofar gidan tana kalloshi yana tsaye can kusa Maddibo,ta dinga kurma masa
zagi babu ji babu gani, sai da tayi mai isar ta sannan ta juya ta koma cikin
gidan tana jan kafarta suka ci karo da Balaraba tana kokarin futowa,
Kaucewa tayi ta bata hanya a karo na
biyu,ganin tana nema ta bangaje ta, tsayawa tayi ta na mata wani dan banzan
kallo tace" Haka zaki kare,karuwa kawai"
Murmushi Balaraba tayi kawai ta raba ta gefenta ta wuce tabar ta tsaye a
gurin,tana cizon ya tsa taso ta tanka mata suyi kokawa kamar yadda suka saba
shekarun baya da suka wuce.
Can gefe ta
hango Walidi tsaye da Wani mutum a tsaye,sabuda haka kai tsaye inda suke ta
nufa cikin nutsuwa.
Tunda ta
fito ya nemi nutsuwarsa ya rasa har sai da Walidi ya fuskanta yayi saurin
waiwayawa yana kallon bayanshi sai yaga Balaraba, washe baki yayi
yace"Yallabai dama nace maka yanzu zata futo wallahi"
Fuska a sake Maddibo yace"nagode
Abokina"
hannu ya
mika masa,Walidi ya saurin mika masa nasa sukayi musabaha yana mamakin mugun
sauki kai irin na Mutumin,
Tun kafin takaraso ta fahimci Yusuf ne,
(dan anace) sunan da tasa masa kenan, sam bata taba zaton zai nemi gidansu ba,
lallai ta yadda yana sonta da gaskiya kamar yadda yake fada,
Fuskarta babu yabo babu fallasa ta karasa
gurin.
Walidi yayi
saurin wuce yana fadin "Yallabai a sauka lafiya, mungode sosai"
Hannu kawai
Maddibo ya daga masa,duk ya rasa nutsuwarsa,dalilin futowar Mutuniyar tashi,
Anutse ta
gaida shi, ya amsa yana mata wani kayataccan murmushi
"Ya
akai ka kawo kanka gidanmu"?
kai tsaye
tayi masa wannan tambayar.
Murmushi ne
dauke a fuskarsa yace" ke kin dauka son da nake miki na gaibu ne? duk inda
kike zan biki wannan shine soyayyar gaskiya"
Murmushi ne a kwance a kayatacciyar
fuskarta, tace"gaskiya kam yau na yadda da kai dari bisa dari"
Wani dadi
gami da farin ciki ne suke ratsa zuciyar Maddibo,jin abunda tace, sam bai yi
tunanin zai shawo kanta da wuri haka ba,
"Alhamdulillahi
Gimbiya ta, yau ranar farin ciki ce a gurina,nagode da tarbar da kika
yimin"
Shiru kawai
tayi tana sakar masa murmushi mai kayatarwa.
Gyaran murya yayi yana kallonta
yace"tare muke da dan uwana kuma abokina aminina, yana can cikin mota,
kizo muje ku gaisa dashi"
Wani irin
kallo Balaraba tayi masa, tace"kamar yaya inzo muje mu gaisa,shi bai isa
yazo nan din ba kamar yadda kazo har sai an bishi inda yake"
A nutse yace"Mutumin nawa ne akwai
tsirfa, baya son hayaniya, kinga yanayin unguwar taku"
ya karashe
maganar yana son boye mata abunda yake da akwai,dan a zahirin gaskiya bazai iya
futowa ya fada mata kyamkyamin ne ya hanashi zuwa inda take.
Shiru tayi tana nazari, a cikin zuciyarta, a
yanzu Maddibo ya wuce wulakanci a gurinta,mutumin da ya tako yazo har inda take
duk da tarin arzikin da yake dashi,ita sam bata san yana da alaka da sarauta ba
tunda bai taba fada mata ba,wannan dalilin ne kawai zai sa taje har inda
abokinsa su gaisa kamar yadda ya fada din, baya ga haka kuwa, bai isa ta taka taje
har inda yake ba.
A nutse ta
kalli Maddibo tace"Muje kawai amma fa sabuda darajar ka, zani har mu gaisa
dashi dan gaskiya ni babu wani mahalukin zai nuna min isa da mulki, idan ba
mahalaccina ba"
Fuskarahi a
sake yace"godiya nake Gimbiya ta gidan Maddibo"
Murmushi
tayi tana wani fari da ido,suka jera a tare suna hira cikin fahintar juna,
"yan yaran da Balaraba take rabawa naira biyar-biyar kullum in za tafita,
suna zaune bakin hanya suna ta wasa, duk da dare ne kuma babu wadataccan
haske,amma sai sa suka gane ta, nan suka rude," laaaaa Aunty Balarabamu, a
dawo lafiya"
"Allah yasa"
Balaraba
tabisu tana amsa wa babu kyara ballantana hantara!
Wata katuwar
Mota taga sun nufa, ga wanu mutum tsaye jikinta,jikinsa sanye da wasu jajayen
kaya, irin na gidan Sarauta, cikin mamaki ta dinga bin Maddibo a nutse sam babu
wata fargaba a tare da ita,
Sarki! Yana
zaune cikin mota yana danne-danne cikin waya ranshi yayi mugun baci! ganin
yadda Maddibo ya bawa banza ajiyarshi yana can yana zance da budurwarsa ya
manta tare suke,wato da ma dan ya wulakanta shi ne yasa yazo ya takurashi dole
sai yayi masa rakiya,dole ya nuna masa
bacin ransa,dan bazai yi zaman banza, cikin mota, sai kace mara abin yi"
Kokarin bude motar yaji a nayi, sai ya gyara
zama a nutse ya sanya hannushi ya bude motar ta ciki sabuda ya sanya mata
sucurity dole sai shine zai bude,
Shan kunu!
yayi domin yasan Maddibo ne, ya bude motar kawai ya dauke kansa, ya mayar da
hankalinshi kan wayar dake hannusa
Balaraba na
tsaye a bayan Maddibo duk taga abunda yayi, so take ta kalli fuskarsa, sosai
babu haske sai hasken wayar hannunshi,
Cikin Dariya
Maddibo yace"Mutumina kaji ni shiru ko, kasan halin Gimbiya tawa sai a
hankali"
A fusace!
Sarki! ya dago kanshi ya watsa masa wani kallo,kana yace"kaga Malam abunda
ya dame ka ne wannan, dan tsabar rashin mutunci ka tafi kabar mutane zaune a
cikin mota kamar wasu marasa abunyi, dubi time fa"
Yafada yana
kallon haddadan agogon dake daure a hannushi, ya cigaba da cewa"tun
misalin takwas da kwata duba fa sai yanzu ka dawo tara da minti ashirin da
biyar, duk irin zancan da zakuyi da kai da "yar towo-towon naka ai yaci a
ce ka tuna dani,tunda dai ni ba banza bane da zaka shanya ni kamar wani
shashasha"
Ya karashe
maganar cikin masiba!
Tunda Ya
fara magana gabanta ya dinga faduwa! ko
cikin mafarki taji wannan muryar baza ta taba mance da me ita ba, Sarki! ne
Yariman Sarki Almustapah Maimarta ba sarkin garin nasu mai adalci,
gabanta ya
cigaba da dukan uku-uku jin sunan da yake kiranta dashi, wai "yar
towo-towo.
*Muje zuwa*
*Comment*
*Vote and
Share*
[05/07,
12:57] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
*đ
ż38*
*Real Bintu Batula*đ
Rai a bace
Maddibo yake kallonsa, jikinsa duk yayi sanyi jin irin bak'aken maganganun da Sarki! yake ya wa Balaraba,
kwata-kwata ya rasa me zai ce masa, kallon Balaraba yayi jiki a sanyaye ya bude
baki zai yi magana, tayi saurin tararsa,fuskarta babu yabo babu fallasa ta
kalleshi a nutse tace"Kar ka bata ranka a kan abunda abokin ka ya fada a
kaina, tabbas kamar yadda ya fada cewa ni "yar bakin kasuwa ce,haka abun
yake, duk da nake " yar towo-towo ban taba nema a gurin uban kowa sabuda
haka babu wani mahalukin mutum da ya isa yazo har kofar gidanmu yace zai ci mun
mutumchi in kyaleshi komai kudinshi da mulkinshi wallahi"
A nutse ta
kalli Sarki! dake zaune cikin mota yana jin duk abunda take cewa kwata-kwata
bai yi mamakin jin abunda tace, Sabuda tun da tafara magana ya gane ko wacece,
tabbas muryarta baza ta taba bace masa ba.
Wayarshi ya
ke dubawa amma hankalinshi na kanta, duk da cewa a kwai duhu a gurin hakan bai
hanashi kare mata kallo ba, ta kasan idonshi.
Cikin isa da
gadara Balaraba ta kalleshi shekeke! tace"Idan ka isa kai wani ne ka aje
wayar muyi magana da kai, bari kaji wani abu, ni Sunana Balaraba Ayuba Tanko
kamar yadda kasani, kana ji na ko"? tafada tana hura hanci, kana ta cigaba
da cewa, "kai kuma in har ban mance ba Kai ne Almansor Sarki! dan Sarkin
Almustapah, hakane ko ba haka ba"?
tafada cikin
sigar tambaya gashi ta tsare shi da ido, tana tsaye babu fargabar komai a
tattare da ita, Cikin jarumta tacigaba da cewa" Wallahi baka isa kazo har
kofar gidanmu ka ci mun mutumci ba, domin ni bani na kira ka ba"
Tsit!!!!
gurin yayi Maddibo yana mamakin jarumta irin ta Balaraba,ko shi da yake Namiji
bazai iya tsayawa gaban Almansor har
ya gaya masa magana irin wannan ba, sabuda
kwarjinin da Allah yayi masa.
A tsanake ya
dago kanshi fuskarshi a murtuke, ko da wasa bai kalli inda take tsaye ba, murya
a cunkushe yace"in kagama abunda kake kashigo mutafi,in kuma baka gama ba
zan wuce kawai, sai katawo" "Wai me yake Faruwa ne,? tsakaninku naga
kamar a kwai abunda kuke boya min, gaskiya banji dadin irin yadda kuka gaisa da
junanku ba, abun bai min dadi ba"
Maddibo ya
fada yana kallon Balaraba,
Murmushi
tayi mai cike da takaici tace"Yusuf abokinka dan rainin hankali ne,
wallahi ni kuma kasan bana daukar raini, ni "yar talaka ce, amma ban nema
gurin wani ba sabuda haka babu mutumin da ya isa ya zage ni ban rama ba"
A
fusace!Sarki ya bude murfin motar Balaraba na tsaye jiki tayi taga-taga kamar
zata fadi,cikin tsoro ta matsa gefe,gabanta yana dukan uku-uku, duk da cewar
babu wadataccan haske a gurin sai hasken farin wata, hakan bai hanata hango
tsantsan bacin rai a fuskarsa ba,
ganin
fitowarsa yasa Buba Direba dake can gefe a tsaya yayi saurin karaso gurin yana
baza babbar riga, ya na zuwa ya zube a gurin gami da dunkule hannunsa alamun
jin jina, yace"ranka shi dade, a kwai abunda za'ai maka ne"
Cikin wani
irin murya yace"Babu abunda za'ayi Buba koma inda kake"
Buba ya mike
da sauri, kanshi a kasa yace"Allah shi taimaki Yarima Sarki Allah ya ja
Zamanin ka"
Da Sauri
Balaraba ta dauke kanta, ganin ya maido da hankalinshi kanta, ya zuba mata ido,
kawai yana kallo, Lokaci guda ta nemi nutsuwar ta tarasa jikinta yayi mugun
sanyi, ganin shi tayi yana matsowa kusa da ita a hankali, fuskarshi a murtuke!
jinsa daf da ita yasa ta jingina da jikin motar a karo na biyu, kamshin
turaransa duk yq cika mata hanci, sai sa ya tsaya daf da ita sosai har
numfashinsu yana haduwa, sannan ya kafe ta da idanunsa masu tsananin kaifi,da
kassara jikin duk wata "ya mace me ji da kanta
A nutse a
bude bakinsa yace" Duk abunda kikayi a yanzu, bazan yi mamaki ba sabuda
nasan zakiyi abunda yafi haka" Wani irin kamshi taji yana futa daga bakinshi, lokacin da yake
mata magana, kanta ta sunkuyar kasa kagabanta na lugede tunda take, babu wani
da Namiji da ya taba kusantar ta kamar haka, kokari kawai take ta kwaci kanta,
amma babu hali,sabuda yadda ya yi bake-bake a gurin,duk tsahonta ya rufe ta.
Yayi tsawan
Minti biyu kafin ya kara cewa komai kana ya cigaba da cewa" Babu mamaki
duba da yanayin unguwar da kika taso a ciki, babu abunda yake damunki sai
tsan-tsan jahilci, da gidadan ci , da Zama cikin maza, a cikin kasuwa,
shashashar yarinya kawai, zan koya miki hankali, zaki nuna min da me kike
gadara, da kikewa kanki kallon ke wata aba ce"
Yana gama
fadin wannan maganar ya tattaro miyau, a bakinshi ya dai-dai ci fuskarta ya tofa mata, ya dora mata da wani banzan
kallo yace"ina sauraron ki da duk hukuncin da zaki dauka a kaina"
*Comment*
*Vote and
Share*
[06/07,
13:37] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
*Real Bintu Batulađ*
*đ
ż39*
Hannu kawai
ya dagawa Buba Dreba da sauri ya karaso gurin, Cikin nutsuwa ya mai da idonshi
kan Maddibo yace"Ni zan wuce, naga alamar baka da ranar tafiya, ka kawoni
gurin yarinyar mara tarbiyya tana neman ta zageni"
Cikin daga
murya Balaraba tace,"to in na zageka me zaka yimin karkari kasa a daure ni
to ka dade baka sa an daureni ba,kuma zakasan wanda ka tofawa miyau
dinka,wallahi sai na rama kaji na rantse"
Cikin
hayaniya take fadar maganar,hawaye yana kokarin zubo mata,
Babu zato taji wani sabon yawu a fuskarta
ya kara tofa mata a karo na biyu, baice komai ba ya shige mota Buba Direba ya
shiga ya kunna mota suka bace daga gurin.
Maddibo
kamar ya dora hannu aka domin takaici da Sarki! ya kunsa masa, ya dauko shi
domin yazo ya gyara masa lamarinsa gurin Balaraba, yazo ya bata daya goma bata
gyaru ba,yanzu yaya zaiyi?
Cikin muguwar kunya gami da jin nauyi ya
kalli Balaraba tana goge hawayen bak'in ciki,tana sane ta matse kukan batayi a
gabansa ba,sabuda kar yaga gazawar ta, sai bayan ya tafi hawaye ya balle
mata,kamar me tunda take a duniya babu mahalukin da ya taba yi mata tozarci
irin na yau,dole ne ma sai ta rama wulakanci da mutumin nan yayi mata.
"Kiyi hakuri dan girman Allah,Balaraba, hakan ba halinshi bane,
dana san abunda zai faru a tsakanin ku da ban gayyato shi ba,dama da yaya ya
yarda zaizo din,kiyi hakuri dole zan dauki mataki akan haka,sabuda ke kanki
kiba da daraja da mukami cikin zuciyata"
Fuskarta goge da hannuwanta duk
biyun,fuskarta a hade tace" Ya kuke dashi,ma'ana menene alakar ka da gidan
Sarki"?
Tsayuwa ya
gyara sosai yana fuskantar ta, yace"Ni Sunana Yusuf kamar yadda kika sani,
amma Mutan gida na kirana da Maddibo asali sunan kakanmu a gare ni shiyasa suke
kirana da haka, Sarki Almustaph Wan mahaifina ne, Waziru Zayyanu"
Da sauri Balaraba ta dago kai tana kallonsa
cikin mamaki!
Ya cigaba da
cewa"Sarki! Almansor dan Uwana ne na jini kuma aminina abokina tare mukai
karatu dashi tare muke rufewa mu kashe, amma halin kowan daga cikinmu daban
yake da na dan uwansa, yana da saukin kai sosai in ka fuskance ki, amma bashi
da hakuri ko kadan in ka tabashi, Mugun muskiline,sosai shiyasa nayi mamakin
abunda ya hadaku haka kuke fadawa junanku bak'aken maganganu, da alama s kwai
abunda ya taba hadaku a baya"
Shiru tayi na minti biyu ta kalleshi a nutse
tace"kana kallonshi yayi min wulakanci har da tofa min miyau bakace komai
ba, dama ka dauko shine domin yazo ya wulakantani ko, babu komai, Nagode"
Tana gama
fadar maganarta ta kama hanya ta barshi tsaye a gurin,tafiya take kamar zata
kifa jin zuciyarta take kamar zata kone sabuda tsabar turiri da take mata, da
kyar ta kai kanta gidansu,
Maddibo ko binta da kallo yayi har ta bace
masa, jikinsa a sanyaye ya futo da waya ya kira daya daga cikin Direbobin cikin
gidan Maimartaba Sarki Almustaph ya fada masa unguwar da yake,yace yazo
yanzu-yanzu ya dauke shi
Yana nan a
tsaye a gurin, Sallau Direba ya karaso gurin Lokacin goma da rabi na dare,da
sauri ya bude motar ya fito ya budewa Maddibo ya shiga suka bar unguwar,
Salihu Yana tukin mota yana mamakin me ya
kawo Maddibo irin wannan unguwar, ya gaza hakuri ya yace"ranka shi dade
nace Allah yasa lafiya, ko wani abune ya faru a unguwar ne"
"Lafiya
kalau, nazo gurin wani abokina ne"
"Masha
Allah Yallabai dafatan ka same shi lafiya"?
"
Alhmdulilahi"
Maddibo ya
fada yana jin zuciyarsa babu dadi,Sarki!
ya cuce shi,
yanzu yaya zai yi ya shawon kan Balaraba,
Yana zaune a
ka tafaran Falonshi shi kadai kwal, in banda karar AC babu abunda kakeji, yana
zaune a wata kujera me cin mutum daya daga shi sai wando 3Quetar kafarshi daya
kan daya kana kallon irin zaman da yayi kasan na masu mulki ne, Sigari yake
zuka yana lumshe ido,zuciyarsa in banda zafi da turiri babu abunda take,jira
kawai yake Maddibo ya shigo suyi ko wacce-wacce,domin yana ji yana gani bazai
bari ya auri yarinya kamar wannan mara tarbiya ba babu yadda za'ayi ta shigo ta
bata musu zuri'a.
*Comment*
*Vote and
Share*
[07/07,
12:38] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
∆∆∆∆∆∆
_*GIMBIYA BALARABA*_
∆∆∆∆∆∆
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*MARUBCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDICATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
*®REAL BINTU
BATULAđ*
*đ
ż40*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Maddibo ne
ya shigo falon cikin sallama,amma kana kallon fuskarsa kasan yana cikin bacin
rai, kujerar dake fuskantar sa ya zauna sosai ya murtuke fuskarsa, yace"
yace "Yanzu abunda kayi mun ka kyauta kenan, haka mukayi da kai ? a
kan zakaje ka bata min lamarina a gurin yarinyar nan"
Hannu ya
daga masa a fusace! ya mike zaune sosai ya gyara zamansa, yana kashe guntuwar
tabar dake hannunshi cikin wani karamin plete wanda ke aje kan wani karamin
teble dake gabanshi, a ya mutse yace
"me nayi maka, zaka zo kana min wani shan kunu,ni ban yi magana ba,kai ne
zakayi magana, haka kawai ina zama kazo ka dauke ni la kaini an ci mun mutunci,
wannan bayi ba ne"
Ya karashe
maganar yana huci!
Kasa Maddibo
yayi da muryar shi ganin yadda Sarki! ya ke hayaniya, yasan halin bakar
zuciyarsa yanzu sai ayi batacciya shi dashi,shiyasa ya kwantar da kai, dama
kuma (Annabi muhammadu slw) yafada cewa idan mutum biyu na fada,to daya yayi
saurin saukar da zuciyarsa gudun abunda zai je ya dawo,idan duk zucoyoyi biyu
suka dauki zafi a lokaci guda,to shedan zai samu abunda yakeso,a kansu, Allah
kasa mu dace
"Yanzu
a matsayin ka na namiji mai hankali a kanta ya kamata ka biye mata duk abunda
tayi, wannan ni kawai ka ciwa mutumci wallahi"
"Ok
" Ok wato ni ba kaga abunda tayi min ba,yariya karama tana nema ta zageni,
abunda babu wanda ya taba yimin shi a rayuwa ta ita tayi min sabuda samun gurin
kazo ka nai min wata maganar banza, Ok zan dauki mataki akanta mai tsauri
wallahi sai inga yadda za'ayi ka aureta"
"Duk
abunda zakace sai dai kace" auran yarinyar nan kamar nayi nagama,kuma duk
abunda tayi maka kai ne ka jawo tayi maka, me ye ruwanka da sana'arta da har
zaka dunga kiranta da "yar towo-towo wannan ai cin fuska ne, kuma a sanina
da kai nasan wannan dabi'ar ba taka bace,kawai ka ara ka yafa ne"
A harzuke!
Yace"an kira ta da "yar towo-towo din karya akai mata ne, in tayi
wasa ma da " yar tasha za'a kira ta watarana"
Zare
ido! Maddibo yayi cikin mamaki
yace"wai me yake damunka ne, kai me yarinyar nan tayi maka da zafi
haka"?
Tsaki! yayi
ya koma ya kwanta cikin kujera yana lumshe ido zuciyarsa sai zafi take
Maddibo
yace"dan Allah kafada min meye alakar ka da yarinyar nan Balaraba naga
alama kun san juna,ganin yadda kuka shaida juna da wuri"
Minti biyar
bece komai ba,farlon yayi tsit! bakajin komai sai karar AC kadan-kadan,
Cikin
Ginshera yace"Babu wani abu da ya hadani da ita, hasali ma ban taba
ganinta ba,sai ranar saukar su, wacce sukayi ta wattanin baya da suka wuce,
wannan shine ganina da ita na farko, tun daga ranar ban kara dora idona a kanta
ba sai yau"
Cikin mamaki
Maddibo yace"kana nufin kace min itace yarinyar da kake fada min dazu muna
mota"
"Kwarai
kuwa"
yafada
idanunshi a lumshe, ya cigaba da cewa"tun ganina da ita na farko naji na
tsaneta sabuda dabi'ointa na lura yarinyar tana da girman kai sosai, kai kanka
kasan halina bana shiri mutum mai girman kai da nuna shi wani ne"
Girgiza kai
Maddibo yayi yana cigaba da sauraronsa
Ya cigaba da
cewa"babban abunda ya burgeni da ita shine, lokacin da aka kirata cikin
jama'a a lokacin bukin saukar alkur'anin nasu, ta bude taro da addu'a, lokacin
ta bani sha'awa sosai jin tana futar da kira'a sosai, hakan yasa, Maimartaba
yayi mata kyauta nima nayi mata tawa"
Shiru yayi
yana jan numfashi tsawon minti biyu baice komai ba, yana dan girgiza kansa,
yaja tsaki kadan ya bude idonsa sosai wanda suke lumshe yace"inda na kara
tabbar da cewar yarinyar nan bata da kirki,lokacin da zata karbi kyautar daga
hannuna, in kaga irin kallon da tayi min irin na wulakanci sai ka rike
baki,kwata-kwata kanta na wani gefe bataso ta kalli fuskata, ina nan da hotonan
in kana bukata zan dauko maka kagani kai ma zakayi mamaki"
Shiru
Maddibo yayi kawai yana sauraronsa
Shi kuma ya
cigaba da cewa"a lokacin abun ya bani mamaki, ganin lokacin dana futo daga
gida itace ta farko gurin mikewa domin ta ganni, kamar yadda jama'a suke
yi amma yanzu gata a gabana tana dauke
kai, kawai na shareta amma abunda tayi mun ya bani mamaki, sosai, naje na
zauna, Shahid ya nuna min irin hotonan da yayi mana ni da ita, a lokacin na
kara ganin, wukantacan kallon da ta din ga yi min,shi kuma Shahid cewa yake wai
mun dace da ita sabuda yana ganin kamar "yar wani ce a garim nan kuma
yarinyar tana da kyau sabuda haka kawai in shi ga,raina ya baci sosai da
maganar da yayi min, wannan shine dalilin batawar mu dashi,domin da muka shiga
gida, ya dame ni da zancan ta, fada mukayi dashi sosai, shine dalilin da yasa
kaga baka ganshi ba kwana biyu, to wannan shine,abunda ya hadani da ita, sabuda
haka,naji bana kaunarta kai kasan halina,in naki mutum to nakishi har abada
wallahi"
A nutse
Maddibo yace"ni dai yanzu hakuri nake baka, maganar nan ta wuce kai kayi
laifi,itama tayi laifi, sabuda haka sai ayi hakuri a yafi juna,amma gaskiya
banji dadin tofa mata miyau da kayi ba"
"Ok
yanzu hakuri kakeso inje in bata kome"?
A'a ni bance
ba,kawai ka kiyaye ko da nan gaba zaku hadu,tunda dai kasan babu abunda zai
hanani auranta,sai dai idan mutuwa nayi"
"Wannan
kuma abunda ya shafe ka ne, wannan yarinyar bana fata in sake ganinta,har abada
kai ma ina me baka shawara ka janye maganar auranta,zai fi maka alkairi,kanemi
yariyar arziki domin samawa " yayan ka Uwa ta gari"
Cikin Sanyi
murya Maddibo yace"Addu'a kawai zaka taya ni dashi a kanta, amma maganar
gaskiya Allah ya jarrabe ni da kaunar ta, kuma kai ne kake mata kallon mara
tarbiya Balaraba yarinya ce mai hankali da sanin ya kamata, abunda yasa ake
mata kallon mara tarbiya dalilin sana'ar ta ne kawai"
"Ok me
yasa baza ka hanata talla a cikin kasuwa, in dai da gaske kana sonta,sai ka hanata fita kawai ka
killace ta guri guda,kai kanka kasan al'adar cikin gidan nan, abu mawuyaci ne
su yarda ka aure ta"
"Ko
kowa yaki yarda da al'amarin Maimar taba zai lamunce min,sabuda kasan halinshi
da saukin kai, mutukar a kayi buncike a kanta, a gano babu wani aibu, a tattare
da ita, ba zai hana kulluwar al'amarin ba"
"Ok
Allah ya bada sa'a"
Abunda yace
kenan, ya koma ya kwanta cikin kujera
Shiru falo
yayi kowa yana sake-sake cikin zuciyarsa,daga bisani Maddibo ya mike ya nufi
wani bedroom dake falon domin ya yi wanka yayi shirin bacci
Shi kuwa
Sarki! da alama a falon zai kwana domin dai bashi da alamar tashi ya shiga bed
din yana kwance yana dacin rai, tunani kawai yakeyi kan Balaraba, wane irin
mataki zai dauka a kanta, domin duk abunda yayi mata bai wuce ba sai yaga
karshen rashin kunyar ta, sai dai wannan ya zama dalilin batawarsu da Maddibo
*Comment*
*Vote
anda Share*
[07/07,
22:32] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{ RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż41*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Har karfe
biyu na dare yana zaune a falo yana kallace-kallace,Maddibo ko tuntuni yayi
bacci babu abunda ya dame shi, wani film
yake kalla tashar Sky Moveis, sai da yaga karshen film din sannan ya mike a
nutse ya kashe kayan kallon ya nufi bedroom din nasa, kai tsaye toilet ya shiga
yayi wanka gami da dauro al'wala, ya futo a nutse ya shirya, jikinshi, ya fesa
turare sannan ya shimfida dadduma ya tada sallahr nafila kamar yadda ya
saba,duk daran duniya, yana nan zaune kan abun sallah har aka fara kiran sallahr
asubahi, ya mike tsaye hannushi rike da carbi ya sanya wani takalmi mai uban
kyau,jikinshi duk wani gashi-gashi kana kallon takalmin kasan irin na masu
mulki ne, futa yayi daga dakin nasa ya nufi kofa, har yq bude zai futa,sai ya
tuna da Maddibo ya koma da baya, ya bude bedroom din da yaga ya shiga jiya,
Maddibo na kwance bacci yake sosai,
Kiran sunanshi yayi"Maddibo"
Bude ido yayi dake bashi da nauyin bacci
"Ka
tashi kayi sallah ni na tafi massalaci, sai kafito"
Bai tsaya ya
saurari abunda Maddibo zai ce ba kawai ya fuce daga dakin
Yana futa
suka ci karo da Maimarta ba ya futo tare suka jera har zuwa massalacin,
Bayan an
idar da sallah suka gaisa, jama'a kowa yana so su gaisa da Maimarta ba, da yake
in an idar da Sallah ya kan zauna a massalanci su gaisa da Jama'a ko kuma in da
akwai daurin aure ko radin suna duk nan za'a gabatar kafin ya koma gida ya futo
fada
Sarki ya na
zaune kusa dashi Waziri yazo suka gaisa da dan uwanshi, da alama akwai maganar
da yake so yayi, ganin haka yasa mutane suka fara futa da dai-dai da
dai-dai, gurin ya rage daga Maimarta
ba,sai Waziri da Sarki! Sai Maddibo dake gefe guda yana lazimi
Kanshi a
kasa yace"Allah shi taimake, dama akwai maganar da nake so muyi da kai,
tuntuni wallahi sai yau, nace,ko zamuyi maganar kawai a huta Allah shi taimake
ka"
Maimarta
ba,yana zaune hannushi rike da wani carbi mai kyau sai kalli yake,lazimi yake,
kallon kanin nasa yake, yana nazarinsa sabuda yafi kowa sanin waye Waziri, duk
da girmansa sam bai san abunda ya dace ba gashi bai iya yanke hukunci
ba,shiyasa ko wani abu a kakawo gaban fada,ba ya wakiltashi a kai, gwara ya
wakilta Sarki!sabuda yana yin abu cikin hikima da adalci,
Gyaran murya
yayi yana nuna masa carbi,alamar ya daka ta tukkuna, ya cika carbin
Tsit!gurin
yayi har sai da ya kammala, sannan ya dago kanshi cikin nutsuwa yace"Wace
irin magana ce, wannan wacce ka boye ta ka kasa fada gashi kullum muna zama a
fada, da tuni an warware ta"
"Allah
shi gafarta maka, ai wannan maganar bata shafi fada, ba ta shafi cikin gida
ne,"
Girgiza kai
Maimarta ba yayi tsawon minti biyu bece komai ba,daga bisani ya kalli Waziri
yace"ka sameni a shashen Fulani sai mu tattauna maganar, Allaj ya warware
mana"
"To"
To Masha Allah, Allah ya kara nisan kwana
ai magana ce ta alkairi nasan kuma kai ma zakaji dadin ta"
Murmushi
Maimarta ba yayi ya mika masa hannu suka musabaha, yace"ai tunda naga kana
farin ciki nasan maganar ta shafe ka"
"Kwarai
kuwa"
Waziri
yafada shima yana murmushi, amma fa ta ciki na ciki
Sarki! ne ya
matso sosai kusa da mahaifin nasa, kanshi a kasa yace"barka da
asubah"
Hannunshi
Maimarta ba ya riko fuskarshi a sake yace"kai kayi min laifi, kwana biyu
baka zuwa fada,bazan karbi gaisuwar ka b
Sosa kai
yayi na sabo,yayi kasa da kanshi yana murmushi yace"tuba nake ranka shi
dade, tunda mukaje can gwarzo na dawo bana jin dadi jikina,wallahi"
"Me
yasa baka kawo uzirin ka ba"
Shiru yayi
sai faman sosa kai yake
Waziri
Zayyanu yace"wannan sharme ne, mu me yasa muke futowa fada, kullum kuma ai
tare mukaje can Garzon ko ba haka ba ne, wannan yana nuna mana cewar sam baza
ka iya wakiltar jama'a ba.
Cikin fada
ya karashe maganar,
A nutse
Sarki ya dago kai yana kallonshi,ya wani hade fuska sam ba ya so yana shiga
lamarin shi,shi kuma yaki ya gane,
Ganin yadda Sarki! ya hade fuska ne yasa
Waziri saurin sunkyar da kansa, sabuda wani irin kwarjini da Allah yayi masa,
Wannan abun
da Waziri yayi masa yasa ya fasa gaida shi,kawai ya dauke kanshi,jira kawai
yake Maimarta ba ya mike shima ya samu damar tafiya,
Maddibo ne ya karaso kusa da Maimarta ba ya
gai dashi, ya gaida Mahaifin shi Waziri Zayyanu,
Maimarta ba
ya mike cikin nutsuwa, suma suka mike suka biyo bayanshi lokacin gari ya soma
washe wa, Wasu fadawa ne guda Uku tsaye bakin massalacin sune suka rufa musu
baya,har sai da Maimar taba,ya shiga Shashenshi,sannan kowa yayi nasa ban
garan,
Sai wajejen
Goma da wani abu sannan Waziri ya samu Maimar taba,bangaran Fulani, nan suka
zauna a ke bantaccan falo wanda yake zama domin sirri irin wannan,
Gyara zama
yayi sosai yace"ranka ya dade magana ce daga Sarkin garin Yalwa, kasan
tare mukayi karatu dashi,sosai har yanzu alakar mu dashi tanan, to shine yake
neman wata alfarma a gare ka, wato ya naso ya hada jini da kai, wai yarinyar
shi Azima tana son Auran Almansor,, shine ya aiko min da sako, a kan hakan,
Allah shi tai makeka kaji abunda yake tafe dani"
Waziri ya
kare maganar yana sauke ajiyar zuciya
Kanshi a
kasa yana sauraron abunda Maimar taba zai ce
Minti biyu a
tsakani, Maimarta ba yace"wannan ba hurumi na ba ne,domin bazan iya tilas
ta Sarki! ya je ya nemi auran yarinyar nan ba, abunda zakayi kawai ka nemi shi
kafada masa zan can, sannan yarinyar tazo ya gan ta in yaga tayi masa
shikkenan,ni dan addu'a ne, sai a hada da Halisa kawai"
*Comment*
*Vote and
Share*
[08/07,
13:24] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{ RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż42*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Shiru Waziri
Zayyanu yayi na minti biyu kana ya dago kanshi yana kallon Maimartaba
yace"Allah shi taimake ka ina ganin yaron nan zai bamu kunya domin kasan
halinshi da baudaddan ra'ayi, ina ganin kai ne zaka tilas tashi ya amunce da
buk'atar mu,domin lokacin maganar Halisa ma haka muka dinga dauki ba dadi a
kansa, Zai iya bujerewa bukatar mu, Azo a samu matsala game da dan gartakarmu
da Sarkin Yalwa, Maimar taba Sarki Alkassim"
Cikin Mamaki
Maimarta ba yake kallon Waziri jin abunda yace, gyaran murya yayi a nutse
yace"maganar in tilas ta Sarki! ya nemi auran yarinyar da kake magana sam!
bata taso ba, domin babu wanda zai zauna masa da ita,sai shi,idan na tilas
tashi yaje ya dauko yarinyar mutane, yazo yayi mata rikon sakainar kashi,in ce
me? ko kai kace me, abunda nakeso ka fahimta shine, ba wai ina biye wa yaron da
duk abunda yake so ba, ina neman zaman lafiya da kwanciyar hankali, ko yau
Sarki! yace yana so ya auri mace hudu ni mai daura masa aure ne,sabuda nasan da
amuncewar sa kuma ba kowa ne zai zauna masa da suba sai shi, sabuda haka ka
aika ai maka kiranshi,sai ka zube masa maganar in ya amunce shikkenan nima na
amunce, Allah ya tabbatar da alkairi"
Ya karashe
maganar yana duba wani karamin littafin husunul-musul wanda yake karantawa shi
kullum da safe,
Jikin Waziri
Sanyi kalau ya dago kansa yana kallon Maimartaba yayi tunanin zai samu nasara
gurinshi sai yaga sab'anin haka, a gurinshi, jiki a sanyaye yace"duk yadda
kace haka za'ayi Allah shi taimake ka zan sanya a kira min shi yanzu kafin mu
zauna a fada"
Cikin sakin
fuska Maimarta ba ya mika masa hannu sukai musabaha yace"masha Allah, ina
sauraron ka duk yadda kukayi dashi sai ka same ni a shashenan domin tattauna
maganar"
"Insha
Allahu, A tashi lafiya"
Waziri
yafada kanshi a kasa ya futa daga dakin.
Sarki! kuwa
ko da ya koma bangaran shi, kai tsaye bedroom dinshi ya nufa domin wani irin
bacci ne yake damunshi, jallabiyar dake
jikinshi kawai ya cire baya son zafi
ko kadan, shiyasa kafin ya kwanta sai da yakara karfin AC sabuda baya son ya kwanta zafi ya ta dashi
daga bacci, Kwanciya yayi kan bed dinshi,wanda yaji shimfudu na alfarma,
wayoyinshi ya kunna ya zube su a gefanshi, nan take sakkoni suka da dinga shigowa,
ko daya bai duba ba, kawai yana kwance ya zubawa rufin dakin ido, daka gani
akwai abunda yake damun zuciyarshi, wanda shi kadai ne ya sanshi sai kuma
mahallincin shi, wannan abu na damunshi, sosai in dai zai rufe idonshi da nufin
yin bacci,sai Allah ya nuna masa wata mata, tana kuka sosai gata a durkushe a
gabanshi ita da wata yarinya matashi budurwa itama tana kuka suna rokanshi wani
abu,wanda ya kasa fahimtar menene shi,abun mamaki matar in ta tashi
tafiya,cikin mafarkin sai ta zo ta hada hannunshi da wannan matashiyar yarinyar
tace"ga amana na baka, daga haka sai ta tafi har ya daina ganinta, ita
kuma wannan matashiyar yarinyar kuka take sosai tana kokarin kwace hannuta daga
nasa, abun mamaki shi kuma sai ya rike hannun tamau! yaki saki a haka yake farkawa,
in ya tashi yai taso ya tunano fuskar wannan matashiyar yarinyar amma sai ya
kasa haka zai bi hannushi da kallo wanda ya rike nata, ya kan dade bai dai na
jin dumin hannuta a nasa ba,
Wannan mafarki yana damun rayuwar shi a
kalla ya kai shekara biyar yana wannan mafarki, babu wanda ya sani da gashi sai
mahaliccin sa, ko mahaifiyar shi bata sani ba,
Wayarshi ce
ta dame shi da kara, a nutse ya dauka
yana dubawa Halisa ce,
kamar ya
share ta,sai wata zuciyar tace"ka dauka kaji wane shirme zatai maka,
Cikin
yanayin muryarshi yace"Assalamu alaikum"
Wata irin
ajiyar zuciya Halisa tayi, cikin shagwaba tace"Habibi ka tashi
lafiya"?
"Lafiya,kefa"?
" Nima
lafiya lou, sai dai tunanin ka da ya uzzira min"
Halisa
tafada tana mutso-mutso kan bed din ta, itafa ko muryar shi taji sai ta shiga
wani hali, ballan tana ta kusance shi, ji take kamar ta rungume shi ta huta da
abunda take ji a kansa
Muryar shi
kasa-kasa yace"bacci zanyi yanzu in kina da abun fada ki fada ko na kashe
waya ta"
Jin yanda
yayi kasa da murya ya kara gigitata, makale wayar tayi a kunnen ta
tace"cewa nayi fa gani ina kewar ka ina ma ina kusa da kai da nayi maka
tausa"
Shiru yayi
mata,kawai ranshi ya soma baci da shirmen da tafara yi masa, shiyasa suke fada
kullum,sabuda shi ya tsani mace mara kamun kai
Shiru da
taji yasa ta kara kwantar da murya tace"ka ga babu abunda nake yanzu nima
a kwance nake,bacci yaki zuwa sabuda tunanin ka,ko inzo ne, in tayaka
bacci"
"Gyaran
Murya yayi yana lumshe ido yace" Ke
wai yaushe zakiyi hankali ne "?
Shiru tayi gabanta yana faduwa sabuda tasan halin dizginsa
Tsaki!yaja
kasa-kasa ya cigaba da cewa
"wannan
shirmen da kike sam baya burge ni, ni nafison ki kama kanki, ki zama cikakkiyar
mace, sabuda rashin hankali ke yanzu in nace kizo sai kizo,Ok toum in kinzo
kiyi min me"?
Yafada cikin
sigar tambaya
Shiru tayi
kawai takasa cewa komai
" Ba
magana nake miki ba"
Yafada a
fusace! sabuda ya tsani ya na magana ana shareshi
Bakinta na
rawa tace"yi hakuri,ni ai na dauka, babu komai tunda auran juna
zamuyi"
Jin abunda
tace kawai sai ya kashe wayar ranshi a bace, yace"Shashashar Yarinya
kawai, aje wayar yayi gefan shi, ya lumshe ido yana tasbihi cikin zuciyar shi,
har bacci ya dauke shi
*Comment*
*Vote and
Share*
[09/07,
13:33] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż43*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Wannan, mafarkin da yake ne, ya tasheshi firgigit! ya
mike zaune sai hada uban gumi yake, na yau mafarkin yafi na kullum domin kukan
da wannan matashiyar yariyar take yafi na ko yaushe, tunda yake ganinsu cikin
mafarkin bai ta ba yi musu magana sai yau Allah ya bashi iko, bayan Mahaifiyar
yarinyar ta tafi ganin kukan da matashiyar yariyar take yasa ya bude baki
yace"tayi shiru, tabarwa Allah komai zai yi mata magani, duk da maganar da
yayi hakan bai sa tayi shiru ba, sai ya mike da niyar tafiya sabuda cikin
mafarkin kukan ta ya dameshi yana taba masa zuciya, wannan karon ma hannunta ya
rike cikin nasa yana janta tana turjewa, sai ya daka mata wata irin tsawa,
wacce tasa ta bude ido da sauri, tana kallonshi, fuskar da ya gani ce ta sashi
furgita ya farka daga baccin hankalinshi a tashe,
Ya jima
Zaune a gefan gado yana mamakin yariyar da yagi cikin mafarkinsa, sosai yake
mamakin meye alakar shi da wannan mara kunyar yarinyar wato budurwar Maddibo,
dama ita ce yake gani cikin mafarkin tsawon shekara biyar, Allah bai bashi ikon
ganin fuskar ta ba sai yau, kusan minti ashirin yana zaune yana saka wa da
kwancewa, nan Maddobo ya shigo ya same shi, hannushi dafe da kai, sai kace wani
mai ciwon kai,
Kanshi ya
tsaya yana gyara link din rigarshi yace"Lafiya tun dazu nake kiran wayarka
shiru"
"Bacci
nake"
abunda yace
kenan
Cikin Nazari
Maddibo yace"Bacci fa kace"?
dago kansa
yayi yana masa wani irin kallo, a ya mutse yace"Karya nake kenen"
Murmushi
Maddibo yayi yace"mai da wukar malam, ni zani gurin Gimbiya in ci abunci,
ko injiraka ne"
A hasale
yace"wallahi zamuyi fada dakai, kar ka kara sakoni cikin maganar ka da
wannan yarinyar in kana son kanka da arziki, kai daka ga zaka iya kaje kayi,
amma ni, kasan nafi karfin inci kazantar ta"
Daga kafada
Maddibo yayi alamun abunda ya fada bai dame shi ba,yace"Ni kam zanci har
da side kwano, sai na dawo"
Banza yayi
masa har ya fuce daga dakin.
Maddibo na
futa wasu bayi suka shigo Maza biyu mata biyu
Wani irin
kallo ya watsa musu cikin tsawa yace"wane shegen ne yace ku shigo min
daki,"?
Kasa sukayi
da kansu dukkaninsu
Cikin tsawa
ya cigaba da cewa"ni kuturo ne da komai sai kuce sai kunyi min, nace bana
so, nace bana so, amma sabuda tsabar naci! kullum sai kunshigo min daki da
sassafe! kufuce ku bani guri"
yafada cikin
tsawa!
Zubewa sukai
gabansa, kamar wasu masu neman gafara, wannan abun ya kara tunzura masa zuciya,
a zafafe! yace"me kuma zanyi muku,, bakuji abunda nace ba?
Mariya ita
ce baiwar shi wacce take kula da gyaran bangaran shi da da kai masa abunci da
daukewa in ya kammala goge-goge da share-share,
ita ce tace
"Ranka
ya dade don Allah kayi hakuri ka bari munai maka hidima a shashen ka, domin
aikin mu ne,hakan ka gafarce mu, ranka ya dade, zamu maka gyare-gyare ne"
Wani kallo
ya watsa mata, wanda yasa ta sunkuyar da kai kasa, babu shiri,domin idanunsa
duka ya ware mata,tunda take dashi ba ta taba ganin ya bude idonshi haka ba,
kullum a lumshe suke, ko kallon ka yake, baya budewa sosai kasa-kasa yake
kallo.
Yace"kece
Sarkin iyayi ko, wacce tafi kowa iyawa, kowa yayi shiru zaki damu mutane da
magiya,Ok ku fuce min a daki, tukkuna inyi abunda zanyi in futa,sai kuyi abunda
zakuyi"
Ya karashe
maganar yana hararasu,sai kace su sukai masa laifi
Daya bayan
daya suka fuce daga dakin, suka tsaitsaya a falo suna gulmarsa, kasa-kasa Mariya
tace"yau da alama a kwai abunda yake damun Yallabai wannan masifa
haka"
Wacce take
kusa da ita tace"kuma hakan ba halinsa bane,shi dai kyaleshi da muskilanci
gami da shariya"
Mariya
tace"gaskiya akwai wani abu dake damunshi"
Haka dai
sukayi cirko-cirko a falo suna magana kasa-kasa, gefe kuma suna jiram
fitowarsa,domin su fara aikinsu
Yana kokarin
mikewa ne daya daga cikin wayoyinshi ta
hau gyara, ko kallonta bai yi ba balle ya dauka, toilet ya nufa, cikin
zuciyarsa sai mita yake, ya tsani kamarshi azo ace sai an masa komai, yana da
lafiya da kuzari Allah ya hore masa sai ya tsaya an masa bauta, shi sai yake
ganin wannan cutar kai ne, a rayuwar shi ya
tsani yaga ana wani jin tsoransa,kamar ayi masa sujjada, kamar dai yadda
suke masa, shiyasa kullum cikin yi musu tsawa!yake, baya son wannan rawar jikin
da suke masa, Sarki!bayason raini ko kadan, shiyasa abunda Balaraba tayi masa
ya kasa bacewa a zuciyarsa,dalili kuwa shine tunda yake a rayuwarsa babu
mahalukin da ya taba yi mishi abunda tayi
Toilet
dinshi abun kallo ne, sosai in ka shiga baza kayi sha'awar futowa ba,domin har
wani sanyi-sanyi yake,duk abunda mutum yake bukata a kwai a ciki
Jaccuzi kuwa
har biyu ne a ciki, sabuda girman toilet din, a nutse ya shiga ya hada sabulai
na mussaman yayi wanka, ya futo ya nannade jikinshi da towol ya dauki karami
yana goge kanshi,
Kai tsaye
dressing mirrow dinshi ya nufa, ya tsaya jikinshi a fara shafa mayukanshi masu
kyau da tsada, ya taje sumarshi sai kyalli take,itama ya sanya mata mayuka,
Kwantaccan gashin dake fuskarshi yake gyarawa sosai ya gyara Sajanshi ya tsaida
gemunshi iya inda yake so, sai fuskar tafito tayi wani mugun kyau da
haske,kalar fatarshi ta fito sosai,annuri ne kawai yake futa a fuskarshi,
Wayarshi ce
take kara alamun kira,bai saurare ta ba,sai da ya futo da kayan da zai
sanya,sannan ya zauna gefan gadon ya dauki wayar yana dubawa a nutse.
Khalifa sunan da ya gani yana yawo kan fuskar
wayar,
Khalifa dai
yaron Waziri ne, kani ga Maddibo, kenan yaron bashi da kunya ko kadan shiyasa
basa shiri da Sarki! ko kadan yanzu ma yayi mamakin ganin kiranshi, sai da
yagama yangarshi sannan ya dauko,
"Assalamu
alaikum"
Daga daya
bangaran Khalifa yace"Yallabai barka da asubah"
"Barka
kadai, Khalifa ya kake"?
"
Lafiya yallabai, dama Baba Waziri ne
yace kazo yana neman ka"
Shiru yayi
na tsawon minti uku,kana yace"Ok ya fita fada ko yana gida"?
"Yana
gida"
"Ganinan
zuwa"
Yafada yana
kokarin kashe wayar,
Mamaki
yake kiran me Waziri yake masa Allah
yasa alkairi ne,
Tsaf ya
shirya cikin wani uban yadin filtex me ruwan sararin samaniya, an mishi dinki
irin na sarauta sosai yayi masa kyau, kafarshi saye da takalmi irin nasu shima
kalar kayan jikinshi, wayoyin shi ya diba ya futa daga dakin, suna tsaye sukaji
futowarsa, da sauri sukayi kasa da kansu, ko kallonsu bai yi ba ya fuce daga
falo, Wasu bayi maza su biyu suna tsaye bakin kofa,suka zube suna kwasar
gaisuwa, yana tafiya yake amsawa, suka mike da sauri suka rufa masa baya
Duk wasu
bayin dake kaiwa da kawowa a filin gurin tsayawa sukai suna gaidashi, har sai
da ya wuce sannan kowa ya koma bakin aikinsa,
*Ikon Allah
Sarauta da mulki sai mai shi*đ
*Comment*
*Vote and
Share*
[10/07,
05:14] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż44*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Waziri na zaune a falo tare da uwar gidanshi,
Hajiya Rahamatu, wato mahaifiyar su Modibbo, wacce suke kira da Mama, macace
mai mutukar kirki da maida dan wani nata, tana da kara da kawaici,da kauda kai
a kan abunda babu ruwanta, shiyasa kullum cikin tsawatar da "yayanta take,
a kan su lura da duniya mussaman in taga suna jiji da kai da nuna su "
yayan sarauta ne, kullum takance musu,babu wanda Allah ya ware tsakanin tsakin
bayinsa,me mulki ko mara mulki talaka ko me kudi,sai wanda yafi bauta masa.
Wani lokacin idan Waziri yana wani abun na
son zuciya takan iya bakin kokarinta gurin ganin ta hanashi, haka zasuyi ta
rigima dashi, Amaryar shi ce,halinsu yazo daya,duk wasu abubuwan da yake yi ita
take ingizashi,yake da girmanshi da komai,bashi da gaskiya kullum cikin shirya
manakisa yake.
A nutse
Sarki! yayi sallama cikin falo,Mama ta amsa masa cikin sakin fuska, tana gyara
masa gurin zama, fuskar sa ya saki sosai ya je ya zauna kasan kafafun ta kanshi
a kasa yace"barka da asubah Mama"
Kanshi ta
shafa tace"barka kadai, Almansor,yau sharabon da in sanya ka a idona"
Sosa kansa
yayi irin na sabo yace"Yace Mama Ayi hakuri, a gafarce ni"
Dariya tayi
kawai tace"ai nasan hali baka son mutane dama"
"Mama a
dane wannan"
yafada yana
sosa kansa
Wani irin
kallo Waziri yayi masa yace"kema ai da neman magana kike wannan yaron da
baya son jama'a ko kin manta da halinshi, wai kuma a haka akeso a bashi
mulki"
Shiru Mama
tayi jin abunda mijin nata yace, tasan yanzu zai kauce hanya
Girgiza kai
kawai Sarki! yayi ya dago kanshi fuskarshi babu yabo babu fallasa
yace"Khalifa ya kirani a waya dazu yace kana nema"
"Kwarai
kuwa"
Waziri
yafada yana gyara zamansa kan kujera
"To
Masha Allah, ina sauraron ka"
Mikewa Mama
tayi ta bar gurin dan ta barsu su sake suyi maganarsu amma tana mamakin abunda
zai sa Waziri kiran Sarki! sabuda tasan basa jituwa ko kadan.
"Wato
kana jina ko"?
"ina
jin ka"
Yafada kai
tsaye!
"Kasan
abokina Maimarta ba Sarkin Yalwa, ko?
Cikin nutsuwa yace" Eh nasanshi " "To shine ya ke neman alfarma a gurina
da gurinka, a kan yana so ka auri
yarinyar shi Azima, ta nuna tana sonka, to shine na nake neman alfarma a
gurinka, a matsayi na na Mahaifinka, kar ka bani kunya, a gurin abokina kaje ka nemi yarinyar nan,
insha Allahu baka da matsala da ita, yarinya ce nutsatstsiya"
Kanshi na
kasa tsawon minti biyar bece komai ba, daga bisani ya dago kanshi, a nutse
yace" Zanyi tunani akai"
"Zakayi
tunani akai"?
Waziri ya
maimaita maganar da yayi cikin sigar tambaya,
"Fuskarshi
ya hade sosai ya dago kanshi yana kallon Waziri, yace" Allah ya taimake
ka, wannan maganar da kazo min da ita tayi min tsauri dayawa dole ne inyi
nazari a kanta, kabani nan da kwana biyu,duk abunda na yanke zan maka
magana"
Kwantar da
kai Waziri yayi sabuda yana nema, yace"A'a baza muyi haka da kai ba,
Magajin Sarki, ka fada min kawai yanzu, wannan abun me sauki ne, a gurinka,
domin kasan ko ba yau ba, dole zaka hada mata hudu,sabuda muna saka ran zaka
gaji kujerar mahaifin ka"
Wadannan
maganganun da Waziri yayi sun bashi mutukar mamaki, wai yau da bakinshi yake
kiranshi da Magajin Sarki, lallai akwai wani abu dake zuciyar shi wanda yake
boye wa, Amma sabuda ya kyaleshi ya
tafi yasa yace"Shikkenan na amunce da, Allah ya shige mana gaba,
Murmushi
Waziri yayi yace"Allah yayi maka albarka Magajin Sarki, in sha Allahu
zakaji dadin auran yarinyar, kaga sai a hada da Halisa ko"
"Duk
abunda kuka yanke dai-dai ne a gurina"
yafada yana
kokarin mikewa da niyar tafiya
Hannu ya
mika masa suka yi sallama, Waziri sai shi masa albarka yakeyi, sai murna yake
kamar ya ari baki, nan Sarki! ya barshi, cikin farin cikin amuncewar sa
******
*Balaraba*
kuwa kwana tayi tana kuka a ranar kamar ranta zai futa, taji ciwon wulakancin
da Sarki! yayi mata, wai ita yake kira "yar towo-towo " yar bakin
kasuwa, tayi kukan rashin iyaye, tasan duk rashin su ne ya jawo mata wannan
wulakancin, gashi tana shigowa gidan Lantana ta tare ta tana zagi, wai sai ta
futo mata da kudin da ta samo, in ba haka ba, zata shiga gidan ba, nan su Shamsiyya suka dinga ihu! suna dariya, tafi
minti ashirin a tsaye a soro sai da Walidi ya shigo gidan, ya ga abunda yake
faruwa,ya zage Lantana tas! har Uwa bai
bari ba duk ya hada ya dinga dura musu ashar, ya rike hannun Balaraba suka
shiga ciki, Su Sadiya da Usuman suna
zaune, a tsakiyar dakin sai kuka sukeyi, babu haske,ga uban sauro sai tashi
yake, a dakin, haka ta shiga takamasu ta rungume tana kuka, har sukayi bacci,
kwata-kwata zaman gidan ya ishe ta, dole ne ta samawa kanta ma futa.
Sam,
bata yi wani baccin arziki ba, da ta rufe ido sai ta hango shi lokacin
da yake tofa mata miyau din bakinshi, bata jin bacin ran abunda Lantana tayi
kamar wannan, sabuda tasaba, dashi,tunani kawai take, wace irin hanya zata bi
ta rama abunda yai mata,
Tunda tayi
sallahr asubah bata koma ba, tana zsune kan abun sallah tana lazimi, bacci yana
fuxgar ta, kadan-kadan, ta jiyo muryar Lantana tana kwala mata kira,
"Balaraba,
ke Balaraba"
Lantana
tafada tana dukan kofar dakin kamar zata karya ta.
Tana jin ta
tayi shiru har sai da ta ha'da carbi sannan ta mike a nutse taje ta bude kofar,
Lantana tayi
mata wani kaskantaccan kallo, tace"au! kwana kikayi kina kuka naga
idanunki sunyi jajazir!" tafada tana rike ha6a cikin mamaki!
"Me
zanyi miki ki ke buga min kofa"
tafada kamar
bata san abunda ya kawo ta ba,
"Au!
tambaya ta kike me zaki min"?
Lantana
tafada cikin mamaki! " to kudin gasara zaki bani" ta karashe maganar tana gyara daurin zaninta
"Lantana
yau bani da kudi, sai gobe"
"Baki
isa ba wallahi"
Tafada cikin
hayaniya da masifa
Rantsuwar da
tayi ya mutukar bawa Balaraba,mamaki, ita ko yau batayi niyya bayar wa za taga
inda wanda ya isa yasa ta bayar
*Comment*
*Vote and
Share*
[11/07,
05:47] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż45*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Kawu Sallau
ne ya futo daga daki, hannushi rike da wata karamar redio yana kokarin dai-dai
ta tasha, dake safiya ce , yana so ya saurari labarai, kofar dakin Balaraba ya
nufa inda Lantana take tsaye tana karewa
Balaraba zagi, tace"Jiya kinfi awa daya a waje,kuma ance me mota ne
mutumin da yazo gurin ki amma sabuda kin raina mana hankali shine zakice baza ki bamu kudin
gasara ba to ko sai kin bayar sannan
zaki futa daga gidanan kinji na gaya miki"
Jin abunda Lantana tace yasa Sallau saurin karasowa gurin yana rage
karar redio dake hannushi yace"Lantana wai me yake faruwa ne, tun daga
daki nake jiyo hayaniyar ki"
Gyara
tsawuyar ta tayi tace"Yo in banda sharri irin na wannan yarinyar, da
tsabar mugun abu, wai yau bata da kudin gasara wanda take bamu muna siya muna
karyawa dashi, jiya fa Wani me mota ne yazo zance gurinta, ta dade a waje,kafin
ta shigo gida"
Walidi ne ya
bude kofar bandaki ya fito,hannushi rike da bota, da alama sai yanzu zai yi
sallar asubah, a jiye botar yayi nan bakin rijiya ya nufi gurin da suke, ya
kalli Lantana yana wani ciccije baki yace" Yawa! kike fa Lantana, Ehh
wannan da kuke gani fa tafi karfin wulakanci a gurinku, kune mutsiya ta daga ke
har ita Uwa!din, kudin gasarar banza da wofi, kullum da take baku kudin ai babu
wanda ya taba gode mata, sai dai kullum ku bita da zagi! To wallahi kukayi wasa
zan k'ona kudin da aka bani in baku, banzaye fattararru kawai!!
ya karashe
maganar yana wani tangadi kamar zai buge Lantanar, da ssuri ta matsa gefe guda,
Cikin mamaki tace"Ni kake zagi ko Walidi"
"Kinga
Lantana"!
Walidi
yafada yana nuna ta da yatsa
Ya cigaba da
cewa" nifa a kan wannan zan iya kaddamar miki, gwara ki kauce kawai, Eh!
ni dai na fada miki"
Shiru
Lantana tayi tana zare ido, shi kuwa Sallau ko a jikinsa, duk irin rashin
mutumci da Walidi yakewa mahaifiyar sa, a cewarsa ai itace ta jawo wa kanta,
Washe baki yayi yana kallon Balaraba
yace" "yar Albarka, sannu da kokari, kinji ko ki cigaba da hakuri
damu, ni dai nasan ban miki wani laifi ba, sabuda haka zan tafi gurin me shayi,
yanzu"
Balaraba ta gane munufar sa, sabuda haka sai
tace" Kawu kai ma yau sai dai kayi hakuri, domin bani da kudin da zan baka
yau da gobe kayan Allah"
Murtuke
fuska yayi, ya hau zuba mata ruwan ashar, yace"wato nima karyar zakiyi min
kenan, in da gaske kike ki matsa in shiga cikin dakin naki in duba kaji ni da
ja'irar yarinya ko"
Ya karashe
maganar yana gyara babbar rigar shi
"Haba
Baba, wannan ba yi bane, kai yanzu a kace ka shiga dakin sai ka shiga,gaskiya
kai Lusari ne wallahi" Hahahahaha
Walidi ya
karashe maganar yana kyalkyala dariya, ya zira hannu cikin aljihun wandon dake
jikinshi wanda yayi dau'da sosai duk jirwaye, gudar dubu daya ya futo da ita ya
mika masa yana cigaba da dariya kamar wani mahaukaci, ganin Walidi ya futo da Dubu daya sabuwa dal! ya
bawa Sallau yasa jikin Lantana kyarma, washe baki tayi ta matso kusa da Walidi,
tace"Ashe da gaske ka keyi yaron nan, ai nace dama jarina yayi kasa, kaga
yau sai in shiga kasuwa in siyo kuli-kuli, Allah dai yayi maka albarka d'an nan
Walidi yasa
dariya yana nuna Lantana da hannunshi yace"ke dai Lantana in kika ga kudi
duk sai ki shiririce, dube ki don Allah"
yafada yana
dariya, ya cigaba da cewa"wannan kudin sun futo daga gurin mijin Balaraba
insha'Allah in kin kwantar da kai,kullum zan dinga baki dari biyu, yanzu dai ga
dubu daya ke ma sai kira jari kamar yadda kika fada,
Warce wa
tayi daga hannusa, tana washe baki tace"da gaske kake dan nan"?
"Da
gaske nake mana,ke dai ki dai na takurawa Balaraba a gidan nan"
"Yo ni
dama ai bana takura mata,sai kaje ka nemi masu takura mata, to kaj! in kaji ina mata fada to fadan gaskiya ne, ko
ba haka bane Balaraba"
tafada tana
kallonta
Girgiza kai
kawai Balaraba tayi tana kokarin komawa daki
Jin hayaniya
tayi yawa a tsakar gida yasa Uwa! futowa daga dakinta, yau ta makara bata tashi
da wuri ba dalili jiya sun dade ita dasu Shamsiyya,da Maburuka suna lissafin
kudi, har Sallau ya dawo daga mahadarsu ya taddasu suna lissafi,yayi-yayi su
bashi dari biyu Uwa! ta hana shi "yayan nashi kuwa sai dariya suke masa,
Shamsiyya ce me cewa" Baba zuciyar ka ta mutu, wallahi Allah ya wadaran
Halinka" nan ya mike ya barsu ya shige daki yana ta zaginsu,su kuma sai
dariya suke masa.
Ganin kudi
tayi hannun mijinta cikin mamaki, ta bi bayanshi ganin yana kokarin futa daga
gidan, yasa ta kwala masa kira"Sallau"
Da sauri ya
juyo yana hararar ta, ta karaso gurin kanta babu dankwali daga ita sai daurin
kirji tace"me nake gani a hannun ka kamar gudar dubu daya"
Da sauri ya
zira ta a aljuhu yace"Kwarai kuwa menene"?
"Kamar
yaya menene, a gidan ubanwa ka samu kudi,haka kuma kake kokarin futa batare da
ka bamu kudin karin kummalo ba,tunda Allah yasa ka samu"
Banza yayi
mata kawai ya kama hanya zai futa a karo na biyu, da sauri ta je ta tari
gabanshi, tana hura hanci tace"karya kake wallahi, ka bani ko yanzu in
tara maka mutane,domin na gaji da muguntar ka, wato sai da kasamu kudin kaje
kaci banza kaci wofi,to baza ta sabuba,wai bunda a ruwa"
Tafada tana
dukan cinyar ta
Sanin halin
jarabar Uwa!yasa Sallau kallo inda Walidi yake tsaye yace"Zo kara bani da
wannan mutsiyaciyar Uwar taka, mayyar kudi"
Dariya
Walidi yake sosai ya karaso gurin yana wata irin tafiya yace"ai duk
halinku daya da ita Baba, dubu daya ya ciro ya mika mata yace"kema
gashinan kici albarkacin Balaraba"
Da sauri Uwa ta karbi kudin daga hannun
Walidi tace"karya kake inci albarkacin wata banza yarinya, wallahi"
"Ke dai
kika sani, zaki iya yaga kudin yanzu, ai tunda kince karya ne"
Tafiyar ta
tayi tana surutai gami da fadar bakaken magan-ganu ga Balaraba,
Sallau ma fucewa yayi ya bar gidan, Lokacin
Balaraba ta samu ta futo ta shiga bandaki, domin tayi wanka ganin rana tafara
yi,
jan ruwa
take a rijiya, Maburuka ta futo hannuta rike da bokiti, da kutto wande ke dauke
da sabulu da soso, daga ita sai daurin kirji,wani irin kallo ta watsawa
Balaraba, taja tsaki, yaje ta dangwarar da bokitin saura kadan ya fada kafar
Balaraba, tayi saurin kaucewa, kawai bata saurare ta ba, ta dauki ruwan da taja
cikin wani bokiti irin na roba ta shiga bandaki, nan ta jiyo Mabaruka na cewa,
banza kawai, kina dauke da najasa kina shigarwa mutane,ban daki dole ne ma in
kin futo in wanke bandakin domin bazan je in kwashi cuta ba"
Ranta ya
ba'ci sosai jin abunda Marubuka take cewa a kanta, sauri-sauri take ta futo
daga bandakin taci Uwarta, ta lura idan bata, tasar musu tsaye ba,zasu hanata
shan ruwa a gidan,
Mabaruka na
zaune a kan rijiya tana wake-wake cikin rashin kamun kai,
Balaraba ta
futo daga bandakin, tayi kamar zata wuce, sai tai sauri ta dawo da baya,ta
damki! wuyan Maburuka ta rike tamau, ta jawota sosai suka matsa daga jikin
rijiyar, had'a ta da bango tayi ta makure ta sosai tace"wa kike zagi ne,
mara kunya"
Kakari!
Mabaruka take sosai tana son tayi magana takasa, idanunta sunyi jajazir,
Wani wawan
mari Balaraba ta tsinka mata,wanda yasa jinta da ganin ta suka dauke na wucin
gadi, tace"Ke baki kira kanki da najasa ba, zaki kira wani, bari kiji dan
uwarki, duk irin iskancin da kikeyi a unguwar nan nasani, shegiya me bakin uwa,
duk sharrin ku sai ya koma kanku,ni nafi karfin ku wallahi"
Hawaye ne,
kawai yake zuba a idanun Mabaruka, jikinta sai kyarma! yake yau ta tsorata da
Balaraba sosai,ashe haka take da karfi,sai kace me aljanu,
Cikin ikon
Allah har yanzu babu wanda ya futo daga daki cikin mutan gida,
Kasa da
muryar ta tayi tace"bani hakuri dan Uwarki ko in cire miki makogwaro
yanzu-yanzu
Bakinta na
rawa tace"Allah ya baki hakuri"
Sakinta tayi
tana hararar ta tace"karyar rashin kunya kike yi yarinya,wallahi kika duk
ranar da kika kara zagina sai naci miki uwa"!
Shiru
Mabaruka tayi tana kallonta Har ta shige dakinta,
Cikin
sauri-sauri take shiryawa ta tashi su Sadiya da Shamsu ta shiryasu cikin
uniporm kamar kullum, ruwan tea ta dafa
musu,dake tanada kayan shayi a dakinta nan ta hada musu suka karya,suka futo a
tare,a gurguje ta leka dakin Iya suka gaisa, tace"yau baki futo ba"
"Wallahi
na tashi da zazzabi ne, tun dazu nake jin hayaniya a gidan, lafiya in ce
ko"?
"Lafiya
kalau"
Balaraba
tafada ta cigaba da cewa" amma kin sha magani ko"?
"Ai
cikin dare zazzabin ya rufe ni"
Iya tafada
tana kara rufe jikinta,
"Insha
Allahu zandawo da wuri sai muje chamis a duba ki"
"To sai
kin dawo,kinji Allah yayi miki albarka"
"Ameen
Iya nagode, in su Sadiya sundawo su zauna a gurin ki tunda babu isilamiyya
yau"
"To
shikkenan sai kin dawo"
Balaraba na
futa taci karo da Walidi shida abokansa, da sauri ya taso ya zo ya karbi jakar
hannunta, sai washe baki yakeyi, suka jera,har inda me Napep dinta yake, tsayuwa in yazo daukar ta
Tunda ta
futo matasan dake unguwar suke kallonta wasu su fadi alkairi,wasu su fadi
sharri a kanta, babu abunda ya dame ta, ta shiga Napep, Walidi ya mika mata
jakar ta, yana mata adawo lafiya
Suna futa
daga unguwar ta kunna wayarta, ko minti biyu ba ai ba kira ya shigo, sai da ta
kusa katsewa sannan ta daga,
Ajiyar
zuciya ya sauke, muryar shi kasa-kasa yace"Allah ya taimaki Gimbiya
ta"
Shiru tayi
bata ce komai ba,
"Tuba
nake gani tun misalin bakawai ina nan ina zaman jiran ki nazo in baki hakuri
bisa laifin dan uwana yayi miki jiya"
Ajiyar
zuciya tayi, tace "Yusuf halinka daban da kai da dan uwanka"
Murmushi
yayi kamar yana kusa da ita, yace"Halinmu daya da dan uwana,shima dan dai
baku fahimci juna bane, ta wani gefan ma yafi ni kyawun hali"
"Hummm,
yanzu dai ina kan hanya, ganin zuwa sai muyi maganar" bata saurari abunda
zai ce ba ta kashe wayar,
Tunani take
wace hanyar zata bi domin ta dauki fansar abunda Sarki! yayi mata
_Muje zuwa
My Fansđ_
*Comment*
*Vote and
Share*
[11/07,
20:48] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż46*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Tun kafin ta
futo daga Napep din ta zuge jakarta ta futo da niqabi ta rufe fuskarta sabuda
ganin kasuwar ta soma cika da jama'a wataran har kusan faduwa take sabuda
idanun jama'a
Sai da
takara jaddadawa Ashiru akan kar ya wuce
shida da rabi na yamma, bai zo ya dauke ta ba,domin bata so ta dinga kai wa
Magariba a waje.
Duk da niqab
din dake sanye a fuskarta hakan bai hana wasu gane ta ba, sabuda yanayin
tafiyar ta, wasu suke gane ta, shiyasa bayan wucewar ta suka kama yi da ita,
Wani Alhaji
Musa yace"wallahi na rasa yadda zanyi in tunkari yarinyar can, sabuda
mugun kwarjinin da take min,gashi Allah ya jarrabe ni da sonta kamar me"
"Ai ba
kai kadai ba"
wanda yake
kusa dashi ya fada, ya cigaba da cewa"ni kaina kwarjini take min,wallahi
ina mutukar son tsarin jikinta, da yanayin tafiyar ta, yarinyar fa tayi sosai,
matsalar kawai "yar talakawa ce"
"Duk
wannan ba matsala bace a gurina mutukar zan samu fuska a gurinta"
Alhaji Musa
ya fada, yana jan numfashi, yace"kwanaki da muke zancan ta da Alhaji dan
Yaro, yake fadamin, wai Yusuf Maddibo ne
yake neman ta,kasan Abokin Buba ne,shi kuma Buba kasan tare suke harkokinsu
dashi,shine yake fada masa"
"Ai
kaji abunda nake fada maka,wallahi yarinyar matar manya ce,sosai amma in kaga
zaka iya shiga bisimillah,amma fa zaka sha wulakanci, domin shi ma Yusuf din,
dan kore ne a gurinta har yanzu bata karbe shi ba"
"Duk
wannan baya damuna,indai zan samu biyan bukata"
Alhaji Musa
ya fada, nan suka cigaba da tattauna maganar,
Kafin ta
shiga gurin nata sai da ta tsaya suka gaisa da Me kosai cikin mutumci, ta futo
da dari biyar ta mika mata tace"gashi a rabawa yara kosai sadaka"
Almajiran
dake zaune gurin suka dinga murna da farin ciki, dama dakon zuwanta sukeyi
sabuda sun saba kullum tana sawa a raba musu kosai, nan suka dinga godiya gami
da fatan alkairi
Anutse ta
shiga ciki inda ta tarar da Su Hauwa'u suna ta kai wa da kawo wa komai tsaf duk
wani costomas an bashi abunda yake bukata,
sama-sama suka gaisa da su, fuskarta babu walwala, kullum haka takeyi
sabuda bata son wani ya kawo wargi a cikinsu,can gefe guda ta hango Yusuf zaune
cikin kujera, ya zuba mata ido,kamar zai cinye ta,fuskarsa dauke da wani kayataccan
murmushi, da sauri ta dauke kanta, ta nai wa Hauwa magana,
Reciptoin ta futo ta zauna kan kujerar ta, kamar ko da yaushe, tana kallon masu shige da fuce,
a gurin.
Ganin ta
futa yasa Maddibo mikewa a nutse ya bi bayanta, mutanan dake gurin suka bishi
da kallo, ganin dukaninsu a gurin suka taddashi,gashi ya mike ya futa batare da
yaci komai ba.
Zama yayi
kujerar dake fuskantar ta fuskar shi dauke da murmushi har ila yau,
yace"Ranki ya dade,barka da zuwa"
Sakin
fuskarta tayi tace"kai ma ranka ya dade,fatan ka tashi lafiya"?
Bai yi
tsammanin zata sakko da wuri haka ba, ganin yadda ranta ya ba'ci jiya, amma
abin mamaki ko a fuska bata nuna masa ba,asali ma yau tafi kowane lokaci sakar
masa jiki.
Yace"Lafiya
kalau, na tashi ke fa"?
"Nima
lafiya kalau"
tafada tana
yi masa wani kayataccan murmushi.
"Hakuri
nazo na bawa Gimbiya sarauniyar zuciya ta"
Yafada yana
wani karyar da kai, gwanin tausayi
"Humm
Yusuf kenan, wane hakuri zaka bani, ai kai ba kayi min laifin komai ba,wanda
yayi laifi shi ya kamata yazo ya bada hakuri in ana so in huce, fushina"
Ta karashe
maganar tana wani fari da ido.
Shiru yayi
yana binta da kallo,cikin so da kauna, yace"Ayi masa afuwa,Gimbiya na ari
bakinsa naci masa albasa, abunda yayi shi, shine yayi ni, A yafe masa"
Girgiza kai
tayi tana tabe baki tace"in kaga na hakura to sai dai idan ka dauko shi ka
kawo min shi nan yazo gurina a karo na biyu,wannan zuwan nasa ya zama na bada
hakuri ne, a gurinshi, shine kawai zai sa na hakura,
Murmushi
yayi yana gyada kai cikin zuciyar sa yace"lallai na kara tabbatar da cewar
sarauta a jinin yarinyar nan yake,wato ta na nufi yaje ya dauko Sarki! a karo
na biyu ya kawo mata cikin kasuwa, lallai lamarin Balaraba ya shallake tunanin
sa, ko mutuwa zai yi baya tunanin Sarki! zai yadda yazo kasuwa gurin ta da
zumar bata hakuri, sai dai idan zai rufe masa yaki fada masa gaskiya, amma
domin ya nuna mata son ta dake cikin zuciyar sa
na gaske ne, yasa yace"duk wannan me sauki ne, mutumi na zai iya
zuwa ya baki hakuri kamar yadda kike bukata,sabuda dan uwana yana mutukar son
abunda nake so"
Harararsa
tayi tana fari da ido tace"ni dashi wa kafi so"?
Dariya yasa
yana kallonta yace"matsayin ki daban, nashi daban, a zuciya ta, amma bari
ki fara ganin naki matsayin a gurina"
ya karashe
maganar yana kokarin futo da wayarsa aljihu,
A nutse
tace"me zakayi naga ka futo da waya"?
Kashe mata
ido daya yayi ya sai ta Camara ta wayar shi ya hau daukar ta a hoto,
Da sauri ta
sanya hannu tana kare fuskar ta domin yayi mata bazata,
"Kabari
bana so dan Allah"
tafada tana
kauda fuskar ta.
Sai da yai
mata kusan goma sannan ya dai na
Shan kunu!
tayi tana dauke fuska tace"ka dauki hotana ba da yarda ta ba zakaje ka
nunawa abokan ka su kalli munina ko"?
Yana dariya
kasa-kasa yace"babu wanda zan nunawa sai mutum daya"
"Wanene
shi"
tafada cikin
sigar tuhuma
"Mutumin
ki ne"
Tabe baki
tayi tace"har yanzu ban yadda da son da kake min ba har sai kaje ka kawo
min shi nan sannan zan yarda da kai"
Wayar shi
yake latsawa yana murmushi yace"bari kiga Zahiri,kafin in kawo miki shi
bari in kira shi a waya sai kuyi magana"
Numbar
Sarki! yafara lalube cikin wayar tasa
Shiru tayi
kawai tana kallon shi, duk layin da ya
kira a kashe, na ukun ne ya shiga,sai da
ta kusa katsewa sannan yaji an daga wayar, da sauri ya bude handsfree ya mika
mata,
Ta karbi
wayar cikin basar wa
Muryar shi
taji kamar ta me bacci, yace"Assalamu alaikum"
Gabanta
ne ya fadi! jin muryar shi duk da
kasa-kasa take bai hanata jin dadin ta ba,
Cikin
jarumta! tace"Amin wa'alaikassalamu"
Jin muryar
mace yasa shi sauri tashi zaune, dama a kwance yake a kan wata katuwar Sofa, Mamaki yake, me ya kai
wayar Maddibo hannun mace, kwata-kwata bai dauki muryar ta ba,
Gabanshi ya
fadi kad'an,tunowar da yayi yanzu haka Maddibo yana gurin yarinyar nan me
abunci, sabuda da zai tafi ya fada masa.
Muryar shi
ya bude sosai sauti,da a mo suka bayyana, yace"Wacece keee? ina me
wayar"?
kitttt!! ta
kashe wayar ta mikawa Maddibo, cikin dauriya tace"kiranshi a waya bashi ne
zai sai in hakura,kawai ka kawo min shi nan"
Tafada cikin
bada umarni"
Girgiza kai
yayi kawai yace"ta kwana gidan sauki insha Allah zan kawo miki shi
nan"
Sakin jiki
tayi suka cigaba da hira cikin nishadi cikin zuciyar ta kuwa murna take ta kusa
daukar fansa a kan abunda Sarki! yayi mata.
*Ni ko nace
anya zaki iya kuwa Balaraba,amma dai muje zuwađ*
Bangaran
Sarki! kuwa kashe wayar da tayi, yayi mutukar bata masa rai sosai,domin ya
tsani yana waya a kashe masa, ranshi a mugun bace! ya fara kiran wayar, lokacin
Maddibo ya kashe, sabuda ya san dole zai kara kira yaji ba'asi sabuda yasan
Wayar sa ce,
*Comment*
*Vote and
Share*
[13/07,
06:19] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®REAL BINTU BATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*Zamani
Writes Association*_đ€đ»
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
*đ
ż47*
```Bisimillahir-rahamanir-rahim```
Sau uku yana
kiran wayar bai dauka ba,gashi ta na ringin, amma sabuda tsabar rainin hankali
irin na Maddibo yaki dagawa,kashewa wayar yayi ransa a bace, yanzu ya tabbatar
da cewar Maddibo ya kira wayarsa ne domin ya bawa yarinyar tai masa wulakanci.
Sai kusan
Sha biyu da rabi na rana Maddibo ya yi wa Balaraba sallama, har inda yayi
parking din motarsa ya ta rakoshi, mutane suka dinga bunsu da kallo, wadanda
suka san Maddibo suka dinga zubewa suna kwasar gaisuwa.
Balaraba,
Zuciyar ta ta amunce da Maddibo sabuda kyawawan halayen sa,ta lura ya san
abunda yake,a rayuwa, zata iya auransa, zata cigaba da addu'a Allah ya yi mata
zab'i mafi alkairi a gareta,
amma duk da
haka ta nan a kan bakanta, ba zata nuna masa yardar ta da wuri ba har sai ya
kawo mata Sarki! tarama abunda yayi mata.
Sosai Sarki!
ya nunawa Maddibo bac'in ransa a kan abunda yayi masa, yace"dan tsabar rainin hankali,ka kira
waya ka bawa wata, ina magana,a kashe min waya,kar ka k'ara yi min haka"
Ganin yadda
Sarki! yake masa hayaniya yasa yayi masa shiru har sai da ya yi mai isarar
sa,sannan Yace"in kagama fadan sai ka saurare ni"
Ko kallonsa
baiyi ba, ya cigaba da karka'da kafar sa,
Maddibo
yace" tabbas Na kira wayarka, kuma na bawa Balaraba, sabuda ina so in
dai-dai ta alakar ku da ita, ni nakasa gane, wace irin gaba ce a tsakanin ku,
yanzu da zan tawo ma tace in gaishe ka" Ya karashe maganar yana satar
kallonsa, ganin ko kallonsa bai yi yasa ya cigaba da cewa"ga hotonan da
nayi mata ma"nuna masa wayar yake, wai ya kalla, shi kuwa ya wani sha kunu
yak'i kalla sai ma ya dauki tashi wayar dake gefe a jiye ya hau latsawa,
Maddibo bai yi zuciya ba, yace"Mutumi na kalli nutsuwa da kamun kai gurin
yarinyar nan dan Allah"
Kamar da
dutse yake magana, Sarki! ya share shi,
Girgiza kai
kawai yayi yana murmushi, ya aje wayar kan kujerar ya mike ya nufi bedroom din
Sarki, domin yin wanka, badan baiyi da safe ba,kawai shima yanayin sa kamar na Sarki! ne baya son
zafi,kullum cikin wanka, duk da haka Sarki ya fishi, sabuda shi ko da sanyi ne,
sai ya kunna AC sannan yake iya bacci.
Minti biyar
da ta tashin Maddibo, ya dago kanshi yana kallon wayar Maddibo dake aje kusa
dashi, a zuciyar shi, sai yaji yana son yaga hotan Yarinyar, har ya mika hannu
zai dauki wayar wata zuciyar tace masa,me zakayi da hotanta, yarinyar da ta
zage ka, kawai sai ya dauke hannushi yq cigaba da duba wayarsa yana jin wani
abu cikin ransa a game da yarinyar,
Kasa hakura
yayi ya mika hannushi a karo na biyu ya dauko wayar, ya fara dubawa,
Shagala yayi
da kallon hotonan,Sosai yake kare mata so yake ya hango wani abu na aibu a
tattare da ita bai hango ba, Jikinshi ne yayi sanyi, sosai tabbas wannan
yarinyar itace wacce yake gani cikin mafarkin sa, da sauri ya dauki wayar sa a gurguje a tura
hotonan cikin wayar sa baya so Maddibo ya futo ya same shi yana duba masa
waya,aikuwa motsin sa yaji yayi sauri ya mai da wayar ya aje inda take,Allah
yasa ya gama turawa
Cikin
jallabiya me yankakken hannu ya futo, ya zauna kusa dashi, da murmushi a fuskar
sa yace"Mutumi na ina labari, ya kamata fa ka dai na wannan fushin domin
auran Balaraba babu fashi" yafada yana dariya, ya cigaba da cewa"kai
nifa daga yau na zama Balarabe,na Balaraba,kaga wanda zai yi mana wak'ar
bukinmu ya huta"
Dariya ce ta
sub'uce wa masa bai shirya ba, yace"Wallahi kasa ni nayi dariya, ban yi
niyya ba naji haushin abunda kayi min d'azu"
Shima
dariyar yake yace"ko dai naji haushin abunda kayi min jiya, haka kawai,
zaka sanya ni a kwana, badan na buga sammako naje na wanke kaina ba, a gurin
ta, da tuni sai dai in ga ana yi"
Gaskiya ina
son yarinyar nan sosai, ka dubi Allah ka tayani sonta, ka sauke duk wani abu
dake damun ka a kanta"
ya karashe
maganar yana kwantar da kai.
Tab'e baki
yayi hankalin shi na kan wayar sa yace"kai ka kyale ni don Allah, kowa
yaji da tasa matsalar, meye alaka ta da ita,da zaka ce dole in saki jikina da
ita, ni babu ruwana, tunda kana ganin zaka iya zama da ita,Allah ya sanya
al'kairi amma a zuciya ta sam ba nai maka sha'awar ka aure ta"
"Meye
dalilin ka na fadin haka"?
"
Sabuda yarinyar bata da kunya" yafada kai tsaye, ya cigaba da
cewa"sam baza ka iya da ita ba,a yanda kake salo-salo, wannan yarinyar, in
ta fuskanci irin son da kake mata, wata rana sai ta sanya ka kuka"
"Ba dai
Balaraba ba" Maddibo yafada da sauri yace"kaine kake ganin
haka,sabuda rashin jituwar dake tsakanin ku amma nasan Balaraba, tana da ilimin
zama da miji"
Murmushi
yayi yana girgiza kai yace"Shikkenan,Allah ya sanya al'kairi, yanzu ta
yaya zaka fara,kasan dai dole ka fuskanci kalubale,gurin manyan mu,mutukar
sukayi bunkice suka fuskanci yarinyar "Yar.... Shiru yayi bai karasa ba,
ganin Maddibo ya sha kunu! sai ya fashe da dariya yace" Gaskiya zanga irin
love din da zaka dinga zubawa da yarinyar nan, na fuskanci ka zarme da yawa
wallahi, ni ban ga abunda yake rud'ar ka ba,a gurin ta ba yaga hasken
fata"
Ajiyar
zuciya Maddibo ya sauke yace" babu wani farar fatar ta dake rud'ata kawai
na duba nagartar ta ne, maganar ta yaya zan fara, me sauki ce, kai tsaye me Martaba
zanje in samu da maganar,nasan abun zai zo da sauk'i dama matsalar na gurin
Waziri,dole zai k'alubalanci abun"
"Yayi,
har ka tuno min da maganar mu dashi d'azu da safe, kasan abokin shi Sarki
Yalwa, ko"?
" Eh
mana"
"Wai
yariyar shi ce tace tana so in aure ta, in had'asu da Halisa, shine da kiran da
yayi mun da safe"
"Dariya
Maddibo yayi kad'an yace" ni narasa abunda yake damun wasu matan wallahi,
kawai sai tace ka aure ta baka santa,baku taba mu'amala da ita ba, tayaya
wannan abu zai faru"
"Humm
kai ne kake ganin haka, nasan yarinyar ciki da waje, domin waccan shekarar tare
mukayi aikin hajji da ita, kuma wata uku da suka wuce da naje Umara mun had'u
da ita, sosai ta nace min kullum tare muke tafiya masallaci, sai dare take
kyaleni ta tafi ma saukin su, safiya nayi zata zo ta dame ni, shine dalilin da
yasa ko sati daya ban cika ba na tattaro
kaya na na gudo bata sani ba, sai dai ta shafa taji ba nanan, kai kanka kasan
na tsani ta kura"
Dariya
Maddibo yasa yace"Wallahi baka da kirki "Yan mata suna sonka kai kana
k'insu ko zaka fad'a min dalili"
*Comment*
*Vote and
Share*
[13/07,
20:43] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż48*
Maddibo ya
cigaba da cewa "yanzu me kace kai akan al'amarin"?
" Kai
ma kasan halin Baba Waziri,cewa nayi na amunce kawai,ba kaga yadda yake murna
ba"
"Ya
zakayi da rigimar Halisa"?
Tsaki! yaja
yace" Halisa ba tafi karfi na ba,ina ruwana da rigimar ta tayi, ta gaji,
ka manta cewa ba ni ne nace,ina son ta ba, ita wannan din da a ka k'akaba min,
sam! ba tai min ba, Siririya ce, babu wani cikar arziki, ka san ba nason mace,
haka, dukkanin su babu wacce tai min gwara-gwara ma Halisa tana da wasu
abubuwan"
Dariya
Maddibo yake sosai yace"kana kiran Tafida, da mayen mata,to kai da wane
suna za'a kira ka"?
Shan kunu!
yayi kamar ba shi ba yace"ai gaskiya ce, ganganci ne ka auri mace, wacca
baza ka more ta ba,sai dai kai ta fama da kashi da jijiya, wallahi nake fad'a
maka,wata macan ko me zaka bata, baza ta yi k'iba ba"
Cikin dariya
Maddibo yace"kana daga zaune sai zaro magana kake, wallahi matan ka sun
shiga uku, kai dai"
Tab'e baki
yayi ya mik'e tsaye tsaye, yace"babu ruwana dasu a cikin su duk wacce tafi
kyautata min itace taurarowa ta"
Mikewa
Maddibo yayi yace" Zanje fada mu gaisa da Maimarta ba, idan naga da sukuni
zan shigar da maganar Balaraba"
"Allah
ya bada sa'a" Sarki yafada ya cigaba da cewa"nima wanka zan shiga zan
futo yanzu"
Lokacin da
Maddibo ya isa fada, bata cika sosai ba, daga Sarki sai Waziri da Wambai
sai Wasu fadawa su hud'u , Maimarta ba
yana zaune kan kujerar shi, suna magana da Waziri, duk dai a kan Sarki! ne,
Waziri yace"d'azu munyi magana dashi yace ya amunce, yanzu abunda zamuyi
shine, zamu aika da takkada gayyata gare ta kan tazo su gaisa dashi, muna
bukatar ta zauna tare damu, domin ta koyi irin al'adunmu sabuda kasancewar
kowane gari da irin tasu sarautar"
Jin maganar
da Waziri yake tasa Maddibo faduwar gaba! kalubale na farko kenan,
Cikin
nutsuwa da dattako yayi sallama fadar kanshi a sunkuye ya zube! yana kwasar
gaisuwa
Da murmushi
a fuskar Maimarta ba yake amsa wa yace"da alamu akwai magana a bakin
Ubana, Maddibo d'an Maddibo kuma Uban Maddibo"
Murumushi
Maddibo yayi ya karasa gaban Maimarta ba kanshi a sunkuye,yace"Allah shi
taimake ka, nazo muku da wata magana me muhimanchi ina fatan zaku karb'eta
hannu biyu"
"Masha
Allahu"
Maimarta ba
yafada ya cigaba da cewa"nasan ko wace irin magana zats futo daga bakin ka
mai muhumanchi ce Ubana,ina sauraron ka, tare da sauran iyayen naka"
Yafada yana
kallonsu Waziri dake zaune duk sunyi shiru
Da sauri
Wambai yace"kwarai kuwa Allah shi taimake ka, muna sauraron ka"
Shiru Waziri
yayi irin na kara, amma ya k'agara Maddibo ya fad'i irin maganar da yazo da ita
cikin fada wacce ya kasa fad'a masa ita a matsayin sa na wanda ya haife shi,
Cikin
nutsuwa Maddibo yace"Allah shi taimake ka na samu matar aure insha Allahu,
ina so a aika gidan su domin a tsayar da magana"
Kafin
Maimarta ba yace komai, Waziri yace"
"yar wane Sarki ce a fad'in duniyar nan, ina fata bakaje kayi mana
jajibe-jajiben " yayan bayin mu, ba wato talakawa"
Shiru fada tayi, sabuda Waziri ya karya dokar
fada,bai bari Maimarta ba yace komai ba, ya fara magana, daga baya da yage
b'arnan da yayi, sai ya d'an runk'ufar da kanshi yace"Afuwa a gafarce ni
ranka ya dade"
Minti biyar
Maimarta ba bai ce komai ba, daga bisani ya d'ago kai a nutse yana kallon Maddibo
yace"kaje ka cigaba da neman yarinyar zamu sa a je ayi bunkice, babu ruwan
mu, da cewar "yar talaka ce,ko " yar mai kudi ce, ko "yar
sarauta ce, duk wannan basa gaban mu, nagarta da kyawawan halaye shi zamu duba,
Allah yasa za'ayi damu"
daga fadin haka,sai
yayi shiru, amma fa fuskar shi babu walwala dalili Waziri ya b'ata masa rai, sam! ya tsani halayen dan Uwan nashi
kwata-kwata baya kaunar talakawa, tun jiya yake tunanin maganar da yayi masa
akan Sarki! da d'iyar Sarkin Yalwa, yasan da akwai wani abu a b'oye wanda shi
Wazirin yake son cika wa, amma koma meye ya barwa Allah domin ya fisu sanin abunda yake lullub'e.
Cikin farin
ciki Maddibo ya mik'e yana godiya, Maimarta ba ya dakatar dashi da hannu,
yace"ka zauna a fada na lura tunda ka dawo baka zauna ba,kai ma ka koyi
d'abi'un d'an uwanka, yau in ya zauna a fada gobe ba zai zauna ba"
Komawa yayi
ya zauna gami da tankwashe kaf'a yace"Allah ya taimake ka"
"Ko
kana da wani Uzirin ne"?
Maimarta ba
yafada yana kallon shi
" A'a
babu wani uziri a yanzu, ranka ya d'ade"
Shiru
Maimarta ba yayi yak'i sakin fuskar
sa,sabuda abunda Waziri yayi ya bashi haushi, nan Wambai ya fahimta
yace"Waziri ya na neman afuwa ranka ya dad'e"
A nutse
yace"Ai ya nuna min bani ne uban d'anshi ba,tunda har ya kasa hakura in
fad'i magana sai da ya fad'i tashi"
"Tuba
nake, a busa kuskure ne,ranka ya dade a gafarce ni"
Waziri,
yafada yana jin wani mugun bak'in ciki, a zuciyar sa, dole ne ma yasan yadda
zai yi ya kawai da mutumin nan daga karagar mulki,tunda ba danshi kad'ai a ka
hallice ta ba, shima yana da gadon sarauta kamar yadda yake da ita, babu yadda
za'ayi ya dunga nuna masa mulki, amma babban abunda yake bashi mamaki da d'aure
kai shine duk sanda yayi niyar aiwatar da wani abu a kansa,daga ya had'a ido
dashi sai ya kasa, ya rasa wane irin kwarjini yake masa.
Haka fada
tai ta tafiya, har lokacin sallahr la'asar, Maimartaba ya mike a nutse domin
shiga masallaci,
Suna dawo wa
fada Maimarta ya aika ai masa kiran Sarki!
Lokacin yana
wani k'ayataccan lambu wanda yake hutawa, yana kishin gid'e kan wani lallausan
kafet,da wani tumto mai kyau da taushi,anyi masa ado irin na sarauta, gefe ga
kayan marmari nan burjik, amma ko daya bai dauka yaci ba, yau baya buk'atar
kowa ya rab'eshi shi kad'ai ya ke zaune a gurin, wata irin iska na kad'awa mai
dad'i, wayar shi ca hannu shi ya kura mata ido ko k'iftawa baya yi, *Niko da
san ganin kwaf! sai na je lek'a a fakaice don kar ya gani, đł me zan gani ni Binta* hotonan Balaraba yake ta kallo, in yaga wanan sai yaga wan can, ya kasa gajiya da kallonsu,
fuskarshi nayi saurin kalla, naga wani irin annuri yana sauka tamkar wanda akai
wa bushara da gidan aljanna.
*Tofa menene
zai biyo baya, bayan wannan?*
*Muje zuwa
my fans*đ
*Comment*
*Vote and
Share*
[14/07,
22:56] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż49*
A nutse Jakadan Maimarta ba ya karasa inda Sarki!
yake kishingid'e kanshi a kasa yace"barka da hutawa ranka, ya dad'e.
Cikin
k'asaita ya dago kanshi yana kallon Jakadan yace"barka kadai"
"Allah
shi taimake ka Mainasara, dama Maimartaba ne yace" yana son ganin ka
yanzu"
Shuru gurin
na tsawan minti biyu, ya kara dago kanshi a karo na biyu,yace"kaje kace
ganinan zuwa"
"To a
tashi lafiya, ranka ya dad'e ko in tsaya mu tafi tare ne"?
Girgiza kai
yayi kawai, hankalinshi na kan wayarshi, cikin nutsuwa Jakadan ya mike ya bar
gurin,yana baza babbar rigar dake jikinshi,
Tsawan mintu
goma yayi yana kallon cigaba da kallon hotunan Balaraba dake wayarsa,bayan
zuwan Jakadan Maimartaba, wani hotono
duk cikin hotunan ya d'auki hankalinsa wanda ta sanya hannuwan ta ta rufe
fuskar ta dasu, hoton ya dauk'i hankalin shi sosai sab'anin wanda fuskarta ta
futo a ciki, sabuda haka kawai sai d'ora shi a fuskar wayar tashi,ba tare da
yayi tunanin komai ba, ya jima yana k'arewa yatsun hannuta kallo wasu zara-zara
dasu, inda suka yi wani jazir sakamakon k'unshin da tayi musu, ajiyar zuciya ya
dinga saukewa, a kasalance ya mik'e tsaye ya sanya takalmansa, ya nufi fada,
domin amsa kiran mahaifin nashi.
Cikin
nutsuwa yayi sallama ya shiga, ya nemi guri ya zauna, ya kai gaisuwa ga
mahaifin nasa,sannan d'aya bayan d'aya ya gaida su Waziri.
Shiru fad
tayi kowa yana sauraron yaji abunda yasa Mamairtaba kiran Sarki!
Gyaran murya
yayi yace"Munyi magana da baban ka Waziri, d'azu da safe, nace masa ya
aika ai masa kiran ka ya nemi yaddar ka, a kan abun da yazo dashi, naji mutukar
farin ciki a busa amincewar da akayi,ba tare da kaga yarinyar ba,kuma kayi
k'okari gurin ganin ka kare martabar d'an uwana, naji dad'i da bin umarnin sa
da kayi, yanzu abunda ya rage mana shine a sanya lokacin daurin aure domin baza
mu tsayw jira ba, ga d'an uwanka ma yazo da maganar aure ya samu mata, amma
dole za muyi bunkice akanta, ya fad'a mana yarinyar ba tada alak'a da sarauta,
duk wannan bazai hana mu hanashi auran ta, sabuda haka na yanke hukunci a kan
zaka zama jagora gurin bunkito mana Asalin yarinyar kafin magana tayi k'arfi,
yanzu dai na bashi damar yaje ya cigaba da neman ta, Allah yasa za'ayi
damu"
Maimartaba
ya karashe maganar Cikin nutsuwa da dattako.
Shiru na
tsawan minti biyu fada tayi shiru, Sarki! ya kasa cewa komai, tabbas mahaifin
nasa ya d'ora masa nauyin mai wahala, wanda kuma yake ganin bazai tab'a bujere
wa Umarnin shi, dole kamar yadda yake Umartar shi da yayi abu,wannan ma dole ya
je ya cika Umarnin da ya bashi,
Wannan zan
iya cewa sarar, Sarki! ce in kuna magana dashi, kafin ya baka amsa zai tsaya
ne, yayi nazarin maganar da kafad'a masa daga bisani sai ya yanke hukunci,sam!
baya yanke hukunci kai tsaye.
A nutse
yace"insha Allahu zan iya bakin k'okarina gurin ganin na bunkita Asalin
Yarinyar da Nasabarta, sannan da tarbiyar ta, Allah ya bani ikon bin Umarni,
Allah ya taimake ka"
Murmushi ne
kwance a fuskar Maimartaba, abunda d'an nashi yafad'a ya sashi farin ciki
sosai, domin ya zaci zai bujire masa a kan Umarnin da ya bashi, duk da dai ya
san d'an nashi yana masa biyyaya a kan duk abunda ya Umarce shi, ya san wannan
abun da ya sashi mai tsauri ne, a matsayin sa na Yarima mai jiran gadon mulki,
sabuda haka babu abunda zai cewa d'anshi sai dai yayi masa fatan alkairi a
rayuwarsa,shima yana masa addu'a Allah ya bashi "yaya masu biyyaya kamarshi.
Nan suka
cigaba da zama a fada, suna sauraron masu k'orafe-k'orafe daga jama'ar gari.
*Wannan
kenan*
Yau da Wuri
ta dawo gida, sabuda rashin lafiyar Iya, haka ta wuce Shamsiyya a k'ofar gida
yara duk sun yanyame! ta kamar ko da yaushe, haka ta kewaye su ta shiga cikin
gidan, karo suka kusa yi da Iro, tayi saurin bashi hanya, domin ya wuce, sai
yaja ya tsaye yana mata wani kallo irin na " yan iska,
Kauda kanta
tayi tana k'okarin shigewa cikin gidan, in ba zata manta ba sai tace yau tafi
sati uku rabon da ta sanya shi a idon ta, yana can yawace-yawacen shi,
Tare mata
hanya yayi ya wani zura hannu a cikin aljihun wandon jins dake jikinshi, wai
shi lallai saurayi sai ya burge ta, abun sai ya so ya bata dariya, ta maze
batai ba, k'ara had'e fuskar ta tayi tamau! tace"meye haka Iro zaka tare
min hanya,don Allah kauce ka bani guri"
tafad'a
tamkar itace take gaba da shi ba shi ba,
"Ank'i
abaki hanya ki wuce " yar rainin hankali, ni zaki dinga yiwa yawo da
hankali, ranar nan nace inaso muyi magana dake, sabuda tsabar kin mai dani
albada! wanda bai san abun da yake ba, kika shanya ni a waje ina ta jiran ki
futo ki kak'i, Ehh!! har na tsaga bulle na, na shigo cikin gidan, nan ma kika
rufe k'ofar ki, sabuda kinga dodo, zai cinye ki, to bari kiji duk irin k'ina da
kike to baki da miji sama dani, sabuda haka duk guje-gujen da kike zakiyi ki
gama, maganar auranmu dake tayi nisa kece baki sani ba.
Ya karashe
maganar yana matsowa kusa da ita.
Da sauri ta
matsa gefe guda tana toshe hancin ta, domin tunda ya fara magana wani irin wari
yake surnanowa yana futowa daga bakinshi, sam! bata son kallon fuskarshi sabuda
yadda tayi bak'ikk'irin da ita, leb'anshi har da d'inki da goshin sa, gashi
babu hakora uku a bakin shi, lokacin da ya matso kusa da ita kuwa wani irin
tsami! taji me hawa ka, lokaci guda taji zuciyar ta wani irin mungun tashi,
Da kyar!
tace"Iro bani hanya in wuce dan girman Allah kar kasani in a mayar da
"yayan hanjina"
"Ke!!
dan Uwarki me kike nufi? "
Yafad'a yana
kara kusantar ta,
Ya cigaba da
cewa"Lallai ma kin raina min hankali wato kina nufin wari nake shiyasa
kike toshe hancin ki ko"?
Shiru
Balaraba tayi har yanzu hannunta na hancin ta,
Wata irin
raruma! ya kai mata ta goce! da sauri, yaje ya daki! karyayyar k'ofar gidan,
dotsen da akasa a ka tokare ta yayi nasa guri, k'ofar ta rufe, yayi kanta
gadan!gadan!
Ganin yayo
kanta yasa da sauri ta nufi cikin gidan, sai ya sanya kafarsa ya tad'e ta
tafadi! kasa, ya kai mata raruma! ta mike zumbur! ta ingije shi ta nufi k'ofar futa, da gudu,
sai ya k'ara sanya kaf'arsa ya tad'o ta a karo na biyu, nan Allah bai bashi nasarar
kada ita ba, hannushi ya sanya ya tokare ta yana mata wani kallon irin na
sha'awa hannu ya sanya ya fuzge mata mayafin ya jefar k'asa, a gigice ya kai
hannusa jikinta, inda ita kuma Allah ya bata sa'a tayi nasarar fuzgo wata
k'aramar wuk'a dake soke a k'ugunshi, hannushi ta daka! da ita cikin zafin
nama! nan take Iro ya zube a gurin jini na futa a hannunshi sosai da sosai,
saura kad'an d'an ya tsan shi k'arami ya guntule, ihu! yake kurmawa, wanda yasa
mutanan Cikin gidan futowa da gudu suka
nufi inda suke jiyo Ihun!
Da Sauri
Walidi ya bud'e k'ofar soran dalili shima yaji ihun, dama dawowar shi kenan,ya
tsaya yana raba wasu yara fad'a wanda suka zo siyan a wara,
Ihu! Iri
yake sosai kamar wani k'aramin Yaro, ga Balaraba a tsaye, babu mayafi babu d'ankwali,
ga hannunta rik'e da wuk'a
Da yake a
kwai sauran haske a garin bai duhu ba, yasa kowa ya fahimci abunda yake faruwa,
Uwa! ce ta kurma wani uban ihu! gami da d'ora hannu a ka tana fad'in na shiga
uku! na Lalace, ni Uwande! shikkenan zata kashe min yaro na wanda nake hutawa
dashi, wallahi Balaraba sai na d'auki fansa a kanki"
Kafin kowa
ya ankara tayi kan Balaraba da gudu ta danne ta tana duka ko ita, da yake Uwa!
irin matan nan ne masu k'iba, kowa ya kasa daga ta daga kan Balaraba sai duka
take, Lantana ko tana gefe d'aya tana k'ara ingiza Uwa!,kan taci uban Balaraba,
a cewar ta abunda Balaraba takeyi musu samun guri ne,
A
fusace!Walidi yayi kan mahaifiyar tasa wacce take k'okarin kwatar k'aramar wuk'ar dake hannun Balaraba wai lallai sai ta
cire mata ya tsa kamar yadda tayi wa iro,
Cikin tsawa!
yace"Wallahi Uwa! in baki d'agata kin daina dukanta ba sai nayi miki aski
da wannan askar dake, hannuna, kin san dai zan iya, ko, dan tsabar mugunta da
kawai ki danne ta, kina duka, kamar baki san halin d'an iskan d'anki ba,
saunawa nake kamashi ke kanki yana lek'a ki a band'aki in kina wanka, wallahi
naji dad'in abunda Gimbiya tayi masa, shege dan iska"
Ya karasa
maganar yana dukan k'afar iro wanda yake kwance a k'asa rik'e da dan ya tsa
yana jale-jale sura kad'an ya cire, amma sabuda tsabar son mata, yana can yana
kallon jikin Balaraba, wanda Uwa! ta tattare mata zani, duk rabin cinyoyin ta a
waje, ji yake kamar ya shafa jikin ko yaji sauk'in Sha'awar dake damunshi
Ganin Walidi
yana masifa yasa Lantana tayi k'us! da bakin ta, sabuda tana k'ula fucin d'ari
biyun da yace zai bata gobe da safe, tasan tayi magana zai iya hana ta,
Itama Uwa!
mikewa tayi daga kan Balaraba, tana wani irin huci! sai zaginta take ta Uwa ta
Uba, tana nema mata bala'i gami da jafa'i,
Abunda yasa
ta daina dukan Balaraba shine tasan tsaf! Walidi zai aikata abunda yace, shiyas
ta d'agata badan ta hak'ura ba,
Cikin borin
kunya Iro ya mike tsaye yana nuna Walidi dan ya tsa yace"ban tab'a sanin
kai shege bane sai yau, ina matsayin d'an uwanka, wannan tayi yunk'urin kasheni
ka goyi da bayan ta, to bari kaji wallahi da kai da ita duk ban kyaleku ba, sai
nasa an tsaga min ku gida biyu,zakaci uwarka! k'aryar daba!! kake tawa dabar!!
tafi taka"
A zafafe!
Walidi yace"wa kake zagi! in ka isa kai wani ne k'ara zagina ka gani"
Cikin gadara
Iro yace"Uwarka!! Ehh gshi na zage ka me zaka iya ne"!!
Da gudu
Walidi yayi kanshi ya yar k'asa ya dinga dukanshi, Sai da yayi masa laga!laga
sannan ya d'aga shi yana huci! ya tsaya kusa da Balaraba wacce ke tsaye kawai
ta rasa ma wane irin tunani zataiyi wannan masifa har ina!
Yace"in
ka isa ka k'ara shiga hurimin Balaraba, sai dai Uwarka ta haifi wani, ya karasa
maganar yana cije baki!
Ihu! Uwa!
take kurmawa tana tsinewa Walidi, Iro ta
kallah wanda yake kwance bai san in da hankalin shi yake ba, jini ne kawai yake
futa ta hancinsa da bakins, da gudu ta karasa gurin da Lantana take tsaye,
tace"Lantana a gabanki za'ayi kisan kai, sabuda ke butulo ce wato kin
manta alkairin da yaron nan yake miki,kullum ya dawo daga tafiya kin dinga
k'arb'e masa kud'adan sa, babun abunda zance dake sai dai ince Allah ya isa tsakanina
dake Lantana" tana gama fad'ar haka ta shige cikin gidan da gudu domin ta
d'ebo ruwa wanda zata zubawa Iro da alama suma yayi
Tana barin
gurin Lantana tace"Yo ni me zan tsinana miki, kaji masharanciyar mace, ko
zatai min sharri, yashe nake ganin Iro ma balle ya bani kud'i o ni Lantana
Allah ya had'ani da suruka wacce bata k'auna ta"
Banza Walidi
yayi mata,hankalin sa na kan Balaraba yana tausar ta, kawai sai saukar mai
soyayye yaji a k'afafun shi ya waiwaya a zabure! Shamsiyya a tsaye a bakin k'ofar
shigowa hannuta rik'e da abunda take tsamo a wara, sai muzurai! take sam! bashi
taso mai ya sama ba Balaraba tayi niyyar watsa wa sai ya sauka a k'afarshi.
*Muje zuwa*
*Comment*
*Vote and
Share*
[15/07,
22:39] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż50*
Da sauri Balaraba ta sunkuya tana duba
k'afarta guda wacce soyyayan mai yayi nasarar zuba lokaci guda ya tsun kafarta suka tashi,
sabuda nan mai ya zuba Walidi kuwa ko ta kan kafarshi bai yi ba,
yayi kan Shamsiyya, da wani mahaukacin duka, da gudu tayi cikin gidan, domin
tasan zai iya ji mata ciwo,
Duk suna
tsaye a tsakar gidan ta shigo a guje ta nufi d'akinsu ta kulle kof'a tana zagin
Walidi tace"dan Uwarka, ka manta ranar da ka k'onani akanta, wallahi naso
ita man ya sama shegiya mai sufar aljanu"
K'wafa
Walidi yayi kawai yace"sai dai in baza ki kara futowa ba amma billahillazi
sai na k'one miki wannan bak'ar fuskar taki,wacce ta gaji da bilitin"
d'akin Balaraba ya nufa yana k'okarin bude mata,
Lokacin da
ta shigo cikin gidan kai tsaye d'akin Iya ta nufa, duk mutan gidan babu mai
kula da ita, gwara ma matar Kawu wato Sadiya,ita kuma, bata zama,kusan kullum
tana hanyar gidansu, tana jinyar mahaifiyar ta, Iya na kwance kan wata ya
mutsetstsiyar kafita jikinta a rufe,da zani sai rarar d'ari take, Sadiya da
Usuman suna zaune sun zabga uban tagumi, suna tsoran su futa Lantana ta dakesu
domin haka take musu kullum shiyasa in suka dawo daga makaranta, har indai
yayarsu bata dawo ba, to sai suyi zamansu gurin Iya, jikinsu yayi sanyi da
rashin lafiyar Iya.
Shiga tayi
d'akin cikin sallama Sadiya ta amsa, tace"
Yayarmu sannu da zuwa"
"Sannu
Sadiya, kuna zaune ku kad'ai Iya bacci take ne"?
" Yanzu
ta tashi taje tayi alwala ko sallah batai ba ta koma ta kwanta"
Sadiya
tafad'a tana kallon yayar tata.
"
Yayarmu kin dawo lafiya"?
Usuman
yafada, hankalinshi na kan ta
"Lafiya
lou Usuman, kayi karatu a makaranta ko"?
" Eh
nayi yau ma an karb'i haddar da aka bamu"
"To ka
dage da karatu ni kuma nayi maka alk'awarin zan siya maka keken hawa"
Murna yake
sosai ya mik'e ya karaso inda take ya rik'e hannunta yace"nagode Yaya
Allah ya biya miki bukatun ki"
"Ameen"
Balaraba tace ta mayar da hankalin ta kan Iya, tace"Iya sannu da jiki"
Kai kawai
Iya ta iya d'agawa "Bari in d'auko miki hijab muje Chamis kinji"
D'aga kai ta
kuma yi a karo na biyu.
da taimakon
Balaraba Iya ta mike tasa mata hijab d'in ta rok'ota suka futo, Su Sadiya nan
suka zauna jiran dawowar su
Kasancewar
Walidi ya futa daga gidan yasa Lantana yi musu wani kallo shek'ek'e
tace"munafurcin banza da wofi, zaki lanjare kice baki da lafiya, duk kuje
ku gama munafurcin naku ku dawo ku same ni nice dai Lantana ban can zaba
Babu wanda ya kulata cikinsu Uwa! lokacin tana
band'aki, sai ita kad'ai a zaune a tsakar gidan, suna futa suka ci karo da Sallau
ya dawo,tun daga bakin lungu a kasanar dashi abunda ya faru a gidan, cikin
tashin hankali ya shigo gidan,
Yaji dad'in
ganin ta a sabuda haka sai ya ja tsaya yana surfa mata ashar yace"bantab'a
sanin ke "yar daba bace sai yau, duk ikirarin da mutane suke a kan "
yayana cewa suna harkar Daba! a she ba haka bane, duk abunda ya faru d'azu ina
da labarin sa, to bari kiji wani abu da baki sani ba, duk k'iyayyar da kike wa
Iro shine dai mijin ki ko kink'i ko kinso sabuda haka dole ne zakije har d'akinshi
ki bashi,hakuri idan kuma kink'i sai dai kije ki nemi wasu iyayan bamu ba,
domin ni nan da kika ganni sharri na yafi kala dubu,wallahi duk inda kika
shiga,sai naje na b'ata miki suna"
Ya karashe
maganar a zafafe!
Da kyar! Iya
ta bud'e baki tace" haba Sallau bai kamata kafad'i wannan maganar
ba,kamata yayi kabi ba'asi kafin ka yanke hukunci, me Iro yayi mata har ta
d'auki mataki a kanshi, ni duk da akwance nake a d'aki bana jin dad'i hakan bai
hanani na jiyo abunda yake faruwa ba, da Iro da Balaraba duk naka ne, in dai
adalci ake"
"Ke Iya
rufe min baki, bana son hauka, me zai yi mata kuwa? wanda har zata d'auki wuka
ta cire masa d'an yatsa, wallahi sai kin biya kud'in magani yanzu-yanzu, domin
yana can Chamis za'ai masa d'inki, duk abunda ya faru shi Iro da kanshi yaje ya
fad'a min komai, ni sam banga wani laifi a nan ba, dan yayi yunkurin tab'a
jikin ki sabuda shine mijinki, dama kuma addini ya hallata cewar namiji zai iya
tab'a jikin matar da zai aura kafin auren domin ya san wace iri ce matar gudun
abunda zai je ya dawo, sabuda haka bayan kin biya kud'in maganin shi zakije ki
bashi hakuri har shagonshi, kamar yadda na fad'a a farko"
Cikin mamaki
Balaraba take kallonshi, jin abubuwan da yake fad'a bata tab'a yadda Kawu
Sallau mugun jahili ne ba irin yau, a wace mazahabar a ka yadda namiji ya
kusanci mace kafin auransu, itakam bata tab'a jin wannan k'aulin ba,
Iya
tace"to kayi hakuri mu dawo sai mu yi maganar in sha Allahu zata bi
umarnin ka kamar yadda kake so"
Kaucewa yayi
ya basu hanya yace"kuje ku dawo ku taddani ina nan ina jiran ku"
Suna futa
shi kuma ya shige gidan yana zage-zage kamar wani mahaukaci, Lantana ta mik'e
zaune tana taya shi zage-zage tace"ashe kaji abunda ya faru ko?
"E naji
ai shi Iron yaje ya fad'amin, duk abunda ya faru,kuma ina shigowa unguwar ake
ta tarata ana fad'amin"
"Hummm!
kagani ai sai ka d'auki mataki akan ta in ba haka ba kuwa sai dai kazo ka tarar
ta kashe mu,a gidan dan yarinyar ta zama abunda ta zama, a duniyar nan"
Nan Sallau
ya zauna kusa da mahaifiyar tashi suna k'ara maimaita maganar,
Uwa!ce ta
futo daga band'aki hannunta rik'e da buta, aje butar da sauri ganin d'akin
Balaraba a bud'e tun dazu Walidi ya bud'e mata, lokacin da zata shigo,gidan sam
ta manta bata kulle ba suka futa, kai tsaye d'akin ta nufa, Lantana ta mik'e da
sauri tabi bayanta, shima Sallau d'in mikewa yayi ya rufa musu baya,
Bunkice suke
mata sosai a cikin d'akin sunyi mata filla-filla da kayan sawar ta sun jefo
waje, Lantana tace" yawwa Uwa! d'aga katifar nan ko anan take b'oye k'udi
ki kwasa maganin dukan d'anki da tayi, aikuwa kafin Lantana ta rufe baki,
Sallau ya d'aga katifar da sauri, babu komai k'asan katifar, ya mayar da ita ya
aje, dama Balaraba bata wani ajiyar k'udi duk in ta samu na b'ukata ne shiyasa
basa taruwa, mafi a kasari ma tafi ajiya cikin jakarta,kuma tana jikinta a
rataye, haka suka k'araci bunkucen su basu ga komai ba, suka futo suna ta zagin
ta,kamar mahaukata
Babu abunda yake damun Iya illa zazzab'i na
maleria nan me chamis din ya had'a mata magani yace"dole za'ai mata allura
ta kwana uku, Balaraba duk ta biya kud'in me chamis din yace"Iya kinci
abunci in ce ko"?
"Eh to
ba sosai naci ba"
Iya tafad'a
da kyar! yace "babu damuwa dama illar guda d'aya ce ayi miki allura bakici
abunci ba, tunda kinci ko yaya ne shikkenan, nan ya had'a allura yayi mata,
suka kamo hanya suka tawo gida,gurin wani mai balango da gurasa suka tsaya
Balaraba ta sai mata gurasa da balangu,suka wuce gida, suna shiga soran gidan
suka dinga jin hayaniya tana tashi a gidan, Iya tace" wannan masifa ta
gidan nan Allah kayi mana maganinta,
"Humm
Iya ki kyalesu suyi su gama insha Allahu na kusa barin gidan sai kowa ya huta
tunda nice basa buk'ata, duk kuma wanda ya zalunce ni Allah zai saka min"
Balaraba
tafada lokacin da suke shiga gidan, kayanta tafara cin karo dasu a watse a
tsakar gida wasu a gurin rijiya wasu a kusa da shara, Cikin mamaki ta tsaya
tana binsu da kallo, dawowar Mabaruka kenan daga talla, tana tsaye ita da
Shamsiyya tana wassafa mata abunda ya faru, tsalle ta buga tayo kan Balaraba
tace"Allah nagode maka,kullum mu ake kira karuwai, yau gashi yau Allah ya
nuna mana karuwa a gidanmu,,zatayi zina da d'an gida, Huuuuuuuuu!!! tir dake da
halinki shegiya karuwa"
tak'arashe
maganar cikin ihu! dama hanya take nema wacce zata ci mutumcin Balaraba sabuda
mak'ure ta da tayi a bango kwanaki,
kayanta dake
watse tabi tana tumurmusawa da k'afafunta, babu abunda Balaraba tace, takama
hannun Iya ta shigar da ita d'akinta,sannan ta futo su Sadiya na biye da
bayanta, suka shiga d'aki, zama tayi gefan katifa ta zabga tagumi hannu
bibbuyu, tunani take yaya zatayi da rayuwar ta da ta k'annenta, sai yanzu
tafara jin rad'adi a kafarta, kallon k'afar tayi taga ta kara tasawa alamun
k'ona, ita ba wannan ne abund ya dame ta ba yadda za'ayi su futa daga wannan
jarabar itada "yan uwanta, shawarar da ta yanke kawai shine ta nemi gidan
haya su bar gidan, shine mafuta duk wanda zai yi zargin ta, ya dad'e bai yi
ba,dama kuma a cikin zargin mutane take, kullum, tun tana jiyo motsin da
hayaniyar su Lantana ta a tsakar gida, taji shiru da alama kowa ya shiga
d'akinshi, buta ta dauka ta futo tsakar gidan domin ta daura alwala, suka ci
karo da Sallau ya shigo gidan afujajan, gabanta ne ya fad'i sai tafara karanta
innalillahi a zuciyar ta, tsayawa yayi yace" yawwa dama d'azu gajiya nayi
na futa sabuda abokai na suna jirana a waje gashi baki dawo ba, sabuda haka
yanzu me ake ciki, ki kawo kud'in da nace ki bayar domin za a sai wa Iro magani
yanzu"
"Kawu
ina takkadun gida da shago na wanda Maimartaba da yaron shi ya bani gurin
saukata"?
Gabanshi ne
ya fad'i sosai sabuda tun lokacin da ya karb'i takaddun daga hannunta yaje ya
sanya su a caca lokaci guda a ka cinye
shi cikin inda-inda yace" wannan maganar ki aje ta gefe guda domin bazan
baki a hannun ki ba, sunan na adana miki"
"Kawu
kaje na bar maka su, kayi hakuri ni a yanzu bani da wani k'udi da zan baka,
wallahi"
tafad'a tana
k'okarin shiga band'aki sabuda tasan tunda ta ganshi ya shigo afujajan tasan
daga gurin caca yake, watakila an cinye shi ne ya tawo yana neman kud'i ruwa a
jallo,tasan ko ta bashi k'udin gurin caca zai koma baba wani magani da zai sai
wa Iro, tana jinshi yana zaginta ta shigewar ta band'aki, bayan ya gama
zage-zagen nasa d'akin Lantana ya nufa sai kace zararre, cikin ikon Allah duk
ya taddasu suna bacci, nan ya tsallake su ya shige k'uryar d'akin ya fara
laluben inda, Uwa! take ajiyar kud'i Allah ya bashi sa'a ya ga wani k'aton banki,
batare da b'ata lokaci ba ya fasa shi ya kud'i ne a ciki kimanin dubu bakwai,
ya lissafa dubu biyar ya bar sauran dubu biyu, a watse a gurin ya tsallake yayi
ficewar sa daga gidan.
*Muje zuwa*
```Shin
Balaraba in ta bar gidan ina zata koma?```
```Idan Uwa!
ta wayi gari taga bankin ta a fashe wace irin masifa ce zata biyo baya```?
```Ta yaya
Sarki! zai fara bunkican Asalin Balaraba```?
``` Menene a
zuciyar Sarki!dangane da Balaraba```?
```Maddibo
ne mijin Balaraba ko Sarki!?```
*Duk wannan
amsoshin suna gaba, ku cigaba da bina domin ganin wace irin waina za'a toya*
*Comment*
*Vote and
Share*
[16/07,
21:17] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż51*
Bayan ta idar da sallahr tayi addu'oin ta
kamar yadda ta saba, Usuman ne ya farka
daga bacci ya fara kuka, " Yaya yunwa nakeji, abunda yaron ya fad'a,
Sadiya ta hau tashi daga bacci,sam ta manta bata basu abunci ba suka kwanta
bacci, Sadiya ta mik'e zaune tana mutsike ido, Balaraba tace"tashi kuci
abunci,kinga Usuman ya tashi yana kuka,maza jeki dakin Iya ki dauko kular
abuncin ku,da sauri Sadiya ta mike, ta nufi d'akin Iya, Iya na kwance kan dadduma bayan ta idar da
sallah wani bacci ne me dad'i yake fuzgarta, zazzab'in ya sauka domin har wani
gumi take, Sadiya tayi sallama, d'akin Iya ta mik'e zaune tace"Lafiya
Sadiya"?
Iya kular
abuncin mu zan dauka"
Iya ta koma
ta kwanta,tana cewa "in kin futa ki ja min k'ofar, nan Sadiya ta d'auki
kular ta futa daga d'aki,
Bud'e kular
Balaraba tayi tana duba abuncin, babu abunda yayi duk da yake dafa duka ce, har
yanzu da zafinsa, nan ta zuba musu suka fara ci pure watar ta dauko musu guda
biyu, Usuman yace" Yayarmu ke bazaki ci abuncin ba"?
"Zanci
mana Usuman kai da kuci ku koshi" tafad'a cike da tausayin yaran, bayan sun gama ta rakasu suka wanke hannuwan
su, suka dawo ta gyara musu kwanciya
suka kwanta, nan ita kuma ta cigaba da had'a "yan kayanta da suka rage
tana sakawa cikin a kwatu, domin taci alwashin barin gidan gobe daga yau ta bar
kwana a gidan,
Sai wajan
karfe d'aya saura na dare sannan ta kwanta, cikin ikon Allah a subar fari ta
tashi daga bacci ta futo ta d'aura alwala ta koma d'aki da sauri ganin ana iska sosai hadari ya had'u har an
fara yayyafi, tanaji massalacin bayan gidansu sun tayar ta bisu sallah, bayan
an idar da sallahr rayi addu'onta, ta cigaba da zama kan dadduma tana jan carbi
kamar yadda ta saba, wajan karfe shida, ta fara jin motsin mutanan gidan, sun
fara futowa, bacci ne yake fuzgar ta kad'an-kad'an sai taji hayaniyar Uwa! tana
buga kyauran d'akinta ta tare wa Sallau hanyar wucewa tana kunzuma masa ashar!
"Wallahi tallahi babu wanda zai yi min wannan d'anyan aikin sai kai,domin
dama kasha auna fasa min asusu na,ina kama ka,shine jiya ka faki idona, sai da
kabari nayi bacci kafasa ka kwashe min kud'i ,wallahi Sallau ko ni ko kai a
gidannan domin bazan sha wahalar neman kud'i na ba,ka dinga bin dare kana
sacewa, eheee! ba zata sab'uba bunduga a ruwa!
Ta karasa
maganar tana tattaro wuyan rigarsa ta cukume shi,
"
Shikkenan daga kin ga an fasa miki banki an kwasar miki kud'i sai kice nine
sabuda kin raina ni duk b'arayin "yayanki bakya tuhumar kowa sai ni, to
komai masifar ki dole ne ki sake ni,inje inyi alwala inyi sallah tunda ke baza
kiyi ba, baza ki hanani yi ba"
"Kai
dallah! rufe min baki"
tafada tana
kai hannuta dai-dai bakinsa kamar zata gwab'e ta cigaba da cewa"kai har
kana da bakin da zaka fad'i wata magana a kan sallah, akwai babban makiyin
Allah irinka, ai Sallau in kaga na cika ka agurun nan to tabbata ka futo min da
kud'ina"
Tafad'a tana
k'ara tattaro wuyan rigar sa, k'arfi yasa ya angije ta, tafad'i k'asa ragwajab!
ya futo daga d'akin da sauri, ya nufi k'ofar futa daga gidan, da gudu ta biyo
bayanshi tana huci! cikin tashin hankali da masifa tace" ni ka tunkud'e
ko, har kasa na fad'i a gaban yara na, to yau zanga yanda za'ayi ka futa daga
gidan nan mutukar ba kud'ina ka bani ba"
Mutan gidan
duk sun futo suna kallon ikon Allah, Uwa! ta shak'e wuyan Sallau sai huci take,
dama d'azu shammatar ta yayi ya ingije ta d'azu domin Uwa tana da mugun k'arfi
sai kace doki haka take,
K'ifta ido
yake kamar b'era a ruwan zafi, bakin sai karkarwa yake,ya rasa abun cewa, duk
alamu na rashin gaskiya ya bayyana a tattare da shi.
"Ke dan
ubanki sakar min wuyan d'ana kar ki kashe min shi ki cuce ni"
Lanatana
tafad'a lokacin da ta karaso inda suke, cikin tashin hankali take k'okarin
b'anbare hannun Uwa!daga wuyan Sallau,
doke hannun Uwa tayi, cikin rashin kunya tace"kinga Lantana, matsa
dan Allah sam baki iya komai ba sai munafurci da kwad'ayi, in kinga na sake shi
to sai ya futo min da k'udina ehee!"
Gefe guda
Lantana ta matsa tana rik'e hannun ta domin taji zafin buge mata hannu da tayi
tace"shikkenan,to
kashe shi ki huta mara kunyar yarinya kawai, a gidan ubanwa naje nayi k'wadayi
da har kike kirana da haka"
"Sai
kiyi kuma kanki a keji"
Uwa! tafad'a
tana k'ara matse Sallau jikin garo
Walidi ne ya
shigo gidan, tashin sa kenan daga bacci ya fara jiyo hayaniya sabuda haka a
fusace ya shiga gidan, cikin mamaki yake bin iyayen nasa da kallo,
"Ke!dallah,
wai menene haka, kuke sai kace wasu
yara,k'ananu, ke Uwa! sakar masa wuya" yafad'a cike da bada umarini
kamar shine Ubansu,
"Walidi
in kaga na saki wannan mutumin to sai ya futo min da kud'ina, da ya fasa min
banki jiya da daddare ya kwashe min"
Sallau duk
yayi tsuro-tsuro, gwanin tausayi
Wani irin
kallo yayi wa mahaifin nasa yace"Kai! ya akai ka fasa mata banki ka kwashe
mata k'udi? wallahi baba zuciyarka ta mutu, eh! ka cuce mu daka haife mu, ina
tur! da futowa ta tsatstson ka!!
Kasa cewa komai
Sallau yayi duk ya muzanta, jikinshi yayi sanyi k'alau sai ya sunkuyar da kai
k'asa
"Walidi"
da sauri ya
daga kai yana kallon inda yaji kiran
Balaraba ce
tsaye k'ofar d'akinsu, hannu ta d'aga masa alamun yazo inda take, da sauri ya
nufi inda take, " ya akayi Gimbiya"?
yafad'a yana
murumshi,
"Nawa
ne k'udin?
" Wane
k'udin kike tambaya"?
"Na
Uwa! mana,sai a biya ta ta sakar masa wuya"
tafad'a tana
kallon inda suke tsaye, tana k'ara mamakin rashin mutumcin Uwa!
Wata
mahaukaciyar dariya Walidi ya kwashe da ita, yace"kinga Gimbiya kar
kishiga wannan cakwakiyar babu ruwanki sunfi kusa, tunda ki kaga yayi shiru to
ya aikata ne"
"Ai ba
cewa nayi zan shiga ba, a dai biya ta ta sake shi, tun misalin shida na safe
suke abu d'aya yanzu har bakwai da rabi, yanzu kuma zaka ga yara sun fara
shigowa siyan a wara, wannan ba mutumci ba ne"
Tab'e baki
yayi yace"dubu biyar ne"
"Shikkenan
zan futa yanzu, zanje banki zan ciro k'udi ka f'ada mata in nadawo zan bata
magana ta wuce"
"Shikkenan
Gimbiya, tunda kince zakiyi amma ni da dan tani ne da kin rabu dasu, ai gwara
da tayi masa haka,gaba bazai kara aikata wa ba"
Lantana
idonta a kansu, sai tab'e baki take tana cewa"munafukar banza da wofi
kawai, kinibabbiya" kasa-kasa take maganar sabuda batason Walidi yaji
"Ke
Uwa! sake shi za'a biya ki"
Walidi ya
fad'a yana cije baki!
Hannu daya ta mik'a masa tace"bani in rik'e a
hannuna tukkuna"
"Dallah!
ki sake shi za'a baki an fad'a miki"
yafad'a
kamar zai kai mata duka,
Sakin sa
tayi ta matsa gefe tana huci!
tace"ina
kud'in suke, kai ma zan iya tsine maka akan k'udin wallahi"
Dariya yake
mata yace" Yo ke Uwa! ai ko kin tsine min tsiniwar ki baza ta kamani ba,
sabuda kema, baki bi naki iyayen ba, duk abunda kai sai am maka,Hahahahahahaha!
Ya karashe
maganar yana wata dariya kamar shashasha.
Ya cigaba da
cewa, "Gimbiya zata bayar a baki an jima"
Jin yace
Balaraba zata bayar a bata yasa ta kwantar da hankalin ta ta wuce d'aki tana
huci!
Sallau kuwa
tunda ya samu ta sakeshi sai ya sulale ya futa daga gidan kafin kowa ya
ankara,haka ya futa baiyi sallah ba.
Shamsiyya da
Mabaruka har a ka gama masifar suna bacci sai da Uwa! ta shiga d'akin tana
kwashe sauran kud'in tanayi tana zage-zage sannan ne suka tashi, Shamsiyya tace"wai
menene ina bacci ina jin hayaniya a gidan sama-sama, na d'auka ma mafarki
nake"
Nan Uwa! ta
kwashe komai ta fad'a musu, suka had'u da ita suna zagin Baban na su.
Balaraba kuwa wanka tayi a gurguje ta sanya
doguwar riga ta atamfa, me kalar blue da yellow mayafi mai girma ta yafa ta
sanya takalmi plate mai a don duwatsu, tayi kyau sosai duk da ba wata kwalliya
tayi ta kuzo a gani ba, su Sadiya sun shirya tsaf cikin uniporm dinsu na
makaranta, ta hada musu shayi mai kauri ta basu sannan ta dafa musu indomee
cikin kula, tare suka futo ta kulle d'akin ta nufi d'akin Iya, tana kwance kan
katifa, da alamar ta fara samun saukin jikin ta, suka gaisa cikin mutumci
Balaraba tace"Iya jiki yayi sauk'i ko"
"Alhamdulilahi
jiki yayi sauk'i Balaraba, Allah yayi miki albarka, ta cigaba da cewa, kin futo
to Allah ya bada sa'a"
"Ameen
Iya nagode, yanzu ba kasuwa zani ba,zanje in ciro kud'i a banki zan sa a fara
neman min gidan haya, ko a bayan layi ne,domin bana so in yi nesa dake"
" Yanzu
ashe baki bar wannan k'udirin naki ba, Balaraba"
Iya tafad'a
cikin jimami
"Iya
kiyi min addu'a kawai zaman gidan nan nagaji dashi wallahi,gwara in tafi in bar
musu"
"Shikkenan
Allah yasa haka shiyafi alkairi"
"Ameen
sai nadawo"
Balaraba
tafad'a tana k'okarin tafiya, ta jiyo mitar Lantana, ko waiwaya batai ba, ta
futa daga gidan.
*****
Kwana yayi
yana tunanin ta ina zai fara bunkican Asalin Balaraba, ga Moddibo yau yak'i
kwana a shashen sa, ya gudu nasa sabuda tunda ya dawo nan yake kwana, dole gobe
kafin ya futa,ya nemi Moddibo a kan al'amarin domin shi kam bai san ta inda zai
fara ba, kwana yayi yana mafarkin da yasa bayi kullum, asubar fari ya tashi,
yana had'a gumi, mafarkin yau yafi na kullum bashi tsoro, yau ganinshi yayi
tare da yarinyar nan mai kama da budurwar Moddibo, yana tara da ita kamar
matarsa, abunda bai tab'ayi ba kenan, tunda yake bai tab'a mafarkin wata
"ya mace ba, ya san dai shi mutum ne mai yawan sha'awa shine dalilin da
yasa ma yake yawaita azimi, domin tsare kanshi, kuma baya tab'a yadda ya
keb'ance da mace ko wace iri ce mutukar ba muharramarsa bace, sosai ya ganshi a
mafarkin tare da yarinyar suna mu'amula irin ta ma'aurata, jikinshi a mutukar
sanyaye ya mik'e ya shiga toilet domin ya tsarkake jikinshi, dole sai yayi wanka,
kamar yadda addini ya tanada, bayan ya gama ya d'aura alwala ya futo, jikinshi
d'aure da wani k'aton towol mai kauri da tsane ruwa, wani k'arami ne a hannushi
yana tsane kanshi dashi, farar jallabiya
mai yankakken hannu ya saka ajikinshi had'e da gajeran wando, ya sanya hula
irin ta larabawa, a kanshi sai ya zama tamkar wani balaraben kasar Saudia,kalar
fatarshi ta futo sosai, ya zura wani farin takalmi ruffafe mai mutuk'ar kyau a
kyawawan k'afafunshi, ya nufi massalaci cikin nutsuwa.
*Muje zuwa*
*Comment*
*Vote and
Share*
[17/07,
21:39] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż52*
Tare suka
futo daga massalaci da Maimartaba, cikin nutsuwa suke tafiya tamkar wasu abokai
yayin da wasu fadawa suke take musu, baya Waziri da Shamaki ne a bayansu,
Shamaki ya kalli Waziri cikin sigar munafuci yace"Allah ya taimake ka, wai
yaya kasake har haka tafaru? tuntuni tane fad'a maka wannan shak'uwar dake
tsakanin Maimarta ba da yaron nan tayi yawa,kamata yayi ka d'auki mata, a
matsayin ka na k'ani gare shi, ka lura da kyau, sam baya baka kulawa kamar yadda
yake kula da d'anshi, ko wani abu ne ya faru, in ka lura Maimarta ba baya
zartar da wani hukunci sai yasa anyi masa kiransa, kuma duk gaku a zaune a
fada, kai da Ciroma da Galadima baku da
amfani, nine Shamakin Maimarta ba,nafi kowa sanin shi, tunda kusan kullum tare
muke yini a fada, kwanciya bacci ne kawai yake rabamu da shi, ina mai tabbatar
maka da cewar in bakai da gaske ba, sai dai kaga wannan Yaro wata rana yana
mulkar ka, Allah shi taimakake kayi tunani kan maganar da nafad'a maka"
Shamaki ya
k'arasa maganar yana sunkuyar da kai, cikin munafurci
Ajiyar
zuciya Waziri yayi yana kallon Maimarta ba tare da Sarki! suna tafiya a nutse
hatta da tafiyar su iri daya ce sai dai kasaitar Sarki! har tafi ta mahaifin
nashi,
"Akwai
abunda nake shiyarwa,domin
Ni kaina wannan abu yana damuna Shamaki, tare
nake so mu had'a baki da Ciroma amma yak'i bani goyan baya a kan k'udirina
kansu,to amma yanzu na samo mafuta, kwananan buk'ata zata biya kan Yaron
shiyasa duk wata giggiwa da yake nake d'aga masa k'afa sabuda nasa ta lokaci
kad'ance, zai shafe a duniya kamar ba'ata b'ayin sa ba a doran duniya"
Waziri ya
k'arasha maganar yana kallon su ganin yadda hadimai suke zubewa k'asa suna
kwasar gaisuwa,wasu tun daga nesa in sun hangosu suke zubewa k'asa kansu a sunkuye,
had'e da daga hannu, alamun girmamawa har sai Maimarta ba ya shige suke mike wa
tsaye, wannan abu yana mugun b'atawa Waziri rai, shima suna gaishe suna bashi
girma a matsayinsa na Waziri,amma baya gani, yafi son suyi masa gaisuwa wacce
tafi ta Maimartaba da d'anshi Sarki!
Maganar da
suke tattauna tsakanin Maimarta ba da Sarki! yana sanar dashi cewar zai fara
bunkice da ya umarce shi, amma yana neman alfarmar ya barshi ya futa da Normal
kaya,domin yin basaja, kuma bayaso a had'ashi da kowane bawa, in ba Direba ba,
wato mai janshi a mota
Maimarta
ba,yace"wannan tunanin naka yayi kyau sosai sabuda idanun jama'a wani ma
in ya lura ga daga inda yasa ake bunkicen zai iya fad'in k'arya a kan yarinyar,
dan haka duk in da ka tsara kaje kayi, Allah ya kiyaye hanya"
Sarki! yaji
Dad'in amuncewar da Maimarta ba yayi,
domin a k'aidar masarautar su, basa futa da Tufafi dole sai na sarauta in
kagansu da Normal tufafi to a cikin gida suke.
Tare suka
shiga b'angaran Mama Fulani domin yau Maimarta ba a gurin ta yake, ta k'ofar
baya ya shiga, shi kuma Sarki! ya shiga ta k'ofar da kowa yake shiga,
Tana zaune
kan wata katuwar daddamu, ja mai adon fulawa, gefan tumtum ne manya-manya guda
uku, gabanta kuwa shak'e da kayan marmari, tana sanye da wata lifaya mai
tsananin kyau da tsad'a hannuta rik'e davwani k'aramin carbi mai kyau sai
kyalli yake, tayi kyau har tagaji Mama
Fulani kenan mace mai karamci da karramawa, mace mai kaunar talakawa da
nakassau, Jakadiya Shafa'atu ce zaune a gabanta,da mufuci a hannuta duk da safiya
ce amma fiffita take mata, cikin sakin fuska tace"Shafa'atu wai ke bakya
gajiya ne"?
" Yaya
za'ayi in gaji da hidima da uwar d'akina"
Jakadiya
Shafa'atu tafad'a tana sunkyar da kai,
Shiru Fulani
tayi kawai tana mamakin karamcin Jakadiya Shafa'atu, macace mai dattako da
sanin ya kamata, duk wasu munafurce munafurce da ake a gidan babu ruwanta, an
sha had'a baki da ita, domin cutar da ita, tana kare ta, domin farat d'aya bata
ce musu bazata yi ba, ko magani suka bata sukace ta sanya mata a abunci sai ta
karb'a da yarjejeniyar zata aikata, tana ganin sunbar gurin zataje ta
zubar,kuma tazo ta fad'a mata cewar ta dage da addu'a, tana da mak'iya sosai a
gidan, ko Waziri yaso ya had'a kai da ita lokacin cikin Sarki! tak'i yadda ,
shiyasa sam batada farin jini a cikin "yan uwanta har kullum suna kiranta
da munafuka, ta sha hak'o tarin layu da hade da bak'in gashi irin na bunsuru, a
harabar shashen Fulani sai dai kawai taje ta k'ona, ko kuma ta kaisu can wajan
dukonan gidan suyi masu futsari, a kwai lokacin da Uwar gidan Maimartaba ta
aiko Jakadiyar ta da wata bak'ar kaza, an cire mata kai, sai digar jini take,
gashi an farka cikinta, anzuba layo suma an d'inke su da bak'ar fata, an saka a
cikin kazar an d'inke da bakin zare, can wani lambu taga ta nufa, sai ta bita a
baya tana kallonta tana tona rami, mai zurfi tayi saurin sa kazar a ciki ta
mayar da k'asar ta rufe gurin, sauri-sauri tabar shashan dan kar a ganta ko gama futa batai ba taje ta tone gurin ta futo da kazar, ta bude
cikin ta ta zazzago layun, nan ta tara ice ta had'a ta kone su tass! yana
mamakin rashin imani irin na Uwar gidan Sarki, wato Kululu mai d'akin kudu,
haka suke kiranta
To duk irin
wadan nan abubuwa suna faruwa, a cikin gidan, duk abunda Allah ya nuna mata
irin wanda ake kullawa a gidan tana k'okarin ganin ta kare Uwar d'akin nata,
*Wannan
shine karamacin Jakadiya shafa'atu a gurin
Mama Fulani*
Da sallama
ya shiga d'akin.
"Barka
da shigowa Magajin Sarki Allah ya ja zamanin Uban d'akina"
Jakadiya
Shaf'atu ta fad'a kanta a k'asa,
A nutse ya
zauna gefan mahaifiyar tashi, yace"barka
kadai, fatan kun tashi lafiya"?
"Lafiya
lou alhamdulilahi"
tafad'a tana
kokarin mikewa da niyyar futa dama indai ya shigo takan basu guri ne su gaisa,
sosai sai bayan ya futa take dawowa,
Cikin sakewa
suka gaisa da mahaifiyar tashi, tace" nasan da akwai abunda ya kawoka
tunda naganka yanzu da safe, ina sauraron ka"
Fuskar shi a
sake, yace"Mama lafiya lau, na shigo mu gaisa ne"
Harararsa
tayi kad'an tace"yayi kyau, yau an tuna dani kenan, ai ina lissafawa, yau
kwananka uku, rabon da ka shigo min nan tun sanda nayi maka maganar
Halisa"
"Mama
ba haka bane, wallahi Moddibo ne yake zuwa yana takura min shine yake hanani
futowa"
"Babu
ruwan Maddibo yaron arzik'i kullum sai ya shigo da safe mun gaisa, kwanaki ma
da yaje can gurin yarinyar da zai aura,har abu ta bashi ya kawo min, kai ka
tsaya muskilanci, in anyi maka maganar
aure sai ka tsiri kauracewa mutane"
"Mama
kiyi hakuri maganar Halisa ta wuce, tunda na amunce,bayan itama Baba Waziri
jiya mun zauna dashi, akan Maganar Azima" yar abokinshi Sarkin Yalwa, na
kuma amunce zan aureta domin na faranta muku rai"
Sakin fuska
tayi sosai tace"naji dad'in wannan abu,
Allah yayi maka albarka, ya taya ka rik'o"
"Ameen,
ya rabbi"
Yafad'a ya da
cewa, Mama har yaushe kuka saba da budurwar Moddibo da har take miki aike,
haka"?
"Tun
ranar da Moddibo ya fara sonta, nake da labarin ta a gurinshi, kuma itama tana
da labarina, mutukar yaje, gurin sai ta bada abu an kawo min"
Shiru yayi
na munti biyu yana nazarin maganar da tayi, A nutse yace"na lura kema kin
yaba da yarinyar tunkafin ki ganta, Maimarta ba ma na lura ya son al'amarin,
Moddibo ya b'oye muku wani abu wanda baya son ku sani a kan ta, yanzu halin da
ake ciki Maimartaba ya turani bunkice a kanta"
"Gaskiya
banaji yarinyar tana da wani aibu, domin har waya munayi da ita wani lokacin in
yaje gurinta, ya kan kira waya ya bata yace mu gaisa,ko ga muryar ta nasan
yarinya ce me kamun kai"
Shiru yayi,
daga bisani yace"Mama yanzu ace kamar d'an nan gidan yaje ya auro
"yar bakin kasuwa mai sai da abunci a titi, Mama wai Moddibo ya rasa
yarinyar da zai so sai wannan yarinyar ni nafi kowa sanin wacece ita"
Murmushi
fulani tayi tana girgiza kai tace"ta yaro kyau take bata k'arko, meye
laifin ta ai ya fad'amin komai a kanta, yarinyar neman na kanta take, kaga na
d'aya dai bata sata bata maita, bata zina, yanzu babban abunda za'a bunkita a
kanta shine asalin ta Shikkenan, ai duk inda mutum yake yana tare da baiwar
shi"
Tab'e baki
yayi yace"gaskiya Mama yarinyar nan tana da fada! a gurinku, ke da
Maimarta ba, shima lokaci guda ya amunce da maganar, ni kam banawa Moddibo
sha'awar auran yarinyar"
Da murmushi
a fuskar ta tace"D'a duk na kowa ne, kai dai kayi masa fatan alkairi
kawai"
"To me
nace yanzu, tunda yaji ya gani yana son ta a haka, Allah ya sanya alkairi"
"Ameen,
abunda zakace kenan"
Hira
sukayi irin ta tsakanin d'a da uwa
sannan yayi mata sallama ya futa,
*****
Karf'e
takwas da rabi na dare, ya shirya tsaf cikin k'ananun kaya, riga da wandon jins, masu kyau ya sanya farin
galashi a idonshi, sai a gogo daya d'aura a hannushi na silvar ya tsunsa uku
sanya da wasu manya-manya azurfa masu kyau da tambari irin na sarauta, wani
bak'in takalmi ya sanya a kafarshi mai kyau da tsada, yayi wani mugun kyau
sosai, duk wanda ya ganshi bazai gane Sarki! bane sabuda yadda k'uruciyar shi
ta futo sosai d'an gemunshi ya kwanta yayi luf a fuskar shi sai shek'i yakeyi,
babu wanda zai ganshi yace, shine sai wanda yayi masa farin sani, Turaranshi ya
fesa wanda yake amfani dashi me suna (pure love) nan take d'akin ya d'ume gurin
da k'amshi a nutse ya futa.
Buba Direba
na jingine jikin mota, Sarki! ya futo sai yayi sauri ya b'ude masa motar tun
kafin ya karaso, Cikin yanayin muryar shi yace"Malam buba, ba da wannan
motar
zamu futa
ba"
"Allah
ya taimake ka, da wacce zamu futa"?
Wata bak'ar
toyota ya nuna masa da hannunsa yace" muje a waccan"
Da sauri
Buba Direba ya nufi inda motar take, yana buge ta, duk da tsaf take babu wata
kurar arzki a jikinta nan ya bud'e masa ya shiga ya zauna cikin nutsuwa Buba
yaja motar suka futa daga gidan.
*Comment*
*Vote and
Share*
[18/07,
20:08] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż53*
Sai bayan sun futa daga gidan ne, Buba ya d'an
waiwayo A hankali yana kallon Sarki! dake kishin gid'e a bayan
motar,yace"Allah ya taimake ka,ina muka nufa ne"?
A nutse
yace"muje wannan unguwar da mukaje tare da Moddibo kwana uku da suka
wuce, Maimartaba ya umarce ni da
bunkicen wani abu"
"To
masha Allah ranka ya dad'e Allah ya bada sa'a"
Buba ya
fad'a yana cigaba da tuk'in mota, a nutse.
Yau da wutar
nepa a unguwar sabuda haka ko ina da akwai haske tar, can gefe guda Buba yayi
parking din motar, yace"Yallab'ai gamu munzo"
A nutse ya
dago kanshi yana bin gurin da kallo, wasu gugun! matasa ya hango sunfi su a
shirin a bakin wani kanti, wasu na shan rake wasu na cin gyad'a mai b'awo,
yayin da wasu suke cikin a wara, a wata k'atuwar takkada, sai hira ake suna
dariya, cike da rashin kamun kai, ya dad'e yana nazirinsu, kafin ya bud'e mota
ya futo a nutse, ya gyara zaman gilashin dake fuskarsa, Buba yayi saurin futowa
shima, a nutse ya kalleshi yace"ka koma ka zauna cikin mota,Buba bana
buk'atar rakiya"
Hannu ya
d'aga alamun jinjija yace"a futo lafiya, ranka ya dad'e" ya koma
cikin mota kamar yadda a ka umarce shi,
A hankali ya
rik'a tsallake kwatoci masu d'auke da dagwalo na k'azanta, har ya k'arasa gurin
wad'an nan matasan.
"Assalamu
alaikum"
sallama ya
fara yi musu, cikin muryarshi mai dad'in sauraro.
Hannu ya
mik'a wa na kusa dashi yace"barka da dare abokina"
"Barka
kadai" Salihu ya fad'a lokacin da yake mik'a masa hannun sukai gaisa, wani
irin taushi yaji lokacin da hannusa ya had'u dana Sarki!
da sauri ya
d'ago kanshi yana kallon fuskar Sarki!
gefe guda
kuma wani mugun k'amshi ne ya cika musu hanci, shiyasa duk sukayi d'if! suka
bar hayaniyar da suke suna kallo Sarki! dake tsaye,hannusa cikin na Salihu,
Gyaran murya
yayi yace"Abokina in babu damuwa ina son in maka wasu tambayoyi"
Duk da
Sarki! yayi basaja,domin kar a ganeshi, amma muryarshi taso ta tona masa asiri
sabuda duk wanda yake cikin garin har in yana sauraron kafofin sadarwa,to
muryarshi ba b'oyayyi b'ace mussaman da azimi,da lokacin aikin hajji, akwai
wani Maudi'i yake gabatarwa na addini wanda kafafan sadarwa suke sawa kullum,
wannan Maudi'i kuwa shi kad'ai yake gabatar dashi sai dai kawai, a tura shi
Media, shiyasa Salihu ya furgita jin kamar Muryar Sarki! magajin Sarki,
yace"babu komai in sha Allahu zan baka amsar abunda zaka tambaye ni
mutukar na sani"
Fuskarshi a
sake yace"muje can gurin maganar sirri ce"
Jiki a
sanyaye Salihu ya mik'e ya bi bayan Sarki! sauran abokanshi suka bisu da kallo
cikin mamaki,
Kai! wannan
guy, d'in me ya kawoshi gurin Salihu, Allah yasa dai ba wani abun ya jawowa
kansa ba"
Maganar daya
daga cikin matasan dake gurin kenan, "To wa yasa ni mudai
babu ruwan mu"
na kusa
dashi yafad'a ya cigaba da shan raken sa.
Can wani
gefe suka tsaya,wanda yake da k'arancin haske, A nutse Sarki! ya kalli Salihu
yace"Abokina kasan wata yarinya Balaraba a nan unguwar"?
Shiru yayi
na tsawan minti biyu yana tunani can yace"Eh na san wata a can lungun
take" yafad'a yana nuna lungun gidansu Balaraba, ya cigaba da cewa,
"amma gaskiya ba a fiye kiran ta da sunan ba sai a gidan su mu dai matasa
muna kiranta da Gimbiya sabuda girman kanta, gashi ita ba " yar kowan kowa
ba, a na tunanin ma Uwar da ta haifi baban ta Mayya ce"
Shiru Sarki!
yayi yana nazarin maganar yaron, daga bisani yace" kasan gidan nasu
ne,inaso ka rakani gurin baban ta"
"Nasan
gidan mana"
Salihu
yafad'a ya cigaba da cewa"k'anin ta Walidi abokina ne, Allah yasa kai ma
ba wani abun tayi maka ba, dan jiya ma wanta Iro ta cirewa d'an yatsa guda,
yanzu haka yana can kwance yana jinya"
Cikin mamaki
Sarki! yace" garin yaya mace kamar wannan zata cirewa saurayi kamar ka
d'an yatsa guda, dame ta cire masa"?
"Humm
Wannan yarinyar ai inda kasan " yar daba haka take, da wuk'a take yawo, mu
dai inda mukaji wai tana so shi yayan nata yayi lalata da ita dama kuma shine
zai aure ta, shine da yak'i amuncewa ta futo da wuk'a ta yanke shi, muje in
raka ka kaji a bakin mutan gidan nasu"
Cikin mamaki
Sarki! yake bin bayan Sallau, yana al'ajibin abunda Salihu ya fad'a masa yanzu
al'amarin yarinyar har ya kai haka
Yayi mamaki
sosai da inda yaga yarinyar take rayuwa a rin wannan lugun mai tattare da
k'azanta da bola amma take wa mutane kallon banza,
Shamsiyya na
zaune a kujera "yar tsuguno tana lissafa cinikin a wara, ta bisu da kallo,
da Sauri Sarki! ya dauke kanshi zuciyar shi na wani irin tashi, sabuda kauri
gami da zarnin futsari da warin bola da ya cika masa hanci, hankici ya futo da
shi yana d'an goge fuskarsa cikin basarwa, Salihu ya k'arasa kusa da ita
yace" Shamsiyya babanku yana nan"?
"Bayanan
menene"?
tafad'a kai
tsaye
"Dama
wannan guy din ne yake neman shi"
Da sauri ta
mik'e ta karasa kusa da Sarki! cikin kwarkwasa tace"sannu ina wuni"?
Dauke kai
yayi da sauri, sabuda wani irin k'auri da yaji tana yi yace"lafiya lou
alhamdulilahi"
"Salihu
yace " wai kana neman babanmu"
"Eh
hakane"?
yafad'a ba
tare da ya kalleta ba.
"
Bayanan amma bari in sanya yaro ya kira maka shi yanzu"
tafad'a tana
kokarin tafiya, sai wani murgud'a mazaunai take,wai dole sai ta burgeshi,
Tare suka
jera da Salihu domin futa bakin lungu ko zata ga Walidi ta tura shi ya kira
baban nasu domin tana ganin wannan bak'on nasa na alkairi ne.
Kanshi a
kasa yayin da ya zuba hannuwansa duk biyun cikin aljihun jins d'in dake
jikinshi,yana jimanta labarin da Salihu ya bashi a kan Balaraba, lallai in ko
hakane yarinyar ba matar aure bace.
kanshi a
kasa ya fara jiyo wani mugun k'amshin turare mai dad'in gaske, d'ago kansa
yayi, karaf! suka had'a ido ta cikin gilashin dake idonshi yake kare mata
kallo, a kwai hasken fitala tunda da wuta lokacin, d'auke kanta tayi cikin
izza! da tak'ama take tafiya, tana sanye da wasu riga da wando pakistan ta masu
kalar blue da pink da adon wasu manya-manyan stons masu shek'i ta yane kanta da
wani mayafi wanda ya sakko kad'an ya rufe mata k'irjin ta amma duk da haka ana
ganin tudunsu, wandon ma duk da burgujeje ne,amma bai hana bayyanuwar sharp
dinta ba, masu gigita lafiyayyan namiji kai har wanda ma bai cika lafiya ba, in
ya kalli duri da k'irar Balaraba sai yayi sha'awa, shima da sauri ya kauda kai,
ya d'an sosa kansa kamar yadda ya saba, yace"Jimana "yan mata"
Tsayawa tayi
tana shan k'amshi, gefe guda kuma tana tunanin a ina tasan wannan muryar.
Cikin
Yanayin tafiyar shi ya karasa inda take tsaye tana masa wani kallo sama sa
k'asa,tana tab'e baki, har ya k'araso ya tsaya dab da ita, tayi saurin matsawa
baya, tace"Lafiya Malama"?
Gyara murya
yayi ya k'ara yin k'asa da ita yace"amm" ina neman maigidan nan ne
wanda kika futo daga ciki"
D'auke kai
tayi ta d'an turo baki gaba, tace"bayanan" tana fad'a tayi gaba,tana
d'aga kai sama, as,usul
"Ok
yanzu a ina zan same shi a kwai abunda ya kawo ni, gurin shi"
yafad'a yana
d'an daga muryar shi sabuda tayi masa nisa kad'an.
Tsayawa tayi
tace"in zaka iya tsayuwa nan ka tsaya ka jira shi,yanzu zai dawo tunda
tara tayi"ta k'arasa maganar tana k'okarin tafiya a karo na biyu, da sauri
yace"d'an tsaya mana, "yan mata ai ban gama tambayar ba"
Wani irin
kallo ta watsa masa,wanda yasa shi saurin dauke kai, "wai me zan maka ne,
uhum? ka tambaye ni na baka amsa,sai me kaga ina da uziri ni,yi sauri kafad'i
abunda zaka fad'a in wuce abuna"
Ranshi ne ya
b'aci sosai! jin yadda take masa tsawa sai kace wani sa'an ta, lallai yarinyar
nan baza ta canza ba, kanshi ya sosa kad'an yace"naji kince tara na dare
tayi, ke ina zaki a matsayinki na "ya mace me kamun kai, babban abun
mamaki ma kin ci uwar kwaliyya gami da turare mai dad'i me zai hana ki tsaya ki
tayani hira kafin Baban yazo"
Wanini irin
kallo take masa,wanda kana kallonsa kasan ta shirya wulak'anci, a ya tsine
tace"baka da hurumi a kan abunda kake tambaya ta,haka kawai daka ganin
sarkin fawa sai miya tayi zak'i, aikin banza kawai ni natsani munafurci
wallahi, ka tambaya an baka amsa ka tsaya neman magana"
Wani irin
d'aci-d'aci ya fara ji a bakinshi,tsigar jikinshi ta fara tashi, tunda yake a
rayuwar shi babu "ya macan da ta tab'a ci masa mutumci irin wannan sai
wannan yarinyar,
Daure
zuciyar sa yayi kawai yana bin ta da kallo, tabbas ya gazgata abunda Salihu ya
fad'a masa yanzu a kanta
Tun daga
Nesa Shamsiyya ta hango Balaraba da Sarki! a tsaye, tamkar zata tashi sama haka
ta k'araso gurin zuciyat ta tana tafarfasa, tace" ke dabbar Araf! mayyar
maza, wato ke duk inda ki kaga namiji sai kin nuna masa ke karuwa ce ko, to
bari kiji wannan da kike gani yafi k'arfin wallahi sai dai ki gani ki kyale,
domin shi dai ba d'an iska bane irin ki"
Shamsiyya ta
karashe maganar tamkat zata tsone mata ido
Abun mamaki
sai yaga kawai Balaraba ta girgiza kai zata wuce ba tare da tacewa Shamsiyya
komai ba, a zuciyarsa yace"wato wannan yarinyar rashin kunyar ta da rashin
mutuncin ta akan mu yake" kallasa Shamsiyya tayi tana wani fari da ido ta
jawo mayafin da Balaraba ta nannad'e kanta dashi Balaraba tayi saurin dafewa
sanadin haka har sai da wayarta ta fad'i k'asa had'e da pose d'ita sabuda in ta
cika, Shamsiyya zata iya cirr mata kuma babu hula zai ga gashin ta, Shamsiyya tace"kaga
wannan wallahi kar ka yadda da ita,sai ta lalata ka, dan muguwar makira ce ta
iya kissa da kisisina duk da haka takewa maza irin ku masu kud'i"
A dake!
yace"to ke wanene yace miki ni mai k'udi ne, sakar mata mayafi ta
tafi"
yafad'a a
cunkushe, dan yaji haushin abunda tayi Balaraba ko meye dalili oho
Sakar mata
mayafin tayi tace"gayyar tsiya gayyar datti da najasa sai an dawo"
Wuce
Balaraba tayi bata kallon gabanta, sabuda tsanani b'acin rai, karo sukaci da
Sallau ya shigo lungun yana baza babbar riga sai kace wani limami ya kalleta, a banza ce yace"wallahi in
baki dawo da wuri ba zaki zo ki tadda mun kulle k'ofarmu domin baza mu tsaya
jiran ki ba"
yana gama
maganar sho ya shige bagaz-bagan,
Duk
wad'annan maganganun da Sallau yayi kamar a gaban Sarki! yayi su dan yaji
komai, haka Shamsiyya.
*Muje zuwa*
*Comeent
vote and Share*
[19/07,
22:49] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż54*
Sai surutu
Shamsiyya take masa, kanshi a k'asa sam
baya k'aunar ya kalli fuskar ta, haka Sallau ya same su, jiki na rawa
yace"barka da zuwa"
D'ago kansa
yayi a nutse ya kalli Sallau hannu ya mik'a masa yace"barka kadai
Baba"
Washe baki
Sallau yayi yace"yan samari nayi mamaki jin cewar nayi bak'o,gashi bangane
fuskar ka ba"
Shamsiyya
tana tsaye tana dariya tace"aikuwa nima nace bangane shi ba"
Shiru yayi
na minti biyu ya kalli Shamsiyya a ya mutse yace"d'an bamu guri, zamuyi
magana ne"
Yak'e tayi
tana "yar dariya takama hanya zata huce Sallau yace" ai
"yata ce in taji babu komai"
bana buk'atar taji"
yafad'a babu
walawala a fuskar shi, wani kwarjini yayi wa Sallau sabuda haka sai ya kalli
Shamsiyya yace ki shiga gida" Ko kunya babu ta shiga gida, sai ta mak'ale
a soron gidan ta kasa kunne tana so taji, abunda ya kawo wannan guy addu'a take
Allah yasa cewa zaiyi yana sonta,
A nutse
Sarki! yace"wani abokina ne yaga "yar gidan nan shine muke bukince a
kanta, ance mana kaine mahaifinta"
Washe
hak'ura Sallau yayi yace"Eh duk "yayana ne, wacce kakw nufi a
cikinsu"?
"
Balaraba"
yafad'a kai
tsaye
Murtuke
fuska Sallau yayi yace"wannan lalatacciyar yarinyar kake nufi, yanzu nan
ta futa yawon bariki, ai inaji ma ka ganta wata gansamemiyar mara kunya"
"Eh
naga wata yarinya yanzu ta futa ko ita ce"?
" Babu
shakka itace, shawarar da zan baka shine kaje ka fad'awa abokinka ya janye maganar
auran ta domin ba d'iyar arzik'i bace, ni ne wan mahaifin ta, na santa ciki da
waje jiya nan ta yankewa d'an uwanta ya tsa da wuk'a, sabuda haka in mata yake
so yazo zan bashi d'aya daga cikin "yayana masu hankali da tarbiya"
Yafi minti
biyar yana nazarin maganganun da Sallau ya fad'a masa, daga bisani
yace"shikkenan dama abunda ya kawo ni kenan"
Sallau
yace"to madallah, ka gayawa Abokinka cewar yazo ya duba d'aya daga cikin
"yayana zan bashi, amma ya rabo da wannan yarinyar,in ba haka ba sai ta kashe
shi"
Sarki!
yace"za'afad'a masa, hannu ya zura cikin aljihun jins d'in dake jikinsa ya
ciro kud'i kimanin dubo goma ya mik'a masa,
jiki na
kyarma! ya warce kamar zai had'a da hannusa, saura k'adan ya tsuguna sabuda
tsabar godiya da rawar jiki, nan Sarki! ya wuce ya barshi yana sambatu daf, da
zai futa daga lungun sukayi karo da Balaraba, fad'uwa ta kusa yi yayi saurin
rik'o hannuta, yana kallonta ta cikim gilashin dake idonsa, kallon kallo sukeyi
da ita, fuskarta a had'e ta fuzge hannunta tana hararasa, tare da zabga tsaki
tayi gaba, ji yayi bazai iya jurewa ba yasa ya tarota ta hanyar fuzgota ta dawo
gabanshi, ya rik'e mata kafad'u da duk hannuwan shi sannan ya mannata da
bango fuskarsa daf da tata yace"wai
ke dame kike tak'ama ne, mara kunya, dan ma kin samu zaki fad'i na taimake ki
shine zakiyi min tsaki" a tsiwan ce
tace"anyi maka d'i... bata karasa ba ya rik'e bakin da ya tsunsa biyu ya
murd'e leb'ubunan fuskarshi babu walwala yace"wai me kike da suna"?
Balaraba kome? d'azu kafin ki futa kin min tsak'i yanzu ma haka, daga kawai an
miki tambaya, zakina wa mutane, tsaki, wai ke kina tak'ama da kyau,ko dame kike
tak'ama ne"? yafad'a yana zura hannun shi ta bayanta in da ya shafo tudun
mazaunan ta a hannunsa, cikin sigar duniyan ci,
yace "ko da wannan kike tak'ama ne"?
Zabura!
Balaraba tayi tana mutso-mutso, gashi har yanzu bai sakar mata baki ba, wani
munafukin murmushi ya saki, yace" yarinya ko dame kike tak'ama bai dame ni
ba, babu abunki wanda zai rud'ani kamar yadda yake rud'a wasu mazan, yanzu
"yar uwarki tafad'a min wai inyi taka tsan-tsan dake, bata sani ba ni ko a
k'afa aka d'aura min ke sai na kwance,na gudu"
yana gama
fad'ar maganarshi ya sake tayi taga-taga zata fad'i sabuda rashin k'arfin jiki,
shi kuma kamar walkiya ya b'ace daga gurin.
Kamar ta
d'ora hannu aka haka takejin wani mugun d'aci a zuciyar ta, gabanta ne ya fad'i
lokacin da ta tuno muryarsa sai taji kamar tasan mai irinta, tsugunawa tayi a
gurin tana cusa fuskarta tsakanin k'afafunta tafashe da kuka wurjanjan! babban
bak'in cikinta yadda wannan guy d'in ya samu nasara a kanta, gashi ta kasa gane
fuskarsa duk da haske futula, tunda take a duniya babu namiji da ya tab'a
kusantar ta kamar haka,sai shi har yayi nasarar tab'a mata jiki, bayan shi sai
Sarki! ranar da suka zo tare da Moddibo, shima kuma bai yi a banza ba sai ta
d'auki fansar abunda yayi mata, ta dad'e tana kuka a tsugune a gurun, daga
bisani ta mik'e ta shiga gida, duk suna zaune a tsakar gida Sallau yana mayar
musu da magana abunda ya faru, amma
k'iri-k'iri yak'i futo da k'udin, tanaji Uwa! tana cewa"ai yadda Shamsiyya
take f'adamin mutumin da yazo yayi mata, sabuda haka ko ya sake dawo wa ka
had'ashi da ita kawai, amma me za'ayi da waccan mutsiyaciyar yarinyar, nan
sukai ta zagin Balaraba, gami da mata mugun baki, duk tana jinsu a d'aki,
abunda ya hanata kwana a gidan da ta kama haya shine, babu fenti babu shara,
yanzu futar da tayi ma kenan, domin tasa yara su share mata gidan, tunda anyi
fenti da yamma, haka ta kwanta tasa su Sadiya da Usuman a gaba tana kuka tunda
take bata tab'a kukan maraici ba sai yau
*Comeent
Vote and Share*
[21/07,
06:17] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż55*
Da wuri ta tashi tayi shirye-shiryen ta, tsaf
ta shiryasu Usuman cikin kayan makaranta, ta had'a musu shayi, suka sha, itama
ta had'a tasha, tana zaune gefan katifa, wayarta tafara k'ara tana dubawa taga
Moddibo ne, sai ta kusa katsewa ta d'auka, ajiyar zuciya taji yana saukewa,sai
ya bata tausayi , sallama tayi cikin muryar ta mai dad'in sauraro,
yace"Gimbiya kin tashi lafiya"?
"Lafiya
k'alau, kai fa"?
" Nima
k'alau na tashi, jiya nai ta kiran wayar ki tun safe a kashe, gashi baki futo
kasuwa ba"
Cikin
nutsuwa tace"wallahi kuwa na kashe ne sabuda ina da uziri,nagode
sosai"
" Wane
uziri ne wannan, da alama kina cikin damuwa"
yafad'a da
cikin tausayin ta gami da so da k'auna
A jiyar
zuciya ta sauke, tace" yanzu zan fito zan kira sai muhad'u domin maganar
ta wuce a fad'eta a waya"
"Ok
toum in sha Allahu yanzu zan futo sai mu had'u, amma kicire damuwar komai a
ranka kinji ko"
K'walla da
take k'okarin zubo mata take k'okarin mayarwa tace" nagode Yusuf sai mun
had'u"
kashe wayar
tayi ta aje gefan katifa, ta cigaba da kurb'ar ruwan shayin ta, sha takeyi
kawai amma zuciyarta babu dad'i,, tana jiyo hayaniyar mutan gidan a tsakar
gida,, Uwa sai cinikin awara take babu abunda ya dameta
A nutse ta
futo daga d'aki nta ta jawo k'ofar gami da sanya mata kwad'o, Lantana na tsaye
bakin k'ofar futa hannunta rik'e da wani k'aramin buhu da alama kasuwa zata
shiga, wani kallon banza ta watsawa Balaraba, ta ci gaba da magana da Uwa! dake
zaune a kujera "yar tsugono tana faman soyawa a wara, gaishe su tayi, suka
k'i amsa wa, tace" Matar Kawu Ina antashi lafiya"?
Sadiya dake
sunkuye tana wanki bakin rijiya tace"lafiya lou Balaraba,kin futo"?
"Eh
matar Kawu"
Balaraba
tafad'a tana k'okarin barin gurin.
"Allah
ya bada sa'a"
Matar Kawu
tafad'a ta cigaba da wankin ta.
"Ameen"
Balaraba tafad'a ta nufi kofar d'akin Iya.
Iya jiki
yayi sauk'i suka gaisa a gurguje, ta aje mata kular abuncin su Sadiya tayi mata
sallama ta futa.
Ashiru yana
cikin Napep yana jiran futowar ta, dan haka tana shiga suka gaisa, cikin
mutumci yaja Napep din suka bar Unguwar.
Daf da zasu
shiga kasuwar wayar ta tayi kara, tana dubawa taga Modibbo ne, d'aga wa tayi
tace" Ina titin jark'asa yanzu, zan tsaya dai-dai masu sai da lemo da a
yaba sai kasame ni a nan"
"Ok
gani nan zuwa"
Moddibo ya
fad'a gami da kashe wayar.
Futa tayi
daga Napep d'in ta sallami Ashiru,
Nik'ab
d'inta ta futo dashi ta sakaye fuskar ta,sabuda zurga-zurgar jama'a duk da
safiya ce, ko minti goma batayi ba, taga wata mota mai kyau tayi parking a
gabanta, d'auke kai tayi domin tasan ba motar Moddibo bace, futowa yayi yana
murmushi, yace"Gimbiya wannan shan k'amshin naki yana burge ni, gaskiya
dole maza su dunga jin shakkar ki"
jin muryarsa
yasa ta waigo da murmushi a fuskarta tace"barka da zuwa"
"Barka
kadai Gimbiya,shigo mota mana" yafad'a yana bud'e mata k'ofar motar, tunda
take bata tab'a shiga motarsa ba sai yau, sabuda haka a nutse ta shiga, ya
mayar da murfin ya rufe, ya zagaya ya bud'e ya shiga shima,
"Maddibo
ya kalleta a nutse yace" wannan nik'ab d'in yayi miki kyau Gimbiyata"
K'okarin
cirewa take, tace"kaga ni ko ala dole nake sashi sabuda kallon da ake
damuna dashi"
"Nima
kinyi min gata"
yafad'a da
murmushi a fuskarsa,ya cigaba da cewa"da zaki dinga sawa daga nan har
lokacin auran mu"
Kallonsa
take cikin nutsuwa tace"Yusuf da gaske kana sona"?
"Kwarai
kuwa"
yafad'a
cikin shauk'i yau gashi ga ita
Idanun ta ne
ya fara tara ruwa tace"zaka iya aure na dani da k'anne na biyu wato Usuman
da Sadiya"?
Cikin
tausayi yace"kwarai kuwa, duk abunda kike so ina so balle Usuman da Sadiya
Gimbiya ki kwantar da hankali, in sha Allahu zan rik'e ko da amana"
Hawaye ne ya
fara zuba a fuskarta, taso ta danne kukan amma yak'i dannuwa, tace"Nagode
sosai, inaji a rayuwata bani da mai k'aunata kamar ka, na auna ka sosai na lura
tsakani da Allah kakeso na, ba wani abu nawa ne yake burgeka ba,shiyasa na
yanke shawarar tsayar dakai a matsayin mijina kuma Uban "yayana, sabuda
haka in ka shirya kawai ka futo muyi aure in huta da bala'in da nake ciki"
Shima kamar
zai yi kukan yake rarrashin Gimbyar tasa duk hankalinsa ya tashi,
yace"kinyi magana a kan gab'a Gimibiya, dama ke kad'ai nake jira ki amunce
min naj dad'i insha Allahu zaki futq daga halin da kike ciki zan aure ki domin
kyawun halinki,ba dan kyau da wani abu naki ba, ni ina sonki tsakani da
Allah" ya karasa maganar jikinsa na kyarma, ji yake kamar ya yaye mata
damuwar dake damunta.
Rarrashin ta
yake har sai da ya ga damuwar da take ciki ta ragu, domin har dariya tai
masa,sai suka cigaba da hirarsu cikin so da k'auna, yace"yau baza ki shiga
kasuwa bane"? girgiza kao tayi tace"yau bazan shigaba,zan koma gida
ne, domin a kwai sauran aiki da nabari, zan tare a sabon gidan da nakama
haya" gabanshi ne ya fad'i yace"kamar yaya kin kama haya? haya wace
iri"?
Sunkuyar da
kai tayi tace"har gida mana"
Cikin mamaki
yace" Gimbaya kin kama hayar gida, kikace min maganar babu dad'in ji, ke
baki san yanzu sai ki zama abin kwantacce ba, ne, kamar ki budurwa kina zaman
kanki,gaskiya ban amunce ba"
ya k'arashe
maganar da b'acin rai a fuskarsa.
" Yanzu
ya kakeso ayi ne"
tafad'a da
damuwa a ranta, domin bata son tona asirin gidansu"
Sassauta
murya yayi yace"ki bar maganar kama hayar gida kiyi hakuri ki koma gidanku
ki cigaba da zama kamar yau ne komai zai huce"
"Shikkenan,
zan bi maganar ka"
tafad'a
cikin tausayawa kanta"
" Yawwa
nagode Gimbiyata, yafad'a fuskarsa d'auke da murmushi najin dad'i
Wayarsa ce
tayi k'ara yana dubawa yaga Sarki! ne, Balaraba ya kalla fuskarsa d'auke da
murmushi yace"ga mutumin ki fa"
"Wanene"?
tafad'a
cikin rashin sani
" Sarki
ne"!
Shan kunu!
tayi ta d'auke kanta, murmushi yayi kawai ya girgiza kai tana ji yana masa
magana yana amsawa sama-sama, da alama wani abun yake tambayarsa, yana gama
wayar ya kalleta yace" muje in kanki gida, yana can yana jirana
yanzu"
" A ya
mutse tace"gashi ni kuma bangaji da ganin ka ba, sai yaya kenan"?
Agogon
hannunsa ya kalla da murmushi a fuskarsa yace"Kiyi hakuri in kin bani dama
zan shigo da daddare mu k'ara gaisawa, yanzu
muhimin abu ne yasa ya kirani"
Tab'e baki
tayi tace" wannam d'an rainin hankalin wallahi na tsane shi"
Cikin mamaki
yake kallon ta fuskarsa ta janza da yanayin damuwa yace"har kike rantsewa
Gimbiya yanzu d'an uwan nawa kika tsana"?
Tab'e baki
tayi tace"ranin wayo ne dashi,wai shi d'an Sarki, nifa gaskiya ko aure
mukai da kai bana buk'atarsa a gidanmu"
Shiru
Moddibo yayi yana jimanta al'amarin yace"ya kamata ki rage wannan tsanar
da kike yi masa domin wata rana zata iya zama so, kamar yadda Annabi Muhammadu
(Slw) yafad'a
*Comeent
Vote and Share*
[22/07,
02:06] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż56*
Shiru tayi masa kawai, yace"muje in kai
ki gida ki huta don Allah kar ki sake futowa waje,domin bana son rana tana
dokar miki fuskarki mai kyau da kwarjini"
murmushi
tayi kawai, yana "yar dariya ya kunna motar suka bar gurin, kafin suka
k'arasa gidansu Balaraba kira ya shigo wayarsa, yana dubawa yaga mutuminsa ne,
a fili yace" aiki ya had'ani da wanda baya son jira,Gimbiya d'auki wayar
nan"yafad'a cike da bada umarni,aiko batare data duba wanene yake kira ba,
kawai ta d'aga wayar gami da kara ta a kunne, tayi sallama cikin siririyar
muryarta mai dad'in saurare, gabanshi ne ya fad'i jin muryarta, sai yayi d'iff,
sallama ta k'ara yi tana duba fuskar wayar a karo na farko domin taga wanene,
Magajin Sarki! sunan da tagani kenan, tasan ko waye, tsaki taja ta zata kashe
wayar, yace"ke ina me wayar yake,ne ke dashi duk kun zama shashashai,
dallah bashi wayar zamuyi magana, kuma ki kuka da kanki gurin yi min tsaki,
kinyi min sau biyu kar ki kar ki sake kiyi na uku, wani tsakin ta k'ara ja a
karo na biyu, ta mik'awa Moddibo wayar batare da tace komai ba, k'arba yayi da
hannu d'aya, d'ayan kuma yana tuk'i dashi ya kara a kunnensa gami da fad'in
" ya a kayi ne, ganinan fa a kan hanya"
"Kar
Allah yasa kazo d'in"
Sarki! ya
fad'a da rai a b'ace! ya cigaba da cewa "an d'ora min nauyi duk a kanka,
tun safe na kiran wayarka dan wulak'anci,kana min hanya-hanya sabuda kana tare
da wannan mara kunyar yarinyar da in kayi wasa sai ta lalata ka, kaja mata
kunne da kyau duk ranar da ta kuskura ta kuma yimin tsaki, sai nasa an d'aure
ta a na tsawon kwana uku, ba budurwar ka ba,ko mecece d'inka bai dame ni ba sai
ta d'auki hukunci,tunda kai so ya rufe maka ido kana gani tana abu na rashin kamun
kai ka kasa tsawatar mata"
yana gama
fad'in haka ya kashe wayar yana wani irin huci! ji yake kamar yaje ya samu
yarinyar ya koya mata hankali, ranar da suka fara zuwa gidansu shida Moddibo
tayi masa tsaki, jiya tayi masa yau ma tayi masa uku kenan, mutukar ta kara
wani to sai ta fuskanci hukunci,
Babu Abunda
Moddibo yace, kawai aje wayar yayi gefansa, Balaraba ta kalleshi cikin bacin
rai tace"na lura kana mutuk'ar tsoran mutumin nan dubi irin masifar da
yake maka a waya tamkar wani mahaifin ka, kayi masa shiru, bakace komai ba,
gaskiya ka canza tsari, domin ina gani ko aure ma mukayi duk abunda yace da kai
shi zakayi"
ta k'arashe
maganar tana zumb'ura baki,
Ajiyar
zuciya ya sauke dai-dai lokacin da yake parking d'in motar a bakin hanya,
yace"kin kasa gane, Sarki! Gimbiya, na fad'a miki halinshi ne haka, yana
da saurin d'aukar zafi ga muskilanci a cikinsa in ban dani babu da wanda yake
sakewa, nine shi shine ni, shiyasa nake so ku samu fahimtar juna ke dashi, amma
ina neman alfarma a gurinki don Allah"
Ya fad'i
maganar yana kallon ta sosai, ya cigaba da cewa"in banda kina da alak'a
dani, da yau babu abunda zai hanaki ki kwana a rufe, domin babu abunda Sarki!
ya tsana kamar kayi masa tsaki ko yayi magana ka share shi,to duk yadda kuke
dashi zai nuna maka kuskuran ka, sabuda shi mutum ne mai mutuk'ar son girma da
rashin son wasa, kullum a kame yake,in kika fahimce shi sosai zaku zauna
lafiya,a hakane kike ganin kamar d'an wulak'anci ne,shi"
Jin abunda
Maddibo yace a kan Sarki! yasa Balaraba ta k'udurta a ranta, zata dunga yi masa
domin ta k'untata masa, amma ba zata nuna gabansa ba domin kar yace bata jin
magana, yanzu ma kwantar da kai tayi tace"Yusuf ba wai ina gudunshi bane,
ni kawai jinane bai had'u da nashi ba, tun ganin farko da nayi masa, amma domin
faranta maka rai zanyi k'okarin sashi a zuciya ta"
Murmushi
Moddibo yayi yace"yanzu abunda zaki nuna min nasan kin dai na, bari in
kira wayarsa ki bashi hak'uri"
Girgiza kai
tayi da murmushi a fuskarta tace"shikkenan ka kira shi"
Wayar ya
d'auka fuskarshi a sake ya fara kiran Sarki!
Yana ji
yak'i dagawa har sai da Moddibo ya kira sau uku,sannan ya d'auka,shiru yayi
bece komai ba, jin alamun and'aga wayar yasa shi saurin mik'a mata wayar,
kasa-kasa tayi da murya tace"Allah ya baka hakuri"
Wani irin
yarrrr! yaji a jikinsa lokacin da yaji sanyayyiyar muryar ta, kashe wayar yayi
da sauri, yana da ya sanin d'agawa domin muryarta ta yanzu ta tayar masa da
wani mugun tsumi wanda ya dad'e a jikinsa, sam d'azu bai ji wannan yanayin ba
sai yanzu, jikinshi ya fara takurewa guri guda,ganin yadda sandar girmanshi ta
mik'e sosai abun mamaki, innalilahi yake
yaja cikin zuciyarsa, jikinshi ya fara rawa, mik'ewa yayi wayar ta fad'i kasa,
ko ta kanta bai bi ba, ya nufi bedroom d'inshi domin duba magani, dama yana
ajesu sabuda irin haka wata drowar yq bude ya dauko kwallin maganin ya bud'e ya
ciri biyu ya watsa a bakinsa, da sauri ya je ya bud'e firji ya ciro robar ruwa
irin na gora ya b'alle murfin ya kora maganin dake bakinsa,sai da ya shanye
ruwan tas sannan ya yada robar a gurin ya kwanta kan bed, ruf da ciki,sai
mutsu-mutsu yake shi kad'ai yasan halin da yake ciki.
A cikin
wannan hali Moddibo ya shigo ya same shi, cikin mamaki ya tsaya yana kallonshi,
yana ta murk'ususu kan bed gashi ruf da ciki ya rik'e cikinsa da duk hannuwanshi
biyu, k'araso wa yayi kusa dashi yana kiran sunan shi, d'ago kai yayi yana
kallonsa da ido jajazir, yace"lafiyan ka k'alau kuwa, dubi yadda ka turme
she bedshirt sai kace wani yaro na shigo sai sallama nake kana nan kama
mutsu-mutsu"
Harararsa
yayi, ya mik'e zaune da k'yar! bai so ya shigo ya same shi cikin wannan halin
ba, a tsarge ya mik'e tsaye bai tsaya
komai ba ya nufi toilet da sauri dan kar Maddibo ya ga halin da yake ciki.
Dariya
Moddibo yasa yana binsa da kallo, a fili yace" Yo me zaka b'oye min naga
komai, sai anyi magana kace,kai mace bata gabanka har da ciki kuri wai zaka iya
zama da babu aure, da wataran sai dai azo a d'auki gawar ka"
Sarki! yana
jinsa yayi masa banza, jikinsa babu
kuzari sosai ya had'a ruwan sanyi da zafi ya dunga kurmawa kansa, wai ko zaiji
dad'i ya jima a toilet d'in sannan ya futo yana shan kunu dan kar Moddibo ya
k'ara wata maganar a zuciyarsa kuwa ya k'udurta gobe zai tashi da azimi tunda
abun hakane.
Wasu riga da
wando ya d'auko irin na shan iska ya sanya a jikinsa, ya fesa turaren shi mai
k'amshi, sannan yaje ya zauna, har yanzu fuskarshi babu walwala ya kalli
Moddibo yana ya tsine fuska yace"sai yanzu ka ga damar zuwa kenan? kana
can tana hure maka kunne ko mijin tace"
Zama Moddibo
yayi kusa dashi yana wata dariya cikin jin dad'i yace"wallahi kamar ka
sani kuwa yanzu ma da kyar! na tawo domin na kasa gajiya da kallon kyakykyawar
fuskarta"
Wani irin
kallo yayi masa yana jin kamar ya gaura masa mari, ya tsani yaga namiji na
zumud'i a kan mace, cikin gatse yace"me yasa baka kwana a can ba"
" Yo
kwana nawa ne"?
Maddibo
yafad'a yana wani lumshe ido.
Wani iri
Sarki! yaji a zuciyarsa jin abunda Moddibo yace, gyara fuska yayi yana d'an
tab'e baki yace" bayan kak'i ka bada had'in kai,kana can tana hure maka
kunne, tuntuni nake neman ka, in fad'a maka abunda na bunkito a kanta"
Gyara zama
Moddibo yayi yace"ina sauraronka nasan dai duk abunda zaka bunkito to na
alkairi ne,domin nasan Balaraba bata da aibu, wanda zai hanani auranta"
*Comment
Vote and Share*
[22/07,
20:34] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż57*
"
Yarinyar da kake son ka aura "yar daba ce"
Sarki!
yafad'a kai tsaye
Sakin baki
Moddibo yayi cikin mamaki yace"ban fahimci abunda kake nufi ba, "yar
daba kamar yaya"?
" Ina
nufi tana yawo da wuk'ak'e a jikinta tana sukan wanda ta gadama, a yanda na
samu labari cewar ta cirewa d'an uwanta d'an ya tsa"
wani mugun
b'acin rai ne ya ziyarci zuciyar Moddibo idanunsa suka k'ank'ance yace"
yanzu kai bakaji kunyar fad'ar wannan kalmar ba,akan yarinya kamila irin
Balaraba"
"Wace
irin kunya kuma,ana maka maganar gaskiya wannan maganar ta futo ne daga bakin
Ubanta k'arewa ma"
ya karasa
maganar yana d'aga kafad'a alamun abun bai dame shi.
" Duk
abunda a ka fad'a maka a kan Balaraba k'arya ne, mak'iyanta ne, kawai masu
neman suga bayanta"
ya karashe
maganar cikin jin haushi
Murmushin
k'asaita yayi yace"shikkenan in anjima da daddare ka shirya muje unguwar
tasu ka k'ara tambaya kaji, da kunnen ka"
"Ko bak
fad'aba dama yau zani gurinta, nifa duk abunda za'a fad'a kan yarinyar nan sai
dai a fad'a sai na aureta insha Allahu"
Ya mutse
fuska yayi yace"Allah ya sanya alkairi"
nasan dai ni
ake fad'awa magana"
Mik'iwa
Moddibo yayi yana k'okarin futa yace"ai duk kai ka jawo kana nuna tsananin
k'inka a kan yarinyar, ko d'azu da tayi maka tsak'i nace ta baka hakuri duk dan
ku fahimci juna"
yana gama
fad'ar maganarsa ya fuce daga d'akin, hakan da yayi ya tabbatar wa da Sarki!
yayi fushi dashi, Moddib mutum ne mai tsananin hak'uri da kauda kai, ganin
fushinsa sai an shirya sabuda zakai tayi masa abu yana hak'uri, amma in yayi
fushi ana dad'ewa kafin a shawo kansa,
Balaraba
kuwa can gidan da takama haya taje,ta tarar yaran da tasa suyi mata aiki sun
gama suna k'okarin kulle gidan, ta k'arb'i mukulin ta sallame su,
Gidansu
Bushira ta wuce daganan in lokacin tashi
daga makaranta tayi sai taje ta d'auko su Sadiya,
Cikin mamaki
Bushira taga Balaraba a gidansu tace" hala yau b'atan kai kikayi"
Shareta
Balaraba tayi tw shege ciki tana zabga sallama,babarsu Bushira ta amsa tana
daga cikin d'aki,tace"kamar muryar Balaraba, Bushira tace"itace mana,
"yar rainin hankali"
da murmushi
a fuskarta ta shiga uwar d'akin inda mahaifiyarsu Bushira ke zaune a kan ledar
d'aki tana ninke kayan sawarsu, tace"Balaraba idonki kenan"
Cikin dariya
Balaraba tace"wallahi kuwa Baba ina wuni"?
"Lafiya
kalau ya mutan gida,ya kasuwa"?
"
Lafiyalou alhamdulilahi"
"Masha
Allah" Baba tace tw cigaba da cewa"ko jiyw sai da mukayi zancan ki da
mutuniyar taki, tace wai tunda kin gujeta itama bazata k'arw zuwa gidan ku
ba"
Dariya tayi
tana d'an hararar Bushira dake tsaye tana kallon Balarabar tace"Baba
wallahi rashin lokaci ne kinga ina futa da sassafe shiyasa kuma bana dawowa sai
yamma, ai ita tasan inda nake a kasuwar me yasa bata zuwa, in ta damu
dani"
"Gaskiya
kam laifin ta ne"
babarsu
Bushira tafad'a tana kokarin mik'ewa kchin tq nufa domin kawo wa Balaraba
abunci da ruwa, Bushira ta shaga d'akin
sosai tana kallon Balaraba yace"lallai hajiyata kina lokaci wannan jiki
haka kinganki kuwa yadda kikayi wani uban kyau da alama babu abunda yake
damunki"
Tab'e baki
tayi tace"ke wannan ya dama, dallah ni ki zauna kiji abunda ya kawoni,
neman shawarw nake"?
Zama Bushira
tayi kusa da ita tace"tofa ta samu kenan"?
Ajiyat
zuciya tayi cikin tausayin kanta tace"Bushira aure zanyi, nagaji da wannan
gararanbar da nake"
Zare ido
Bushira tayi tace"wane me sa'a ne yayi dace a zuciyar ki"
Lumshe ido
tayi tana murmushi tace"Yusuf kenan mallakin zuciyata fari mai farar aniya, mai kyawun zuciya"
Dariya
Bushira ta kwashe dashi ta bata hannu sukq tafa, tace"a ina kuka had'u da
wannan me sa'ar ke kuwa"
"Gurin
sai da abunci"
Cikin mamaki
Bushira tace"na tayaki murna aminyata,amma zanso in ganshi, wanda har ya
iya mallakar wannan b'akar zuciyar taki,me shegen muskilanci"
Duka
Balaraba ta kai mata, tana shan kunu tace"banason iskanci
wallahi,shikkenan daka mutum ya kama kansa sai a dunga kiransa muskili ko d'an
wulak'anci"
" Mubar
wannan maganar mu koma waccan ta Yusuf d'in yaushe zaizo inzo mu had'u"
Bushira
tafad'a tana kanne mata ido d'aya cikin sigar tsokana,
" Yau
insha Allahu zaizo ki gama abunda kike sai muje gida tare"
Bushira
tace"ai kuwa babu wani abu da zanyi yanzu kawai sai cin abunci sai
wanka" "shikkenan muci abunci
sai mutafi amma zanje d'auki su Sadiya a makaranta Hira suke irin ta k'awaye
Baba ta shigo da kwano mai murfi cike da abunci shinkafa da wake, da man k'uli
soyyaye sai yaji a gefe, ta aje a tsakiyarsu Bushira ta mik'e da sauri ta lek'a
waje ta kira yaro ta aike shi yq siyo musi lemo na kwalba had'e da ruwan pure
watar,
Dawowa tayi
ciki, ta zauna Balaraba ta bud'e kwanon abunci, dariya tasa tace"lallai
yau nazo a sa'a irin wannan gara haka, gaskiya inason wake da shinkafa a
rayuwata, Bushira tace"ai ke dama "yar k'auye ce,sai auki son gayu
kina abu irin na gidadawa, wai wake da shin kafa ta6!
Balaraba
tace" kema baki san dad'i ba ne"
Yaron ya
kawo musu aiken sannan suka fara ci Balaraba taci sosai rabon da tayi k'oshi
irin na yau har ta manta, k'arfe d'aya
saura sun shirya tsaf, Baba tai musu fatan alkairi suka futa, babu nisa dama tsakanin gidansu Bushira da
makarantar sabuda haka a k'asa suke tafiya, Balaraba tace" kin san wani
abu kuwa Bushira"?
Bushira
tace"sai kin fad'a"
"Humm
kwanaki sai ga mutumin ki a k'ofar gidanmu"
"Wanene"?
Bushira
tafad'a cikin rashin sani
"
Sarki! Almansur"
Tsayawa
Bushira tayi cikin mamaki tace"gurin wa yazo"?
"
Gurina sukazo shi da Yusuf ya rakoshi"?
" Ke
ban gane fa ba kiyi min bayani dalla-dalla, nan Balaraba ta kwashe komai
tafad'a mata, Bushira tace"yanzu dai kice Yusuf d'in naki jinin sarauta ne
kenan"?
d'aga kai
Balaraba tayi alamun hakane
Bushira
tace"gaskiya lamarin ki da akwai abun mamaki Balaraba, Allah ya sanya
alkairi, yasa za'ayi damu, ina fatan baki masa rashin kirkin ki ba ko"?
"Kinsan
sai nayi, sabuda in nace bana son mutum to har abada bana sonsa, sai da na nuna masa bai isa ba, shine ya tofa
min miyau d'insa, ni kuma na d'auki alwashin sai na rama"
Dariya
Bushira tasa tace"a ina zaki ganshi balle ki rama"?
" Na
fad'a muki fa yadda suke da Yusuf,watarana
dole mu had'u Bushira tace"gaskiya
zanso inga wannan game din naku ke dashi"
Balaraba
tace"ni zanso ki gani wallahi ke kin san halina bana manta abu komai
dad'ewarsa sai na rama"
Bushira
tace" yaya mutan gidan ku sukayi da sukaji labari"?
"Basu
sani ba tukkuna"
" Nasan
zasu tada hankalinsu, "yan bak'in ciki kawai"
Dariya
Balaraba tayi tace"sai dai suyi kuwa in dai nice"
Haka suka
k'arasa makarantar suna hirarsu gwanin sha'awa
Daf da zasu
shiga gidan suka ci karo da Walidi, ya futo daga lungunsu yace"yawwa
Gimbiya dama ke nake jira, ki dawo,na kira wayar ki naji a kashe"
cikin tashin
hankali yake maganar
Balaraba
tace"menene ya faru"
" Yanzu
Kawu ya tafi gurin me unguwa, da goro da alwa,wai yau da asubah a d'aura miki
aure da Iro,kan sadaki dubu biyar"
Wani irin
yammmm! taji a jikinta jin abunda Walidi yace Bushira tace"anya kaji
dai-dai kuwa,ko Shamsiyya a ke nufi"?
" Ya
zakice haka abunda a kayi a gabana, wai jiya wani babban mutum ne yazo
gurinta,shine yake fad'awa Lantata tace"maza yaje ya siyi goro a d'aura
auran da Iro sabuda taga alamun yarinyar jininta na masu kud'i ne"
Balaraba
tsugunawa tayi a gurin jiri yana d'ibarta tarasa abunda zatace, Walidi
yace"yanzu meye abun iyi ne"
Bushira
tace"kaje anjima zamu kiraka" wucewa yayi yana fad'in ina saurare, ni
da cewa nayi ko zata gudu ne kawai sabuda nasan tunda suka had'a wannan
makircin babu abunda zai hana a daura auran"
"Hakane
komai nufi ne na Allah babu wanda yasan mijinta sai Allah, kaje kawai zamuyi
shawara"
Tafiya yayi,
Bushira ta kamata ta mik'e tsaye suka shiga gida, zama sukayi gefan katifa
Sadiya da Usuman suka nufi d'akin Iya domin cin abunci
Bushira
tace"ana wata ga wata yanzu me kika yanke"
Wayarta ta
d'auko cikin jaka tafara lalubar numbar Yusuf d'in ta fada masa halin da ake
ciki, hankalinsa ya tashi sosai yace ta saurare shi zaizo kafin la'asar sukayi
sallama
Yana gurin
wani abokinshi wanda suke harkokinsu a tare a kasashen waje, lissafi suke na
irin ribar da suka samu bayan dawowar shi daga Swiziland , hankali a tashe yayi
masa sallama kai tsaye gida ya koma bai zame ko ina ba sai sashen Sarki! suka had'u a farfajiyar gurin, yana tare da
Buba Direba zasu fita wata jana'iza yanzu, wanda me Martaba ya wakiltashi, yana
sanye da wata alkyabba mai kyau da walwali kanshi ned'i ne irin na sarauta,
k'afarshi sanye da wani takalmi mai gashi-gashi yayi bala'in kyau in ka
kalleshi sai ka k'ara kallonsa,wasu fadawa ne uku tsaye a bayanshi, tsayawa
yayi yana kallon Moddibo har ya k'araso inda yake, fuskarsa ya kalla yaga kamar
yana cikin damuwa, yace"har ka gama jin haushin nawa"?
" Muje
mota,zamuyi magana"
Tab'e baki
yayi kawai yq fara tafiya cikin kasaita, Moddibo yq rigashi zama ciki sabuda
yanayin tafiyarsu ba d'aya bace, yana shiga Buba ya rufe motar, ya zagaya da
sauri ya zauna a mazaunin sa, su kuma wad'an nan fadawan suka shiga mota guda
suna bin bayan motar a nutse
Banyan sun
d'an yi nisa da tafiya Sarki! ya kalleshi yaga duk a furgice! yace"kayi
shiru wai menene"
"Balaraba
za'ai wa aure"
yafad'a
kamar zai rushe da kuka!
Wata dariya
ce ta kama Sarki! ya dara yace"shine zakayi kuka lallai Moddibo yarinyar
nan zata zautaka, sai me in anyi mata aure,? dama can Allah ya nufa ba matar ka
bace"
Cikin damuwa
da b'acin rai Moddibo yace" ba nafad'a maka damuwa ta bane domin ka b'ata
min rai ba, na fad'a maka ne domin ka nema min mafuta"
"Ok
toum yanzu me zanyi maka, dama ni bana son ka aureta sabuda haka babu wani
mafuta da zan nema maka"
A nutse
Moddibo ya juyo yana kallonsa yace"alfarma d'aya nake nema a gurin shine
ka amunce min in kawo Balaraba shashen ka in b'oyeta kafin ka gama bunkice a
kanta, dan girman Allah kaga daga mungama bunkice a kanta sai muje mu samu me
Martaba mu fad'a masa halin da ake ciki,amma yanzu in muka bari a ka daura mata
aure rayuwarta tana cikin ha tsari, nima zaku iya rasani, domin zuciyata zata
iya mutuwa"
*Comment
Vote and Share*
[23/07,
16:23] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż58*
Cikin mamaki
yace"ban fahimci abunda kake nufi ba, kana nufin ka kawo min ita shashena
ka aje, min kan wane dalili zaka had'ani da mace baliga irin wannan"
Cikin
kwantar da kai Moddibo yace" ai a k'asa zata zauna, kai kana sama, duk
abunda kake buk'ata da a kwai a saman ka,nasan in ba neman magana ba babu
abunda zai sakko da kai k'asa"
"Shikkenan
sabuda buk'atar ka sai in dai na zaman farlo sabuda ka aje " yar gwal,sai
in takure kaina,kasan abunda bazai yi hu bane"
Ya k'arashe
maganar yana masa wani kallo a d'age!
"Shikkenan
to ka bata aron d'aki a saman mai d'auke da toilet, ni zan dinga kawo mata
abunci,da komai na buk'ata,banaso ma ta futo balle masu yi maka hidima su ganta
su zargi wani abun"
Ganin yadda
Moddibo ya wani sukurkuce yasa yace"shikkenan" sakin fuska Moddibo
yayi yace"nagode d'an uwana,na baka amanar ta ka kula min da ita don
Allah"
Cikin
shank'amshi yace"ban karb'i amana ba, gaskiya ga guri nan da ta
zauna"
"Shikkenan
hakama nagode"
Moddibo ya
fad'a cikin farin ciki, ya cigaba da cewa yanzu, in mun dawo me zai hana mu
tsaya a gidan nasu ko"?
Girgiza kai
yayi kawai yayi shiru, hakan ya nunawa Moddibo bai yadda ba, shiru yayi bai
sake maganar ba yana jin tsoron kar ya botsare masa, yasan halin kayansa.
****
Sai bayan
sallahr la'asar suka dawo gida, Moddibo ko zama baiyi ba, ya k'ara futa shi
kad'ai a mota,
Balaraba
suna zaune ita da Bushira suna jiran zuwan Moddibo domin yayi mata waya yace
gashi nan kan hanya, "yan kayanta ta had'a a k'aramar a kwatu, ta had'a
nasu Sadiya da Usuman tanayi tana kukan bakin ciki da halin damuwar da take
ciki, Bushira sai tausar zuciyarta take, Lantana ce yi sallama ta shigo d'akin
tayi musu wani irin kallo,na raini da wulak'anci tace" Au kuka kikeyi, dan
mugun hali, in ceko "yan gulma sun fad'a miki d'aurin auran ki da d'an
uwanki ne,shine kike koke-koke banza,to ko kukan jini zakiyi sai dai kiyi
munafuka kawai,ai da wannan lalatar da kike gwara ayi miki aure kar ki jawo
mana abun kunya a gari"
Haka Lantana
ta k'araci zage-zagenta ta futa, basu ce mata komai ba, suna jiyo shewarsu Uwa
da "yayanta a tsakar gida, sai zaginta suke, Iro ne ya shigo shima ya
zauna anayi dashi,
Wayarta ce
tayi k'ara Moddibo ne, ta d'aga wayar gami da karata a kunne, cikin sanyin
murya tace" Yusuf, ka zo ne"?
"Eh ina
cikin unguwarku, na bari ay sallahr Magariba duhu yayi sai in zo"
"Yawwa
dama abunda nakeso ince kenan" tafad'a tana kokarin kashewar jin alamun
za'a shigo d'akin, Iro ne ya shigo yana wani lasar baki, idonshi tar! a kan
Balaraba, yace"amaryata ya akai ne"?
K'okarin
tsallake Bushira yake yi yaje kusa da Balaraba yw zauna, Bushira tayi saurin
janye k'afarta hakan yasa ya fad'i k'asa kamar wani soko, dama ga jiki babu
k'wari ya mik'e yana layi yace"ke
tashi ki futa zani magana da amarya ta"Wari ne ya cika d'akin na tsamin
hamta da warin ganye, zuciayarta taji tana wani irin tashi, Balaraba kuwa tuni
ta toshe hancin ta, Bushira tace"kai in banda abunka Iro ai kamata yayi
kai da zakazo gurin amaryar ka kaci kwalliya kazo kana k'amshi, ba wari ba,
yanzu abunda za'ayi kaje kayi wanka kasa kaya masu kyau ka fesa turare in
kanaso amaryar taka ta saurareka, jin abunda Bushira tace, yasa ya washe baki
yana kallonta yace"kina nufin ta yanzu ta amunce dani"?
"Sosai
kuwa"
Balaraba
tanai masa murmushi kamar gaske
Futa yayi
daga d'akin yana fad'in yanzu zanje kuwa in shek'awa amaryata kwalliya"
Yana futa
suka fara dariya kasa-kasa Bushira tace"wannan ya kasance a mijinka ai ka
shiga uku da wari da tsamin hammata"
Cikin
takaici da damuwa Balaraba tace"rabu da shashasha mahaukaci kawai"
Dariya kawai
Bushira take mata.
Sai bayan
sallahr isha'i sannan Moddibo yazo, yana zaune cikin mota yana tunani,sai yaga
gilmawar Walidi, ya sauke glass d'in mota yana kiransa, dawowa Walidi yayi ya
tsaya, ganin fuskar Moddibo yasa ya washe baki yace"yallabai barka da
zuwa"
"Barka
kadai abokina"
Moddibo ya
fad'a ya cigaba da cewa" kaje ka kiramin Gimbiya"
Da sauri
Walidi ya tafi, lokacin duk sun watse a tsakar gidan babu kowa, sabuda haka da
sauri ya shiga d'akin Balaraba tace"yawwa dama kai nake nema d'auki wannan
a kwatun ka futa dashi, zakaga wani mutum da mota a bakin lungu" Walidi
yace"ai shine ya aiko ni ma yanzu"
"Ok yi sauri ka kai masa" hannu biyu yasa ya d'auka ya futa da
sauri,su kuma suka mik'e suna yafa mayafansu, Bushira ta rik'e hannun Sadiya,
Balaraba ta rik'e hannun Usuman a haka suka futa daga gidan, lokacin babu
mutane sosai a waje, sai yara k'ananu, sabuda haka basu fuskanci komai ba, nan
Walidi ya bud'e bayan motar ya zura jakar ya mayar ya rufe ya tsaya yana
hangowar zuwansu Balaraba, Moddibo yana ganin tawowar su ya bude mata kofa, su
Sadiya tafara sakawa, ta tsaya suna
sallama da Bushira Moddibo ya zuro kanshi
suna gaisawa da Bushira, kud'i ya ciro wanda bai san adadinsu ba, ya
mik'a mata, ya k'ara ciro wasu ya mik'awa Walidi dake ta washe baki, yace
"ina neman alfarma a gareku da ku rufe wannan abu a tsakanin mu, in kukayi
haka kunyi jahadi,bayan komai ya lafa zan muku kyauta ta mussaman"
Bushira
tace"Babu komai Yallab'ai"
Godiya yayi
musu ya kunna motar cikin sauri yaja motar, su kuma suka bar gurin cikin mamaki
kyautar kud'in da yayi musu.
Shiru cikin
motar babu wanda yace komai sai da suka hau titi sosai sannan Moddibo ya juyo
fuskarasa d'auke da murmushi yace"Gimbiya wannan ce Sadiyar"?
A hankali tace"Eh"
"Kai
masha Allah kuna kama da ita amma ba sosai ba"
Murmushi
tayi kad'an da damuwa a fuskarta tace"Yusuf ina ka shirya a jeni ne"?
Fuskarshi ya
gyara yana kallonta ta cikin mudubin motar,yace"gidan mu mana amma kina
keb'antaccan guri,wanda babu wanda zai san dake a gurin"
Ajiyar
zuciya ta sauke hankalinta ya kwanta tace" nagode Yusuf Allah ya kara mana
so da k'auna"
"Ameen
gimbiya ta"
yafad'a yana
kallon Usuman dake kwance kan cinyarta yace"yayi bacci kenan"
"Baccin
dai yake so yayi" tafad'a tana shafa kansa
Girgiza kai
yayi yace"yaran suna bani tausayi sosai, in sha Allahu maraicinku ya
k'are"
Wasu hawaye
masu zafi ta d'auke tace"godiya a gareka gwarzo na zuciya ta,a yanzu banda
kowa banda komai sai kai, nice kai, kai ne ni"
Sosai
Moddibo yaji dad'in wannan kalamin nata, wani irin nishad'i yake ji a zuciyarsa
Hanyar gidan
Sarki yaga ya nufa, bata kawo komai a ranta ba, sai da ta gansu dai-dai kofar
shiga cikin gidan sarautar yana kokarin shiga da Motar tace" me za muyi a
nan"?
Fuska sake
yace"bana ce miki k'ebantaccan guri zan kawo ki ba,kinga nan gidan babu
wanda zai san kina ciki,
Shiru tayi
kawai gabanta yana wata irin fad'uwa, wata doguwar kwalta dake shimfud'e a
cikin gidan suke bi, a hankali yake jan motar har suka iso shashen Sarki! me
gadin gurin ya bude masa get ya shiga da Motar,
gabanta ya dina fad'uwa wanda bata san dalili ba, duk inda ta kalla a
gidan wasu irin tambari ne da zane-zane irin na sarauta anyi musu ado da wani
abu mai kyalli,kasancewar a kwai haske tarwai a gurin, yasa taga hadiman dake
kaiwa suna kawowa a gurin kowa da aikinshi,
gurin aje mota suka nufa, tana ciki motar ta zama "yar k'auye ganin
wasu shirga-shirgan mota masu kyau irin na masu a mulki,a fake a gurin, shima
gurin k'ayata shi da wata rumfa, mai mai d'auke da ado mai tsari, parking d'in
motar yayi, da sauri wani fade ya bude masa ya futo ya tsaya ya jingina jikin
motar, ya futo da waya,yana k'okarin kiran Sarki!
*_Muje
zuwa_*
*Comment
Vote and Share*
[24/07,
16:56] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż59*
Ya zaune a
farlo cikin kujerar shi ta hutawa, wani k'aramin littafi ne a hannunshi irin na
addini yana dubawa, idanunshi sanye da farin tabarau na k'ara k'arfin gani,
yana cikin wasu kaya na shan iska, cikin nutsuwa yake duba littafin,sai yaji
wayarshi dake can kan kujera tana k'ara, alamun an kirashi, mik'ewa yayi a
nutse ya k'arasa inda wayar take yana dubawa Moddibo ne, a nutse ya daga, gami
da yin sallama,
Moddibo
yace" gani nan zan shigo da ita"
"Wacece"
yafad'a cikin sigar tambaya.
Cikin mamaki
Moddibo yace"har ka manta da maganar mu ta d'azu kenan"?
Shi sam! ya
manta da sunyi wata magana dashi,sai yanzu
tsaki ya d'anja k'asa-k'asa yace"naman ta ni, ina fatan kaja mata
kunne dai"
"Baka
da matsala da ita insha Allah"
Kashe wayar
yayi,ya ajeta kusa dashi ya cigaba da duba littafin dake hannunsa.
A nutse
Moddibo ya kalli Balaraba dake tsaye duk jikinta yayi sanyi, cikin zuciyarta
take cewa anya batayi ganganci ba kuwa,
ta guda daga gidansu,tabi wani namiji uwa duniya,duk tsiyar naka,shine
naka amma tayi amanna da Moddibo ba zai cuceta ba.
Hannun Usuman
ya kama, suka fara tafiya, cikin nutsuwa yake k'ara kwantar mata da hankali,
ganin da yayi jikinta yayi sanyi k'alau.
Wata
k'atuwar k'ofa me murfi biyu taga sun nufa, suna isa bakin k'ofar wasu bayi ne
tsaye d'aya a gefe d'aya a gefe hannusu rik'e da wata sharb'ebiyar bulala, suna
ganin Moddibo ne sai d'aya yayi saurin bud'e masa suka zub'e suna kwasar
gaisuwa, a nutse ya amsa musu, suka gaida Balaraba, ta amsa a dake! sannan suka
shiga ciki,
Ji tayi
k'afarta ta nutse a cikin wani abu mai taushin gaske, da sauri ta kalli k'asa
inda taga wani kwantaccan kafet ya mik'e samb'al har inda Sarki! yake zaune,
wani mugun k'amshi ne ya ziyarci hancin ta,
lumshe ido tayi cikin jin d'adin k'amshin ta bud'e ido tana rarrabashi
cikin katafaran farlon mai d'auke da set d'in kujeru uku, ko wanne da sentar
teble d'inshi a tsakiya, a tishawa su Sadiya da Usuman suka fara, saboda sanyin
air condition d'in dake farlo, wannan atishawar da yaran sukayi itace tasa ya
d'ago kanshi cikin isa yana kallonsu
daga can bakin k'ofa, shi kuma Moddibo dama ya gano shi a can in da yake
hutawa, a nutse yake tafiya domin zuwa gurin, Balaraba kuwa sam bata lura da
mutum a gurin ba da suka shigo, shiyasa da taga Moddibo yayi wani gurin sai ta
zage,jiki tana ta kalle-kallenta na k'auyanci.
Usuman ne ya
rik'e mata hannu, yace"Yayarmu sanyi nake ji"
jikinsa sai
b'ari yake, kallonsa tayi,taga da gaske sanyin yake ji, ta kalli Sadiya taga
itama ta takure cikin hijabi,sai mutsu-mutsu take, rarraba ido take a farlon
tana so taga inda Moddibo yake, yazo ya kashe musu wannan abun mesa sanyi, bata
ganshi, ba dalili yana isa gurin Sarki!
ya saki wani labule me igiyoyi masu kyalli yana gudun kar yayi masa halin nasa
har Balaraba ta gani shiyasa ya saki labulen,
duk iya laluben ta ba taga Moddibo ba, ga Usuman bayan atishawar da
yakeyi har da tari sai k'warewa yake, sam! ta tsani matsalar "yan uwanta,
kalle-kalle take a farlo ko zataga inda ake rage k'arfin fankar a cewar ta can ta hango wasu abubuwa a manne jikin
bango, kai tsaye can ta nufa, batare da b'ata lokaci ba ta sanya hannunta ta
murd'a da k'afi! aikuww farlo ya d'ume da wani sauti!! dimmmmmmm! da gudu! ta
matsa daga gurin tana zare ido,wanda yayi dai-dai da futowar su Moddibo da
sauri ya k'araso inda suke, yayi saurin yaje ya saisaita komai, shi kuma Sarki!
tun kafin ya k'araso gurin yake zabga mata harara, yana k'araso gurin yayi mata wani banzan
kallo cikin wani irin murya yace" ke bagidajiyar ina ne,uhumm! kawai
zakiyi tad'aga mana hankali baki iya abuba kice zakiyi, ni wallahi bana son
hauka"
yafad'a yana
me zama cikin kujera tare da hard'r kafa d'aya kan d'aya
Sai da ta
kusan suma,lokacin da taji muryar sa, hankalin ta ya tashi, sai ta nemi miyau
ko d'aya ta rasa a bakinta, sunkuyar da kanta tayi cikin jin kunya, tana
tunanin abunda yasa Moddibo ya kawo ta gurin mutumin da baya k'aunar ta, wata
zuciyar tace"k'ila had'a baki sukayi dashi,domin ya wulak'an taki,dama
namiji ba d'an goyo bane.
Shiru farlo yayi Modibbo ya rasa dame zai
fara, Hannun Usuman ya rik'e da hannu
d'aya, d'ayan hannun kuma ya rik'e Sadiya dashi ya kalli Balaraba yace"zo
muje kinji Gimbiya"
D'ago kai
tayi tana kallonsa fuskarta a murtuke tace"ina zamuje, Yusuf dama ka
d'auko mu ne domin a tozartamu, ni banga gurin zama ba anan"
ta k'arasa
maganar ta tana kokarin kama hannun Usuman dake cikin hannunsa,
Tayi-tayi ta
k'wace hannun daga cikin nasa ta kasa, rarrashin ta yake kan tazo ya nuna mata
d'aki a saman bene,amma fafur tak'i ita k'okarinta ya bar ta ta futa da
"yan uwanta domin sai yanzu ta fahimci abunda yake nufi ya kawota
gurinshi, domin yayi mata cin mutumci sam baza ta iya zama inuwa d'aya dashi
ba.
Cikin
k'asaita ya d'ago kansa yana kallon tababar da sukeyi, tsakaninsu ya kalli
Moddibo yace" Meya sa kafin ka
kawota nan baka fad'ama ta ba,? nifa wannan hayaniyar da kuke ta ishe ni, babu
dole in zata zauna ta zauna, kai da zaka taimake ta kaine kake wani rarrashin
ta, in bata zauna wa ka kyaleta kawai malam taje duk inda zata je, dama ta
saba"
Moddibo ya
d'an harare shi,bai ce masa komai ba ya mayar da hankalinshi kanta yana
rarrashi,
Wa d'annan
yaran fa?
a sharad'in
mu dama a zata zo min da yara ne"?
yafad'a yana
binsu Sadiya da kallo.
Moddibo
yace" Yan uwanta ne,itace uwarsu itace ubansu,zata zauna tare dasu insha
Allah ko aure mukai muna tare dasu.
Tab'e baki
yayi ya mayar da kansa k'asa yana duba littafin hannunsa.
Da k'yar
Moddibo ya rarrashe ta,tare ta bishi sama, tare da sharad'in gobe zai canza
mata gurin zama, sai da ya tabbatar da ya kwantar mata da hankali sannan ya
sauko k'asa cikin sauri ya nufi k'ofar futa, ko kallon Sarki! baiyi ba, saboda
ya bashi haushi d'azu abunda yayiwa Gimbiyarsa bai dace ba,
Tab'e baki
yayi kawai ya cigaba da abunda yake, yananan zaune Moddibo ya dawo hannusa
nik'i-nik'i da manya-manyan ledoji, kamar yadda ya futa bai kulashi ba, haka da
ya dawo kai tsaye sama ya nufa, inda Balaraba take.
Wajan minti
ashirin ya sakko, yazo ya zauna kusa dashi ya dafe kansa da hannu guda yana
sauke ajiyar zuciya,
Shareshi
yayi shima tsawon minti goma babu wanda yace da d'an uwansa k'ala, Cikin jan
nuffashi Moddibo yace"wallahi narasa wane irin hali ne da kai, kafin in
kawo yarinyar nan sai da nafad'a maka kuma ka amunce, kan me yasa zaka ci mata
mutumci, kowa ai da koyo ya iya,gaskiya banji dad'in abunda kayi mata ba"
Kamar da
dotse yake magana yana jinsa yayi shiru.
K'wafa yayi
kawai yana duba agogon hannusa yace"yanzu dai gata can babu abunda zata
nema,komai na siyo mata in tsautsayi yasa ta sakko don Allah babu ruwanka da
ita"
Hankalinsa
na kan littafin hannunsa yace"sai ka fad'a mata nima babu ruwanta dani,
haka kawai ni da gidana anzo ana kafa min doka"
" In
dan ta ita ne sai ku shekara bata shiga harkar ka ba, nasan halin kowa a
cikinku"
Aje littafin
yayi yana wani murmushi mai d'auke da ma'anoni daban-daban ya fuskaci Moddibon
sosai yace"wai dakata malam har tsawon wane lokaci ka d'auka zatayi anan,
inaji fa kayi mata alk'awarin gobe zaka canza mata guri, kazama me baki biyu
kenan"?
"
Wannan kuma kai za'a tambaya tunda wuk'a da nama na hannunka, dole ne in kadamu
kaje ka k'arasa bunkice a kanta idan kuma ka gama shikkenan sai kaje kasanar da
me Martaba halin da ake ciki"
" Ni
tuntuni nagama bunkice na a kanta kuma nafad'a maka, amma tunda kace haka insha
Allahu gobe zan sanar masa da halin da ake ciki"
yafad'a yana
d'an jan numfashi sannan ya cigaba da cewa" Yanzu wane amsa zaka bawa me
Martaba in ya aika gidansu yarinyar nema maka auranta, a kaji cewar tana
hannunka ka b'oye kana da amsar da zaka kare kanka"?
"Duk
wannan me sauk'i nr tunda kafin in d'auko su sai da naje na sanar da me gari,
yasan halin da ake ciki, kuma a ranar yace zai aika a kira masa shi me unguwar
da aka had'a baki dashi da wan mahaifin nata Sallau, wata k'ila kana iya
ganinsu gobe a fadar Sarki"
"Shikkenan
Allah yasa haka shi yafi alkari, Allah ya baku zaman lafiya"
"Ameen
ameen"
Moddibo yace
cikin jin dad'in addu'ar da d'an uwan nasa yayi masa, hira suke sosai irin
tasu, Sarki! yace"gobe da misalin k'arfe hud'u na yamma Gimbiya Azima zata
kawo min ziyara"
Murmushi
Moddibo yayi yace"kace muna da manyan bak'i"
Ya mutse
fuska yayi kawai bai ce komai ba.
Moddibo
yace"wai Halisa tasan halin da ake ciki kuwa? ma'ana tasan su biyu zaka
aura lokaci guda"
Wani
murmushi ya saki cikin k'asaita yace d'azunan muka gama rigima da ita anan,sai
da nayi mata fata-fata sannan ta shiga hankalin ta kasan halina sarai bana son
shirme"
Cikin dariya
Moddibo yace"gaskiya ne, rigimar Halisa babu mai iyawa da ita sai kai, wai
don Allah yanzu ka fara sonta kuwa, na lura kai sam ba'a gane cikinka ko kana
son abu baka nunawa wai saboda me"?
Cikin
yanayin maganar shi yace"kowa an fad'a maka irinka ne, da kake haukacewa
kan mace, duba don Allah shiriritar da kake kan wannan kidahumar yarinyar wacce
ko hankalin ki kirki bata dashi, ka zubar da girman ka ta gani, d'azu dakana
bata hak'uri ji nayi kamar in tsinka maka mari dan haushi wallahi"
Dariya kawai
Moddibo yake kyak'yatawa yace"malam bakasan dad'in soyyaya bane shiya kake
wannan maganar, ina ganin in kane kuka ma sai kayi da dai ban san halinka bane
shiyasa nake tambayar ka yaya kakejin Halisa a zuciyarka, dan gaskiya ni ina
mutukar son Gimbiya ina tunanim zan iya rayuwa da ita ita kad'ai"
Sarki! yayi
masa wani kallo a d'age yace"wannan tsarin ka ne, malam ni babu wata
"ya mace da zanyi wa kuka a kan me, me zata bani? wallahi kuna bani
mamaki, wai me kukeji ne in kuna rawar jiki akan mata, soyyayar banza duk
shirme ce ni aganina"
Girgiza kai
Moddibo yayi yace"gwara da kace kai a ganin ka, amma ina nan ina addu'ar
Allah ya nuna min lokacin da zan ganka kanai wa mace "yar murya ni nasan
komai daran dad'ewa wannan lokaci sai yazo
*Turka!Turka*
```WAI
SARKI!! NE?```
*KO*
```MODDIBO
NE?```
*Muje zuwa*
*Comment
Vote anda Share*
[25/07,
16:36] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^°
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®{REAL
BINTU BATULA}đ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
khadija```
```Yaro da
kudi```
```Gimbiya
Balaraba```
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
```{RAHAMA
ALIYU}```
_ZAMANI
WRITES_
_ASSOCIATION_đ€đ»
```Bisimillahir-rahamanir-rashim```
*đ
ż60*
"Lallai kuwa ashe zaka sha zama in har
zaka tsaya jiran wannan lokacin da kake, fad'a, aini ko ina son mace bata isa
in nuna mata ba, zahiri sai dai ta gani a ai kace, kai dai da kaga zaga iya
kaje kayi"
Moddibo ya
mik'e tsaye da niyyar tafiya, da murmushi a fuskar sa yace"wannan ciki
bakin naka yana bani mamaki, amma dai zamu gani ai"
Hannu ya
bashi sukayi sallama, ya futa.
Shi kuma
kusan rabin kwana yayi a farlon nasa yana karance karance sai wajan uku shaura
ya mik'e ya haura sama, toilet ya nufa ya d'auro alwala yayi nafila kamar yadda
ya saba, yayi addu'oin sa, sai jingina jikin bed d'insa yana jsn carbi, bacci
ya soma fuzgarsa, cikin bacci ya dinga jin motsi, kad'an-kad'an a bardar saman
sa, mik'ewa yayi a nutse ya bud'e window yana duba gurin, Sadiya ce a takure a k'ofar d'akin da suke ciki ta bud'e ta futo
ta tsuguna ta takure kanta cikin gwiwa jikinta sai rawa yake.
A nutse ya
bud'e k'ofar d'akin nasa ya futo yazo ya tsaya kan yarinyar, sam bata san ma
yazo gurin ba, kallon cikin d'akin yayi
haske tarr! da yake basu kashe futila ba, can ya hango Balaraba kan bed tana ta
bacci abunta, gashin kanta duk ya hargitse, ga sharab'ar ta duk a waje,
kasancewar riga da wando ne a jikinta irin cotton d'in nan rigar me dogon hannu
ce tana da botora shi kuna wandon iya gwiwa ne, shiya duk wasu sassan jikin
nata suke waje, sauri d'auke kansa yayi yana d'an ya mutse fuskarsa, ya mayar
da idonsa kan Sadiya, cikin murya mai sanyi yace "Kee"
Da sauri
yarinyar ta d'ago kanta tana kallonsa a furgice zata ruga da gudu cikin d'akin,
sai yayi saurin damk'e hannunta, inda yaji zafi rad'au, da alama zazzab'i
yarinyar take, k'okarin fuzge hannuta take cikin tsoro, yayi k'asa da murya
sosai yace"me yasa kika futo nan uhumm"?
Shiru Sadiya
tayi tana kuka, "Baki da lafiya ne"?
D'aga kai
tayi tana zubar da hawaye
" ina
yayar taki"?
yafad'a
k'asa-k'asa
"Bacci
take yi, na tashe ta tak'i tashi gashi ni tsoran d'akin nake yayi girma da
yawa"
Bai ce komai
ba, ya kama hannun yarinyar suka shiga d'akinshi ya futo da maganin zazzab'i ya
ciro biyu yace"kinji abunci da zaki kwanta"? d'aga kai tayi, ruwa ya
ciro mara sanyi ya mik'a mata maganin yace"maza sha kinji ko, yanzu za ki
daina jin ciwon insha Allah"
Cikin
daurewa Sadiya ta watsa maganin a baki ta had'a da ruwa ta shanya, yace
"muje in raka ki ki kwanta, kar ki k'ara futowa sai da safe"
Tare suka
futa hannusa rik'e da nata, Balaraba
na tsaye a bakin k'ofa kamar ta d'ora hannu a ka, tana kamar an tashe ta ta
farka daga nannauyan baccin da ya d'auketa,wanda kafin tayi shi sai da ta
shafa, saboda tunanin da yayi mata yawa, kawai sai ta duba taga k'ofa a bud'e
babu Sadiya, ta mik'e a zabure! ta sauka k'asa, duk girman farlon ta dudduba
bata ganta ba, da sauri ta dawo sama ta tsaya bakin k'ofar tarasa abunda
zatayi, hawaye kawai sai ya k'wace mata, zuba kawai suke zuciyar ta sai
sak'e-sak'e take mata. kawai sai taga an
bud'e k'ofa, suna had'a ido yayi saurin
kau da nasa dan bazai iya kallonta a yanayin da take ciki ba, kai babu d'an
kwali, ga kayan jikinta sun futo mata da k'irar ta, da sauri! tazo zata fuzge hannun Sadiya, tana
kuka, gabanta sai fad'uwa yake tana addu'ar Allah yasa bai cutar mata da k'anwa
ba, rik'e hannun yarinyar yayi tamau! yak'i saki yana son yaga iya gudun ruwan
ta, hannuta tasa tana tureshi , kamar me ture dotse sam yak'i motsi cikin kuka
tace"Allah ya isa tsakanina dakai, mugu azzalimi Allah sai ya saka mana,
ka cuci marainiyar yarinya sai nayi shari'a da kai"
tana kuka tana
dukan k'irjinsa take maganar.
Lokaci guda
ya fahimci abunda take nufi, cikin tsantsar b'acin rai da damuwa ya fidda hannu
ya tsinka mata mari, zuciyar shi tana
tafasa yace"me kike nufi ne da wannan maganar taki"?
"Duk
abunda kake nufi shi nake nufi" tafad'a cikin hayaniya, abunka da dare,
gari yayi tsittt! shi tsoransa ma kar hadiman sa suji tunda wasu, suna kwana a
k'asa, wa ni k'ebantaccan guri, wanda yake da k'ofa w ciki da waje, saboda haka sai ya sa k'irjinsa ya tura ta
cikin d'akin ya shiga shima da Sadiya a hannusa yarinyar duk ta furgice! da
sauri Balaraba ta mik'e tsaye, saboda fad'uwa tayi k'asa lokacin daya angiza
ta, tayi kan Sadiya tana dukanta tana kuka, kamar wata mata hankali, tunkud'e
ta yayi a karo na biyu ta kara fad'uwa k'asa yace"wallahi ki shiga
hankalin ki, banza shashasha kawai kin saki baki kina bacci, saboda abunda
kikazo yi kenan, kin bar yarinya ta futo da zazzab'i a jikinta, dube ki don Allah"
yafad'a yana
mata banzan kallo, ya cigaba da cewa"duk abunda kike tunanin nayi da ita
to nayi d'in ,kema bazan barki ba, zan biyo dare inyi dake, kuma tunda kika
shigo gidana babu ke babu futa kin shigo kenan, zanga k'arshen rashin kunyar
ki"
Yana gama
maganar sa ya fuce daga d'akin kamar walkiya.
Sadiya ta
jawo tana kuka tana duba mata jiki, ita har ga Allah ta tsorata dashi, sam
bayanin da yayi mata bai gamshe ta ba,
Yana komawa
d'akinsa ya zauna bakin gado ya dafe kansa cikin damuwa, wannan yarinyar ta
b'ata masa rai, ko neman mata yakeyi me zai tsinta jikin yarinya k'arama irin
wannan, mik'ewa yayi da sauri yaje ya kunna CCTV Camara, ya sai ta komai, idon
ya zuba mata sosai yana kallon yadda bakinta yake motsi, sai masifa takewa
yarinyar tanayi tana kuka,
Wani
murmushi ne ya k'wace masa ya girgiza kai kawai, shi mamakin yarinyar ma yake,
da gaske zargin sa take yayi wani abu da yarinyar.
*Comment
d'in da kuke min baya isa ta, in kun k'ara in k'ara yawan typing*
*Comment
Vote and Share*
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
_*DEDIGATED*_
*_TO_*
```RAHAMA
ALIYU```
```BISIMILLAHIR-
RAHAMANIR-RAHIM```
*đ
ż61*
Yana zaune
yana kallonta cikin CCTV Camara ta zabga ta gumi dagani tana cikin damuwa,
mik'ewa ya ga tayi tana gyarawa k'anan nata kwanciya, ta nufi toilet, da sauri
ya d'auke kansa lokaci da ta juya baya tana tafiya, gabanshi ya dunga fad'uwa,
idonsa k'urr! a k'ofar ban d'aki har ta futo da alamu alwala ta d'ora, yana
kallo ta bud'e k'aramin a kwatunsu ta d'auko zanin atamfa da wani k'aton hijab
tayi shirin yin sallah, can inda a ka tanadi daddumar sallah yaga ta nufa ta
tada sallah, agogon bango ya kalla,
hud'u shaura minti ashirin, mik'ewa yayi shima a nutse a shiga toilet ya had'a
ruwa, yayi wanka, sannan ya d'auro alwala, niko nace, ko wankan me yayi oho,da
asubar fari shi da ba mata gareshi ba.
Sabuwar
jallabiya fara kar, ita ya sanya a jikinsa, yaje ya kashe CCTV Camara, ta idar
da sallahr tana zaune tana kallon gabas hannunta duk biyun a sama da alama
addu'a take, sai yaji yarinyar ta burge
shi, da alamu me ibada ce, Sallahar
raka'atanin fajri ya tayar, bayan ya idar ya zauna yana jan jarbi har lokacin
da a kafara kiran sallahar asubahi, sannan ya mik'e a nutse ya sauka k'asa,
suka had'u da d'an rakiyar shi yana zaune a farlo yana jiransa, yana ganin
sakkowar sa ya mik'e tsaye yana kwasar gaisuwa suka gaisa, a mutum ce, Sarki!
ne a gaba shi a baya har suka isa masjid.
Balaraba
kuwa ta dad'e kan abun sallah bayan idar da sallah asubahi tana rok'on Allah ya
futar da su daga damuwar da duke ciki da ita da "yan uwanta ba, bacci ne
ya dunga fuzgarta dan haka nan kan abun sallahr ta b'ungire bacci ya kwashe ta.
To bayan an
idar da sallah ne anyi gaishe-gaishe
kowa yana so ya koma shashensa, Moddibo yake tambayar shi amanar da ya bashi,
rasa abunda zai ce masa yayi kawai ya share shi, Moddibo yace" to tunda ka
k'i fad'amin muje inga ya suka kwana"
A hasale
Sarki! yace"ni wannan binbinin naka ne banaso wallahi, ni yanzu bacci
nakeji jiya sam banyi baccin kirki ba kabi ka dameni da zan wata Balaraba, da
ta hana mutane sakat!"
Cikin sanyi
murya da sanyi jiki Moddibo yace"muje dai in ganta, wallahi jiya kwana
nayi ina mafarkinsu ita da "yan uwanta, ina kaunarsu, a zuciyata kuma
nakeji kamar bazan yi wani dogon zama dasu ba"
Cikin mamaki
yake kallon Moddibo lallai yau ya gazgata da cewar Moddibo da gasken gaske!
yake son Balaraba, bai tab'a jin tausayinsa ba irin na yau, tabbas ya yarda so
bala'i ne.
Yace"kan
wane dalili zaka dunga yadda zuciyar ka tana maka sak'e-sak'e na abu marasa
kyau, na d'auka tuntuni ka daina irin wad'annan tunanin naka"
"Mubar
maganar kawai Magajin Sarki ni kad'ai nasan abuda yake damun raina fa, jiya
kwana nayi ina murk'ususu ciwon cikina ya tashi, kasan yadda yake min in ya
motsa min"
Da sauri ya
kalli fuskarsa yaga duk tayi zuru-zuru,
tabbas da gaske yake, yace"kayiwa girman Allah ka rage k'ulafun
yarinyar nan, kar kaje ka tayar mana da hankali, kafi kowa sanin in ciwon ka ya
tashi, babu me zaman lafiya, da kwanciyar hankali, ba kai kad'ai ne kake shan
wahala ba harda mu gaba daya "
Girgiza kai
Moddibo yayi yace"sam ba soyyayar da nakewa Balaraba bace zata tayar min
da ciwon na ba sai dai rashin fahimtar dake tsakaninku da ita, Balaraba ba ta
da kowa,a yanxu sai Ina so ka tayani sonta da kula da ita"
"Shikkenan
zanyi yadda kace, amma don Allah kar ka jawo mana tashin hankali, Indin saboda
bana sakin jiki da Balaraba ne, yasa kake wannan tunanin na dai na daga yau
insha Allah"
Farin ciki
ne ya kama Moddibo fuskarshi a sake suka shiga shashen Sarki! d'in zama yayi
cikin kujera shi kuma Moddibo ya hau sama,d'akinsu Balaraba, tana zaune ta
zanga tagumi cikin damuwa Sadiya da Usuman na zaune gefe-da gefen ta, yayi
sallama ya shiga, dak'in dago kanta tayi cikin nutsuwa ta sauke a kansa har ya
k'araso kusa da ita ya zauna da murmushi a fuskarshi, yace"barka da asubah
sarauniyar zuciyar Yusuf Moddibo, zuciyata tana azabtuwa da so da k'aunarki Ina
fatan kin tashi lafiya"?
Fuskarta
d'auke da k'ayataccan murmushi ta sauko k'asa gami da sunkuyar da kai, tace
" lafiya kalau na tashi Ina fatan kai ma ka tashi lafiya"?
"lafiya
k'alau, ya kwanan bak'unta kuma"?
Shuru tayi
kawai har yanzu da murmushi a fuskarta, yace" sakko muje k'asa Ku gaisa da
mutumin ki"
B'ata fuska
tayi, tace"ba Kaine kake gaba dashi ba,ai shine ya kamata yazo ya gaishe
ni"
"Duk da
nine nake gaba dashi amma girman shi yafi nawa, kuma a matsayin ki na matata
uwar " yayana ya kamata ki d'aukeshi a matsayan magaji na tunda
shak'ik'ina neshi, duk ranar da bana nan,shine zai mar miki uwa uba"
K'walla ce
ta taro a idonta tace" wannan wace irin magana ce kake Yusufu ni dai ka
daina min don Allah"
Kamar zata
fashe da kuka ta k'arashe maganar.
Rarrashin ta
ya fara yi cikin taushin murya har sai da yaga ta mayar da k'wallar sannan
hankalinsa ya kwanta ya kalli su Sadiya gami da shafa kan Usuman yace"kun
tashi lafiya"?
Kai a
sunkuye Sadiya tace"Yaya Yusuf Ina kwana"?
Amsa yayi
fuskarsa a sake, Usuman ma ya agaidashi a nutse ya amsa, Balaraba
tace"Sadiya ai da zazzab'i ta kwana mybe ko b'akonta ne"
Hankalin sa
a tashe ya jawo yarinyar yana tambayar ta, jikin nata, tace" Yaya Yusuf
naji sauk'i abokinka wannan me kyau d'in yana da kirki shine ya bani magani
nasha cikin dare"
Moddibo
yace"sunanshi Sark! Ko ce masa Magajin Sarki! nasan zaiyi fiye da haka ma,
saboda yana tausayi"
Kicin-kicin
da fuska Balaraba tayi tace"ka gafarce ni Yusuf, ko maganar da zanyi maka
zata b'ata maka rai, gaskiya kayi masa magana jiya cikin dare ya shigo d'akin
nan, gaskiya ni ban yadda ba"
Wani iri
yaji a zuciyar sa, jin abunda tace"me ya kawo Sarki! d'akin, ya san halin
d'an uwanshi ba mane min mata bane,kuma bazai ci amanarsa ba, Sadiya tayi Sauri
tace"A'a Yayarmu ya ganni a wajan d'akine shine ya bani magani nasha ya
rakoni na kwanta yace kuma in daina futowa cikin dare"
Moddibo
yace"yanzu naji,zance, kiyi hakuri Gimbiya babu abunda zai faru sai
alkairi ba halin Sarki! bane abunda kike nufi"
d'an tab'e
baki tayi kawai tayi shiru yace"Ku tashi mu sauka k'asa Ku gaisa sai Ku
karya"
M'ikewa
sukayi duka suka nufi k'ofa.
Karo sukaci
dashi zai hau saman shima, ratse masa sukayi a baranda har ya k'arasa hawowa
Mariya baiwarsa ce take bayansa da'alama gyare-gyare zatai masa Wanda takeyi
kusan kullum duk safiya, murmushi ya sakarwa Sadiya, sam ! baki kalli inda Balaraba take tsaye ba, ciki-ciki
tace"Ina kwana"?
yaci
albarkacin Yusuf Moddibo.
A dak'ile ya
amsa, ya mik'awa Sadiya hannu, yarinya mai sauk'in kai da wayewa sai ta sanya
hannuta cikin nasa tana yar dariya tace" Magajin Sarki ina kwana"?
Cikin mamaki
yake kallonta sai kuma ya kalli Moddibo cikin tuhuma yasan shine zai fad'a mata
wannan sunan, saboda ba kowa ne ya ke kiransa dashi ba,
Murmushi
Moddibo yayi, shi kuma ya tab'e baki kawai yaja hannun Sadiya suka nufi
d'akinsa, Sakin baki Balaraba tayi kawai tana kallon ikon Allah, shi kuma yana
sane ya sakarwa yarinyar fuska duk Dan ya muzgunawa zuciyarta, saboda yana
bala'in jin ciwon zargin da take masa a kan yarinyar,baya ga haka ma, yarinyar
ta kwanta masa,tana da hankali da nutsuwa ba kamar yayar ta ba.
*Comments
Vote and Share*
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
_*DEDIGATED*_
*_TO_*
```RAHAMA
ALIYU```
```BISIMILLAHIR-
RAHAMANIR-RAHIM```
*đ
ż62*
K'asa suka
sauka zuciyarta tana mata sak'e-sak'e kan zak'ewar da taga mutumin nata yayi
kan Sadiya,sam bata yadda dashi ba, ganin yadda yake wa mutane wani irin kallo,
kullum ido a lumshe kamar munafuki.
Ko da suka sauka k'asa hadimai ne su wajan
biyar maza biyu mata biyu suna aikin gyara falon,kowa da inda yake gyarawa,
jikinsu sanye da wasu kaya iri d'aya masu kamar Uniform, wani k'amshi ne mai
dad'i ya cika hancinta, wani ku-ku ne ya futo daga kchin hannusa dauke da wani
tank'asheshan faranti cike da abubuwan ci, Balaraba tayi saurin kauda kanta
domin bata so tayi k'auyanci irin na jiya, hannun Usuman ta kama suka ni bayan
Moddibo,inda ya nufi
Wani
k'ebantaccan guri a falon, yace da Usuman ya zauna, yaron ya zauna cikin wata
k'aramar kujera mai taushi, zama tayi itama tana bin gurin da kallo gaskiya
k'ayatuwar gurin ya burgeta sosai dagani gurin hutawa ne,
D'aya daga
cikin hadiman dake aiki a gurin ne ya k'araso ya zube gaban Moddibo
yace"ranka ya dad'e a kwai abunda za'ayi ne"?
A nutse
Moddibo yace"ka kawo abun kari na mutum hud'u"
Cikin bin
umarni ya mik'e daga gurin.
Cikin
nutsuwa ta kalli Moddibo tace"ya kamata fa ka kira Sadiya haka"
" Yanzu
zai sauko ai wanka ya hau yayi"
Shiru tayi
kawai tana d'an ya mutse fuskar ta, tace"tsarin gurin nan ya burgeni Yusuf
ina so abu White coulor" Murmushi yayi yace"lallai tsarin ku d'aya da
mutum min in kin lura ai duk adon falon nasa white ne"
Shiru tayi
tana da tasanin fad'ar maganar, minti biyu tsakani yace"zan shirya miki
falon ki da wannan colour"
"Nagode"
Abunda tace
kenan,tayi shiru kanta a kasa tana wasa da hannuta
Tsura mata
ido yayi,kurum yana kallo, ta d'ago kai tana kallonsa suka sakarwa juna
murmushi, tace"wannan kallon fa,Yusuf"?
Da murmushi
a fuskar sa yace"kallon soyyaya ne Gimbiya zuciyata tana fad'a min akwai
wani babban al'amari da zai faru a tsakanina dake"
Itama
Murmushin take,tace"babban al'amari ai bai wuce na aure na da kai ba, dama
ina so in tambaye ka a wace matsaya muka tsaya,nifa zama anan kamar a kan k'aya
nake"
" Karki
damu insha Allahu yanxu in na tashi daga nan gurin me Martaba zan wuce, za'ayi
komai a gama cikin kwanciyar hankali"
Ajiyar
zuciya ta sauke,ya cigaba da cewa"maganar gurin sai da abuncin ki ki bar
wa su Hauwa'u su cigaba da samu a ciki, in sha Allahu xaki fara business in
munyi aure"
Cikin murna
da farin ciki take masa godiya,a bisa karamcin sa a gareta, tanaji a yanzu bata
da babban masoyi kamar sa, zata dunga k'okarin danne damuwar ta duk Dan ta
kwantr masa da hankali, Salmanu ne, ya
k'araso gurin hannunsa d'auke da wani faranti me fad'i ya aje a tsakiyar su,
Moddibo yace"jeka abunka kaji" godiya Salmanu yayi ya bar gurin,
Sauri-sauri yake ya gama abunda yake yaje ya fesawa abokinshi Dauda labari,shi
Dauda yana b'angaran uwar gidan Sarki wato, Kulu,mai d'akin kudu, kenan Mama
Kulu kenan,
A nutse suke
karyawa ita dashi, kana ganinsu kasan masoyan asali ne,Wanda suka yarda da
Kansu, Usuman na gefe yana karyawa shima.
Cikin
nutsuwa yake sakkowa daga sama step by step hannunsa na rik'e dana Sadiya, yana
sanye da wasu kaya na alfarma, masu tafe da wata alkyabba, kafarshi sanye da
wani takalim me gidan ya tsa, babu nad'i a Kansa, duk da cewar shigar dake
jikinsa ta nad'in ce amma bai yi ba, cewarshi ya gaji da kayan nauyi, sumarshi
ya gyara,sosai da gemunshi, sai sheki yake,d'an k'aramin bakinsa mai d'auke da
siraran lips Wanda suka d'an yi duhu kad'an, yayi Kyau kwantaccan gashi ya
kewaye shi, as'usul idanunshi a lumshe kamar ko da yaushe,sai k'amshi yake
zubawa, yana sakkowa masu hidima a gurin
suna zubewa suna kwasar gaisuwa, ko wanne munafurci fall a abakinsa saboda
ganinsa da k'aramar yarinya "yar shekara goma, cikin yanayin tafiyarsa ya
nufi, daining teble d'insa Wanda yake cike da abubuwan ci, dai-dai inda suke
zaune yazo ya gifta Balaraba taji gabanta yana fad'uwa duk da cewar ba ta kalli
fuskarsa ba,gefansa ta kalla, Yanayin kwarjinsa da yadda yake tafiya cikin
k'asaita ya furgitata ko ba'afad'a an San d'an mulki ne shi saboda abun a jinsa
yake, jin kamshin turaran sa yasa Moddibo saurin waiwayo wa sai yaga yana
k'okarin zama kan kujerar daining d'in,
ga Sadiya ta zauna itama, ku-ku shi na tsaye gefe,yana jira ya dai-dai
ta zamansa yafara had'a masa,abin kari.
Mik'ewa yayi
ya bar Balaraba a gurin ya nufi inda Sarki! yake zaune, sukai yi magana
sama-sama,batajin abunda suke cewa, saboda a kwai tazara a tsaksninsu can ta
hango,Sadiya ta zage sai kwasar girki take, babu wani kamun kai sosai yarinyar
ta bata haushi, Moddibo ne ya k'araso inda take,tayi saurin kauda kanta saboda
wani lokacin shima haushinsa takeji in taga yana wa Sarki!rawar jiki.
"Gimbiya
zanje in gaisa da mutan gida,zuwa yamma zan shigo sai muk'arasa maganar mu, don
Allah ki cire fargar ba komai a ranki"
A sake
tace"shikkenan sai ka dawo a gaishe min dasu"
"Zasuji
insha Allahu"
Yafad'a yana
k'okarin barin gurin.
Bayan futar
Moddibo daga falo,sai yayi shiru saboda duk masu hidima a gurin sun gama sun
futa,sai sautin AC ne kawai yake tashi, Usuman can gefe yake yana ta "yan
wasaninsa, sai taji zaman gurin ya gundure ta, taja tsaki ya kai sau biyat r in
ta d'aga kai ta hango Sadiya,na cin abunci ta sake sosai dashi tana masa hira
har da dariya.
Sam! tak'i
yarda su had'a ido dashi, a sace take k'are masa kallo yana cin abunci cikin
nutsuwa, gashi fuskarsa a sake,yana sauraron hirar da Sadiya take masa,cikin
zuciyar ta take ayyana irin dukan da zata yiwa Sadiya.
Taku!
tafaraji k'was!k'was!k'was! irin na mace, takun takalmin ya d'auki hankalin ta
har shi uban gayyar, da yake can inda yake zaune saitin k'ofar shigowa ne,
shiyasa ya ga wacce ta shigo Gimbiya Halisa ce, Balaraba na zaune can wata
kusuwar wa shiyasa bata ganta ba,
Halisa tana
tare da wasu bayi guda biyu suna take mata baya, wanda suka tsaya bakin k'ofar
shigowa, can inda ta hange shi zaune ta nufa fuskarta babu walwala,ganinshi
zaune da wata,daga can nesa tana yiwa Sadiya kallon wata k'atuwar budurwa,
shiyasa ta sha kunu,sosai tana tunanin me ya kawo mace har falonsa duk da tasan
halinsa ba ya Neman mata.
Giftawar ta
Balaraba ta hanga,ta bita da kallo daga sama har k'asa, tana ganin yanayin
shigarta ta gane," yar sarauta ce.
Sarki! kuwa
d'auke kansa yayi daga kanta har ta k'araso gurin ta tsaya gami da d'ora
hannuta kan kujerar da Sadiya take zaune tana mata wani kallo irin na raini
tace"Habibi wannan yarinyar a ina ka samo ta,naga sam ba jinsin mu
bace"
Banza yayi
mata,kawai ya cigaba da cinsa abuncin sa a tsana ke,
K'ara
maimata maganar tayi,ya d'ago kansa cikin jin haushin ta yace"ban sani ba,
ki kauce daga kan mutane tunda ke baki da ladabi da sanin ya kamata"
Ganin ya
hasala! yasa ta fara yak'e tace" tunda na shigo na ganka zaune da mace a
guri guda naji hankalina ya tashi shiyasa na rasa nutsuwa ta, sai da na k'araso
kuma naga ashe ma yarinya ce,amma dai duk da haka hankalina bai kwanta da ita
ba,yarinya sai kace,me dubi yadda take k'walo ido kamar mayya"
Karaf! a
kunnen Balaraba,dama taji abunda Halisa tace a farko Dan gane da Sadiya.
Ranta a
b'ace ta futo daga inda take,ta tsaya a gurin tana kallon su, a cunkushe ta
bud'e baki tayi magana, tace"ke! Sadiya baro gurin nan, kinji ko"
Duk
hankalinsu ya koma kanta har shi,uban tafiyar, ganin fuskar yayar ta a murtuke
ya fad'ar mata da gaba,sai ta fara yunk'urin mik'ewa tsaye domin ta cika
umarnin ta, yayi saurin dafe hannun yarinyar ya hanata tafiya, ido ya zubawa
Balarabar dake tsaye can gefe tana cika tana batsewa, ganin Sadiya tak'i tasowa
yasa ta k'ara buga mata tsawa,a karo na biyu.
A nutse ya
d'an daga muryarsa yace"tak'i zuwa d'in in kin isa kizo ki jata,da k'arfi
mugani"
*Comments
Vote and Share*
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
_*DEDIGATED*_
*_TO_*
```RAHAMA
ALIYU```
```BISIMILLAHIR-
RAHAMANIR-RAHIM```
*đ
ż63*
Cike da
karsashi,da jarumta ta durfafi inda suke fuskarta a had'e tamkar wacce bata
tab'a dariya ba, tana zuwa tafara yunk'urin fuzge hannun Sadiya daga cikin
nasa, a nutse ya d'ago kanshi tare da zuba mata idanunsa,ya bud'e tar! Gabanta
ya buga! sai kace mai lak'ani a idonsa, duk gwiwarta ta sage! kanta ta sunkuyar
k'asa domin bazata iya jurar k'alon k'wayar idonsa ba, amma duk da haka bata
fasa k'okarin fuzge hannun Sadiyar ba saboda k'arfin Hali, rik'e hannun yayi
tsaf! da tazo zata k'wace sai su had'a hannu, sai ya had'a da hannun nata ya
matse,ganin abun nasa harda iskanci, yasa ta fuzge hannunta tana zabga masa
harara, batare da tabari ya gane gazawar ta ba,ta kalli Sadiya,cikin fad'a
tace"zan kama ki,wallahi tunda kike barin maza suna rik'e miki hannu"
barin gurin tayi a fusace,ta kama hannun Usuman suka haura sama.
Kallo ya
bita dashi, fuskarsa d'auke da murmushi, girgiza kai yayi kawai yana mamakin
k'uruciyar ta, yanzu ya gane itama yarinya ce, sakin hannun Sadiya yayi dake
zaune tana mayar da k'walar da ta taro a idonta,saboda tasan halin masifar
yayarta
Yace"kwantar
da hankalin ki kinji ko Halimatu, duk abunda tayi miki in mun had'u zan rama
miki, tashi kije" mik'ewa tayi jikinta a sanyaye, ta haura sama
Sai sannan
ya mai da hankalinsa kan Halisa dake tsaye, tana cika tana batsewa duk wani abu
da ya faru tsakanisa da Balaraba ta gani mussaman had'a hannu da suka yi"
B'ata fuska
yayi kad'an yace'' kin zama dogariya ne,wai duk gurin zaman nan bai miki ba sai
dai ki tsaya a kai na"
Cikin fushi
tace"ai banga fuska ba, tunda ka kawo wacce kakeso har gida,ita kuma
wannan mai sifar karuwan fa"
Hararata
yayi yace"ki iya bakin ki wallahi ranki zai mugun b'aci a kan wannan
yarinyar matar Moddibo ce in sha,Allahu"
Wata dariya
ta shek'e da ita,ta nemi guri ta zauna, cikin jin dad'i tace" gaskiya Ya
Yusuf ya iya zab'e tsaf wannan zata yi masa wayo dubi idonta,don Allah,wai me
ma ya kawota shashen ka ne, kuma meyasa har ka zauna da ita da k'anwarta guri
guda"
ta k'arasa
maganar da damuwa!
"Sai ki
bari sai ya zo sai ki tambaye shi,amma yanzu ni bani da lokacin baki wannan
amsosin naki"
Mik'ewa yayi
daga gurin ya barta zaune,babu shiri ta mik'e tana bin bayansa har ya zauna kan
wata kujera me cin mutum d'aya, ta zauna
a wacce take fuskantar sa, wata k'aramar drowar ya jawo k'asan kujerar ya futo
da wani k'aramin littafi irin na addini yafara dubawa, tunda taga yayi wannan
zaman tasan ba zai saurareta ba, duk abunda zatayi kuwa,dole ta jira ya kammala
tukkuna, mintuna goma ta gaji da zaman gurin sai ta mik'e ta fa kaici idonsa, ta hau sama tana laluben
inda Balaraba take, cikin sa'a ta ga wani d'aki a cikin d'akunan dake barandar
a bud'e,kai tsaye d'akin ta nufa cikin k'asaita
ta tura k'ofar da k'afarta,ta shiga babu sallama, Balaraba na zaune
gefan gado ta cire hijab d'in, tana sanye da doguwar riga,cotton mai
taushi,tana da yankakken hannu, sai tayi amfani da k'ara min hijab me hula,
irin na Larabawa, tayi mugun kyau,kamar wata balarabiyar k'asar Oman, Halisa sai
da Gabanta ya ganin ciki da k'asaitar Balaraba,fata luwai sai kace me rayuwa a
kasar waje,ko ita albarka,ita da take rayuwa a cikin jin d'adi.
Dukkaninsu
k'ofa suka kalla jin a bugo da k'arfi an shigo, dogarewa tayi bakin k'ofa tana
watsa musu kallo, ta kalli Balaraba a k'asan kan ce,tace"zo ki rufe min
k'ofar nan,ke me kama da "yayan bayi"!!
D'as!d'as!d'as!
K'irjin Balaraba ya fara buga jin furucin Halisa, cikin sigar izgili da nuna ke
awa! kuma baki isa ba,tace" a matsayin ki na wa! da har xaki bada umarni
abi,ki bari sai kin kai matsayin zama cikkakun mutane sai ki bada umarni,amma
dai yanzu baki isa ba"
"Ke ni
kike fad'awa magana,har kike k'okarin zagina,munafukar Allah, ta'alah macuciya,
an ga gidan sarauta an lallab'o, to bari kiji,shi kanshi Moddibo baza ki same
shi ba,balle kuma Sarki! Wannan nawa ne ni d'aya"
Halisa ta
k'arashe maganar tana dungurewa Balaraba kai, abunda Halisa bata sani ba shine
ba'a nuna Balaraba da d'an yatsa,komai girman ka kuwa sai ta nuna maka ruwa
ba,sa'an kwando bane,
Wani ba
hagon mari ta tsinkawa Halisa a fusace! Sam!ba tayi tunanin abunda zai je ya
dawo ba.
Ihu Halisa
ta kurma! tayi kan Balaraba da duka sai zaginta take,abinka da sabo da fad'a
tuni Balaraba ta tare ta,su kafara kokawa abun mamaki, nan Balaraba ta yar,da Halisa
a k'asa, saboda ita bata iya fad'a ba,ga jikin Hutu,babu k'wari, sosai Halisa
taji ciwon fad'uwar ta k'asa, ko da mik'e bata daddara ba,ta k'ara yin kan
Balaraba a karo na biyu, tayi nasarar fuzge mata hijab d'in wuyanta ta cire
hular kan nata,ta tattaro gashin kan Balaraba ta rik'e sai ja take,tana gaya
mata maganganu na b'atanci kuma sai ta d'aure ta,tunda ta sake tayi kokawa da
ita, Balaraba kuwa k'okarin kwatar kanta takeyi hannuta ta kama ta murd'e! da
k'arfi, Halisa ta saki ihu,babu shiri ta sakar mata, kai tana duba hannunta
tana cije baki, ki take kamar wacce tayi targad'e, ganin sunk'i su dai na
fad'an yasa,Sadiya sauka k'asa da gudu, domin taje ta fad'awa Magajin Sarki,
yana zaune,a inda yake,kanshi k'asa yana duba littafin hannun sa, ya ga Sadiya
gabansa tana zare ido,d'ago kai yayi yana rufe littafin hannusa,
yace"dukan ki tayi kike haki! haka"?
Girgiza kai
tayi cikin tsoro tace" Yayarmu fad'a suke yi da wannan da tazo gun
ka"
Falon yake
bi da kallo, cikin mamaki, ina Neman Halisa,
M'ikewa yayi
kawai ya rik'e hannun Sadiya suka nufi sama,
Yana tura
k'ofar yaga abun mamaki da d'aure kai, Balaraba ce, rik'e da wuyan Halisa ta
mak'ure a bango,ita kuma Halisa duk tayi wujiga-wujiga,sai k'okarin k'watar
kanta take,ta kasa,idanunta duk sun firfito waje, k'arasawa yayi ciki har inda
suke, batare da yace,komai ba ya fara, k'okarin b'anb'are hannun Balaraba dake
wuyan Halisa, sanyi da taushin Hannunsa,suka sa ta dawo hayyacin ta, kallonsa
tayi da idonta wanda suka kad'a saboda b'acin rai!
Hannunta ya
matse cikin nasa,shima ya zuba mata idonsa,kamar yarda tayi masa, dafin! dake
nasa idon ya fi nata,dole tasa, ta risinar da idonta, ta zare hannuta daga nasa
ta koma gefe guda tana huci!
Halisa kuwa zubewa tayi a gurin tana nufarfashi,na
wahala! Dariya ce take cinsa ganin yadda Halisa tayi wurjanjan, cikin yanayin
maganar sa yace"Halisa,da ilimin ki da komai kike kokawa sai kace a
jahiliyya,in ita ta saba da dambe,ke sai ki biye mata,gwara ma da tayi miki
duka"
Yafad'a babu
damuwa a tare da shi.
Hawayen
b'akin ciki ne ya fara zubowa Halisa,tace"abunda zaka ce kenan ko"?
"To me
zan ce miki me ya kawo ki gurin ta,ko na aiko ne"?
Mik'ewa tayi
tana gyara alkyabar jikinta,tace" zaka ce na fad'a maka wannan
k'ask'antacciyar bata isa ta dake ni a banza,ba tana a matsayin baiwa
ta,wallahi sai na wulak'antata"
Siririn
murmushi ya saki iya leb'anshi ya d'an kalli Balaraba kad'an sai kuma ya kauda
kansa,ganin ta babu hula,ga botiran rigar jikinta duk sun zube, saboda fad'a
duk saman k'irjinta a waje, Ki yayi yanayin jikinsa na sauyawa, Matsalar shi
kenan shi mutuk'ar zai ga wani shashe na jikin "ya mace shikkenan sai
sha'awarsa ta motsa, ya cije leb'anshi na k'asa kad'an yace" Wannan tafi
k'arfi ki Halisa,kika tab'a ta kin tab'a zuciyar Moddibo,ki bari zan mishi
magana ya ja mata kunne"
Hannunta ya
rik'e suka fara tafiya, domin barin d'akin,tace"wato ni ba zuciyar ka
bace,kenan har zaka kasa d'aukar mataki a kanta dubi irin dukan da tayi
min"
Kamar zai yi
dariya, yace"muje k'asa in rarrashe ki, ko" mamaki sosai yake na
k'arfin halin Balaraba, kizo har gida kina fad'a da masu gida, da alama dai
yarinyar tana da aljanu.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
_*DEDIGATED*_
*_TO_*
```RAHAMA
ALIYU```
```BISIMILLAHIR-
RAHAMANIR-RAHIM```
*đ
ż64*
Da harara
Balaraba ta bisu dashi,har suka futa, Sadiya ta matso kusa da "yar uwarta
tana wasa da hannuta tace" don Allah yayarmu ki daina fad'a da ita baki ga
ita "yar Sarki bace,kar ki jawo a kulle mu,kinji tana cewa sai ta d'aure
ki"
Ta k'arashe
maganar tana sharar hawaye
Tsawa! ta
buga mata tace"rufe min baki,duk bake kika jawo ba, wallahi duk sanda na
k'ara ganin kinje gurin wancan mutumin sai ranki ya b'aci,ki ko kiranki yayi
kar kije"
Kwanciya
tayi kan gadon tana kuka,Usuman yana taya ta,ita kuma Balaraba sai fad'a take
mata.
Ko da Sarki!
suka sauka k'asa da Halisa, zamansa yayi a inda ya tashi,ta k'araci
k'orafe-k'orafen ta,bai ce mata komai ba, haka ta mik'e tana niyyar tafiya
ranta duk a b'ace! ya d'ago kai a tsanake yace"koma ki zauna zamuyi
magana"
Komawa tayi
ta zauna, ya aje littafin dake hannusa,fuskarsa babu yabo babu fallasa
yace"kin san Gimbiya Azima,"yar Sarkin Yalwa"?
Gabanta ya
fad'i! jin sunan wacce ya fad'a ita kuwa tasan Gimbiya Azima,domin abokiyar
fad'anta ce, basa shiri ko k'adan dalili kowa yana ji da izza! gami da tak'ama.
Bakinta na
rawa tace"Eh nasanta"
"Yawwa
itace zata zama abokiyar zaman ki in Allah ya yarda"
Wani irin
yarrrr! ta ji ajikinta lokacin da taji abunda yace mak'ogaron ta ya bushe
k'amas, tace"ban fahimci abunda kake nufi ba"
Wani irin
kallo yayi mata yace"kin San bana magana biyu, kije kiyi tunanin maganar
dana fad'a miki"
Kuka ta
fashe! dashi kamar wacce a ka aiko mata cewar uwarta ta mutu, tace"yaushe
har a k'ulla wannan al'amarin ban sani ba,kuma mahaifiyata bata sani ba,Dan anga
cewar ita macace shiyasa har ake abu batare da saninta ba,wannan ai yaudara
ce"
Cikin kuka
ta k'arashe maganar.
Ransa a
mugun b'ace ya d'ago Kansa ya zuba mata idonsa,masu kwarjini,tuni tayi k'asa da
kanta tana sharar hawaye
Yace"dukanin
ku ke da ita Azimar babu zab'ina a ciki, ke kin kasance zab'in Mamana,ita ta
kasance zab'in Waziri, duk zan aure ku ne ba dan inaso ba,sai dai n in cika
umarnin magaba tana"
Shiru yayi
na minti biyu ya cigaba da cewa na fad'a miki ne saboda ki sani kuma ki shirya,
saboda kin fi kowa sanin halina bani da munafurci kuma bana san hayaniya, da
fitina,wanda na lura ke haka halin ki yake tada zaune tsaye, idan anjima zata
zo nan domin ta kawo min ziyara zan tara Ku guri guda dake da ita,ku fahimci
junanku, kar wata b'araka ta futo daga gare ki, nasan halinki, in xaki kwantar
da hankalin ki ki kwantar domin ke da ita ba da ku kad'ai zan zauna ba,kin fi
kowa sanin yaya tsarin masaraurmu yake"
Kuka mara
sauti Halisa take,lallai tana cikin tsaka mai wuya, yanzu ta tabbatar da cewar
Baba Waziri baya k'aunarta tunda har ya had'a "yar abokinsa aure da
masoyin ta, ita da take burin taci lokacinta ita dashi kafin ya kawo wata,tasan
ta more kuma sunsha soyyaya, yanzu ko auran a kayi tilas su raba kwana ita da
Azima.
Tunda ya
gama maganar shi,ya kishin gid'e kan kujerar ya lumshe idonsa Allah kad'ai
yasan abunda yake damunwa, yana jin kukan Halisa yak'i k'arewa ya bud'e idonsa
wanda suka d'an yi ja kad'an, yace" kin cika min kunne fa da gunjin kuka,
kije ki tambayi Baba Waziri yadda a kai haka ta faru tunda na lura ke baki da
kunya, har kina cewa an yaudare ku"
Yadda ya
fad'i maganar da yanayin b'acin rai! yasa ta gane tayi kuskure domin Sarki!
mutum ne wanda baya saurin nuna b'acin ransa da wuri, in ransa ya b'aci a yanayin maganar sa zaka
gane, mik'ewa tayi ta nufi kujerar da yake zaune, ta rab'a jikinta a jikinta
harda langwab'e kai, ta rik'e hannusa guda, d'aya, tayi k'asa da murya ta sosai
tace" Allah ya huci zuciyar Habibi na, zuciya tana azabtuwa da so da
k'aunar ka, shiyasa na rasa tunani na,lokacin da naji wannan maganar,ina kishin
ka,mutuk'a bana k'aunar ko wace mace ta rab'eka sai ni,amma ina ganin burina
bazai cika ba, Habibi nasan Azima ciki da waje,zata aure ka ne da wata manufa,a
zuciyarta, gaskiya banso Azima zata kasance matarka ba, amma tunda haka Allah
ya hukunta mama zan cigaba da tayaka addu'a"
Yanayin
yadda tayi masa magana a nutse yasa yaji ta bashi tausayi, gyaran murya yayi gami
da d'an gyara zaman sa,a nutse yace"ki koma inda kike mana, na hanaki irin
wannan"
Muryar shi
bata futa sosai yayi maganar,
Mik'ewa
tsaye tayi tana gyara alkyabarta tace"tafiya ma zanyi,yanzu sai anjima zan
shigo,da kamar k'arfe nawa zata zo"?
Tafad'a
cikin sigar tambaya.
"Hud'u
zuwa biyar na yamma"
"Shikkenan
to"
Tafad'a a
sab'ule jikinta babu kuzari ta futa daga falon
To,can
gidansu Balaraba kuwa,babu wanda ya damu da rashin dawowar ta gida da wuri har
wajan k'arfe tara da rabi na dare bata shigo gida ba, Iya hankalinta ya tashi
ta futo ta nufi d'akin Sadiya matar Kawu suna maganar,can sai ga Sallau nan ya
shigo fud'un-fud'un yana sab'a babbar riga, Iya ta tare shi cikin damuwa
tace"Sallau har yanzu Balaraba bata shigo ba,babu ita babu yaran"
Da sauri ya
kalli k'ofar d'akin nata, cikin mamaki yace"to ina ta tafi mutsiyaciyar
yarinya,me shegen yawon tsiya,ai gwara in aurar da ita,kar ta jawo min
masifa"
Lantana ce
ta bankad'a labulen d'akinta ta futo da futular k'awai a hannunta,
tace"wai zancan me nakeji ne"
"Wannan
munafurkar ce bata shigo gida ba"
Lantana
tace"Oho! dai a banza, duk inda ta shiga ta dawo,dole ace da mijin iya
baba mune dai tilas d'inta, ehee"!!
Sallau
yace"ai ko guduwa tayi bazan fasa abunda na shirya a kanta ba, sai na
d'aura auranta da Iro"
Lanatana
tace"kayi min dai-dai, da taje ta jawo mana abun fad'a"
Uwa! na daga
cikin d'aki tana sako baki, bak'in ciki da b'acin rai yasa Matar Kawu komawa
gurin ta, Iya ma d'akinta ta koma tana addu'ar Allah ya tsare mata su Balaraba
duk inda suke.
Lantana
Sallau Uwa su Shamsiiya baccin su sukai babu abunda ya dame su.
Sab'anin Iya
da matar Kawu baccinsu rabi da rabi ne, saboda fargaba,
Asubar fari
suka dunga jin bugu, a gigice Sallau ya diro daga gado,babu salati babu komai
yaje ya zare sakata, yana hamma! Idonsa duk kwantsa abun k'yamk'yami! d'an
aiken gidan me gari ne yazo, Sallau gabansa ya fad'i yace"lafiya dai
ko"?
D'an aiken
yace"me gari yace"kazo yanzu-yanzu me Martaba ya aiko yana neman
ku"
Saura kad'an
ya fad'i saboda razana da yayi,baki na rawa yace"me nayi ni Sallau"?
D'an aiken
yace"Ai ba kai ka dai zakaje ba tare dashi zaku"
Ihu! ne
kawai sallau ba kurma ba,ya shige gida cikin tashin hankali!
*Muje zuwa*
[02/08,
18:14] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
_*DEDIGATED*_
*_TO_*
```RAHAMA
ALIYU```
```BISIMILLAHIR-
RAHAMANIR-RAHIM```
*đ
ż65*
Lantana ce
ta futo daga d'aki hannunta rik'e da butar alola, taga Sallau ya shigo
wurjajan, kafin tayi magana ya tare,ta yana cewa "Lantana masifa ta same
ni ,yanzu aike ya same ni,cewar muzo ni da me gari wai me Martaba yana neman mu"
Sakin butar
tayi tafadi a gurin saura kad'an zaninta ya fad'i k'asa saboda tsorata da
tayi,salati take tana sallalami, cikin tsora tace"Allah yasa ba wani
laifin kayi ba"
Yace"yanzu
dai zanje in ji, d'aki ya shiga yana tashin Uwa,ya fad'a mata halin da ake
ciki,ko a jikinta ta koma tai kwanciyar ta
Wani
kud'addan yadi ya d'auko ya sanya a jikinsa,ya d'auki wata daud'add'iyar hula
ya kwafa a kansa ya futo da sauri,har yanzu Lantana na tsaye a tsakar
gida,jikinta duk yayi sanyi, tarasa abunyi,ta kalli Sallau lokacin da ya futo,tace"Nifa
inajin wannan shegiyar yarinyar nan ce ta ka k'arar ka gurin Sarki kasan ba
kunya ce da ita ba"
" Ai in
itace ma,kanta ta kai domin a gaban me Martaba zan zayyane masa abubuwan da
take na fajirci"
Lantana
tace"Kayi min dai-dai kar ka rage komai duk ka fad'a masa zinace-zinacen
da takeyi"
Haka Sallau
ya futa Lantana tana k'ara yi masa hud'uba.
Lokacin da
suka isa fadar Sarki Almustafa a cike take, me Martaba yana sauraron
k'urafe-k'urafen mutanan sa, sai da fada tayi sauk'i sannan me Martaba ya
waiwayo kansu, suka k'ara mik'a gaisuwa, Sallau duk ya sare! da al'amarin ganin
yadda me Martaba yake yanke hukunci cikin adalci a bawa me gaskiya,gaskiyar sa,
mara gaskiya a bashi rashin gaskiyar sa,sai gumi! yake sharcewa,
Cikin
nutsuwa me Martaba, ya d'ora idonsa a kan me gari, Halilu, yace"Halilu ya
al'amura da fama da jama'a"?
Me gari
Halilu yace"Alhamdulilahi Allah ya taimake ka"
"Masha
Allahu"
me Martaba
ya fad'a yace"kasan wancan yaron"?
Sallau da
Me gari
Halilu su ka kalli inda me Martaba yake nuna was,
Walidi ne
zaune cikin dugayen kaya kamar bashi ba,sai Moddibo dake gefan sa,a zaune,
Cike da
furgici Sallau yace"Walidi me ya kawo ka nan"?
Wani dogari
ya buga matsa tsawa,gami da cewa"gyara kintsi!! nan ba gurin shirme
bane"
Shiru fada
tayi,na minti biyar me Martaba ya kalli
me gari Halilu a karo na biyu yace"ina sauraron ka"
Sunkuyar da
kai k'asa me gari yayi yace"k'warai kuwa Allah yaja zamanin ka,nasan
wancan yaron farin sani domin yana d'aya daga cikin matasan gari na, yanzu haka
ma muna tare da mahaifin sa,Allah ya taimake ka"
Ya k'arashe
maganar yana sunkyar da kansa cikin ladabi,
"Alhamdulilahi"
me Martaba
ya fad'a ya cigaba da cewa, " yaron nan yazo min da magana wacce naji bata
kwanta min ba,wato kuna so ku had'a aure babu sanin kowa,hatta yarinyar da kuke so kuywa aure bata sani ba,kuma bata
amunce ba, shine nasa aka kira ku inji kan wane dalili zakuyi haka"?
Sallau yayi
karaf! yace"Allah ya taimake ka wannan yarinyar da kake magana a kanta
nine mahaifinta,saboda nine wan ubanta,nafi kowa sanin halinta muguwar karuwa
ce,yawo take tana bin maza,ga shaye-shaye,kwanaki ma har ciki ta zubar,shine ni
kuma nake tsoron kar Allah ya tambaye ni amanar da ya bani yasa kawai nace
gwara inyi mata aure in huta, to sai a kayi sa'a kuma d'an uwanta wato yaron
gurina Iro yace yana sonta zai aureta a haka duk da mugun halin nata, nayi
murna da naji haka,shine banyi k'asa a gwiwa ba,naje na siyo alawa da goro, na
kai gidan me gari domin a d'aura auran bata sani ba, Allah ya taimake ka yanzu
zan can da nake maka ma, tunda ta samu labari,mun nemata mun rasa tunjiya bata
kwana a gida"
Fada tayi
shiru tana sauraron maganganun da Sallau yake, kowa yana jiran abunda me
Martaba zai ce"
A nutse ya
d'ora idonsa kan Walidi,yace"kaji abunda mahaifin ka yace a kan "yar
uwarka"
Walidi ya
gyara zama sosai yace"Allah ya baka nasara,a rayuwarka, duk abunda ma
haifina ya fad'a ba gaskiya bane, gaskiyar magana Balaraba kintstsiyar yarinya
ce me gurin zuciya, nan dai Walidi duk ya fayyacewa me Martaba abunda yake
faruwa, ya cigaba da cewa,maganar cewar Balaraba ta gudu, an neme ta an rasa,
hakane, Allah ya taimake ka,Balaraba ta hannun Moddibo, shine ya taimake ta ita
da "yan uwanta guda biyu"
Kallo ya
koma kan Yusuf Moddibo musamman Mahaifin sa Waziri Zaiyyanu
Me Martaba
yace"hakane Moddibo"?
A nutse
yace"k'warai kuwa Allah ya taimake ka,yarinyar tana hannuna kuma ina me
farin cikin sanar dakai cewar itace yarinyar da na fad'a maka inaso in
aura"
Cikin mamaki
me Martaba yace"jeka d'auko min yarinyar,ka kawo min ita,yanzu zan sa a
kira min d'an uwanka,Almansur,domin shi nasa yayi min bunkice a kanta,shi kuma
muji ta bakinsa"
A nutse Moddibo
ya mik'e ya na kai gaisuwa, ya futa daga fadar,
Sallau kuwa
duk rigar jikinsa ta jik'e jagab! ganin reshe yana nema ya juye da mu jiya,
babban abunda ya d'aga masa hankali shine ,jin da yayi wai Balaraba na
gidanan,kuma wai wannan da yayi maganar shike san ta da aure ,lallai asirinsu
ya tuno.
[03/08, 19:52]
80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM_
*đ
ż66*
Jakada me
Martaba ya bawa umarnin kiran Sarki! ba tare da b'ata lokaci ba,ya tafi shiru fada tayi tamkar babu mutane a ciki,
Sallau sai zufa yake sharcewa duk ya rasa yanda zai yi sai gyara hula yake,
yana kalle-kalle a tsorace!
Lokacin da
Moddibo yaje wa da Balaraba zan can halin da ake ciki,ta tsorata sosai da taji
cewar me Martaba ne da kansa yake neman ta, jikinta yayi sanyi domin bata san
abunda zai je ya dawo ba,tunda yace mata Sallau yana gurin,nan dai Moddibo ya
rarrashe ta da ta kwantar da hankalinta insha Allahu k'arshen matsalarsu
tazo,haka suka futo tare,da Sadiya da Usuman Balaraba na sanye da dogun hijabi
har k'asa,
Yana zaune a
inda yake ya hangi sakkowar su daga matattakalar bene, sai yayi sauri d'auke
kansa yana jin wani abu a zuciyarsa, dake namiji ne me jarumta kwata-kwata
fuskarsa bata nuna ba,
Tsayuwa yayi
kusa dashi suna magana, ita kuma taja hannun su Sadiya sukayi gaba,
Bud'e k'ofa
tayi suka kusa cin karo da Mariya wato baiwar shi, ta shigo kai a k'asa ta
k'arasa inda yake zaune ta zube gwiwa
biyu tana gaishe su,sannan tace" Ranka ya dad'e Jakada na waje yana neman
iso"
D'aga kai
yayi kawai
Mik'ewa tayi
ta futa da sauri, ko minti biyu ba ai ba Jakada ya shigi, cikin sallama, ya
kwashi gaisuwa sannan ya fad'i sak'on me Martaba.
A nutse
yace" A ce masa gani nan zuwa yanzu in sha Allah"
Mik'ewa
Jakada yayi yace "A futo lafiya ranka ya dad'e"
Moddibo yace"
Nafad'a maka kak'i yarda yanzu dai gashi kaji daga bakinsa ko"
A nutse ya
mik'e tsaya ya d'an ya mutse fuskar sa kad'an yace"muje"
Moddibo ne
ya bud'e k'ofar suka futa tare,Balaraba na tsaye a wani guri ta hangi futowar
su, saurin dauke kanta tayi ganin yadda kyawun Sarki! ya dusashe na
Moddibo,wani in rana ta daki fuskarsa yana muuni!sai taga shi wannan wani
k'yalli da annuri fuskarsa take, tafiya yake cikin kasaita, tana kallon bakinsa
daga inda take yana motsi da alama magana suke da Moddibo, ta lura tunda ya
futo bayin da suke gurin suka bar abunda suke suna gaishe shi,
Ganin sun
kusa zuwa inda take ne yasa tayi saurin kauda kanta,ta gyara yanayin fuskarta
sosai gudun kar ya kawo wargi.
Moddibo
yace"Yi hakuri Gimbiya kina tsaye kina jiranmu ko"
Murmushi
tayi kawai ta basar, Sarki! kuwa wucewa yayi ya barsu a gurin, sai suka biyo
bayansa.
Bayan sun
dai-dai ta zamansu gaban me Martaba, ya kalli Balaraba sosai yana nazarin ta,a
idonsa yake ganin kamar yasan fuskar, gyara murya yayi kalli Sallau da ya
diririce a gurin duk alamun rashin gaskiya sun bayyana,a tare
dashi,yace"Wannan itace yarinyar da kake magana akanta"?
Sallau ya
d'aga kai cikin tsaguwa Sam yaki kallon gefen da Balaraba take, lokacin
k'ankani me Martaba ya fahimci Sallau bashi da gaskiya,girgiza kai kawai yayi
ya mayar da idonsa kan Sarki! Yace"Magajin Sarki ya labarin bunkicen da
nasa kayi min kan wannan yarinyar dake zaune kusa da kai"
Cikin
yanayin maganar sa ya ce"Allah ya baka nasara, a gafarce ni, nayi laifi
saboda banzo na fad'a maka komai ba yau tsawon kwana biyu kenan, dama yau
nakeso inzo in fad'a maka sai ga shi ka aiko,tuba nake ranka ya dad'e"
Galadima
yace"me Martaba ya karb'i uzirin ka"
Moddibo ne
ya kalleshi yana masa magiya da ido,dama kafin su futo sai da ya dunga
lallab'ashi
Sarki! yayi
gyaran murya a nutse yace"Allah ya taimake ka nayi bunkice sosai nagano
wannan yarinyar bata da wani aibu yarinya ce me ladabi da biyayya da bin nagaba
da ita,nayi bunkice sosai duk wani sharace-sharace da ake mata basu da
tushe,anayi ne domin ganin tana futa kullum gurin sana'arta,wannan shine abunda
na sani a game da ita,
Ya karasa
maganar cikin nutsuwa.
Shiru na
minti biyu me Martaba yayi gyaran murya hankali kwance yace" Nayi farin
cikin jin wannan abu, wannan yarinyar tun kafin in ganta hankali na ya kwanta
da ita,in sha Allahu tana tare damu ita da "yan uwanta, ni ne zan shige
mata gaba,kan lamarinta, a yanzu yanzu zan d'aura mata aure da Yusuf Moddibo,
saboda na yaba da nagartarsa gami da jajircewar sa kan lamarin ta, wannan shine
hukuncin da na yanke"
"Alhamdulilahi-Alhamdulilahi,
Abunda Moddibo yake ta fad'a kenan cikin zuciyarsa, Balaraba ma taji dad'in
yadda abubuwa suka zo da sauk'i haka, duk wanda yake zaune a fadar yayi murna
da wannan abu,in ka cire mutum biyu wato Sallau da Waziri Zayyanu,
Nan me
Martaba ya umarci maga takarda da ya futa ya sanar a cikin gida,sannan ya
tawo da goro da Alawa domin, cika
al'k'awarin da ya d'auka.
Shiru fada
tayi bayan futar maga takarda,kowa da abunda yake sak'awa cikin zuciyarsa,kawai
sai sukaji muryar Waziri Zayyanu cikin fushi!yace" wannan hukunci da me
Martaba ya yanke bai yi ba, domin ni ne nake da hakki a kan yaronan don haka
ban amunce ya auri wannan yarinyar ba,in ko ya aureta zai had'u sa fushina!
*Tofaaaaaa!*
*Fans kuna
ina ne wa ya dace Balaraba ta aura, shin me zai biyo baya in me Martaba ya
d'aura auran Moddibo da Balaraba, shin wane irin rikici ne zai faru kan hakan,
yaya su Lantana zasuji jin cewar Balaraba tayi aure gidan sarauta, shine wanene
mijin Balaraba???*
*SARKI! NE
KO MODDIBO?*
[05/08,
00:16] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM_
*đ
ż67*
Shiru fada
tayi ana kallon kallo abunda Waziri ya fad'a ya girgiza jama'ar dake gurin. me
Martaba bai tab'a yanke hukunci ba, a samu wani wanda zai ce be yi dai-dai ba,
kowa yana jiran yaji abunda me Martaba zai ce, shiru yayi kawai yana jin damuwa
da b'acin rai a zuciyarsa yau Waziri ya nuna masa cewar d'anshi Moddibo bashi
da iko a kansa aure tunda ya riga ya yi niyyar d'aura shi a yanzu sai ya d'aura
shi, saboda haka duk abunda Waziri yaga zaiyi yayi, yanzu yana sauraron dawowar
maga takarda ne.
Mik'ewa
Waziri yayi ya futa, ba tare da ya yiwa kowa sallama ba, me Martaba yaji ciwon
abunda d'an uwansa yayi masa,amma sai yayi shiru kawai.
Mintuna goma
da futar Waziri sai ga maga takarda nan ya dawo, yana tare da wani bawa a bayan
shi, yana d'auke da d'aurin goro da kwalin alawa, Galadima ne ya matso ya
kwance d'aurin goron da alawa, kansa a kasa yace"Allah ya taimake ka,
Waziri tuba yake yayi abisa kuskure a gafarce shi"
Murmushi
kawai me Martaba yayi ya kalli Sarki! dake zaune kanshi a k'asa yana jini b'acin
rain abunda Waziri yayi wa mahaifin sa.
Kafin me
Martaba yace wani abu Sarki! Ya fahimci abunda yake nufi, kamar ya sani kawai
ya zura hannu cikin rigarsa ta ciki ya futo da kud'i zasu kai duba talatin ko sama da haka, mik'ewa Moddibo yayi ya
rik'e a hannusa, kasa-kasa yace"ka rik'e a hannuka ana d'aurawa sai ka
bata sadakin ta"
Moddibo ya
k'arba fuskar sa d'auke da murmushi kana ganinsa kasan na farin ciki ne.
Kafin kace
kwabo fada ta cika da mutane, nan me Martaba ya Umarci babban limami a fara d'aura
aure.
Alhamdulilahi-Alhamdulilahi
an d'aura auran Moddibo da Balaraba kan sadaki dubu arb'ain da biyu, nan maga
takarda ya fara rabon alawa da goro me Martaba ya Umarci Moddibo ya d'auke
Balaraba su futa, haka kuwa a kayi, suka futa,suka bar Sarki! suna ta gaishe-gaishe
da mutane
Jiki a
sanyaye Balaraba ta dunga tafiya har suka isa shashen Sarki! gabanta sai
fad'uwa yake tana jin kamar a kwai wani abu da zai faru.
Can fada
kuwa komai yana tafiya dai-dai kana kallon Sallau kasan yana cikin wani mugun
hali na d'imuwa yayi yunk'urin mik'ewa ya kasa saboda yadda yake jin jikinsa na
rawa ji yake kamar kafarsa ba a jikin jikinsa take ba, nan me Martaba ya
sallami kowa, mutanan da suka rage a ciki sune makusantan sa, sai Sallau da me
gari Halilu da Walidi, kyautar ban girma
me Martaba yayi wa Walidi, wanda tasa
shi kusan sumewa a gurin ya dunga godiya, me Martaba yaja kunnen Sallau sosai,
da sosai, sannan ya gargad'i me gari Halilu kan kar ya kuma aikata abu maka
mancin haka, me gari Halilu ya bada hakuri kuma ya nemi afuwa, shi ko Sallau
bud'ar bakinsa,sai yace"ranka ya dad'e maganar sauran yaran wato Sadiya da
Usuman ina so abani su mu koma gida"
Sarki!! Ya
d'ago da kansa cikin fushi! yace"Sadiya da Usuman zasu zauna gurin
"yar uwarsu,kai ka tafi ka kad'ai"
Wani bafade
ya kalli Sallau da jajayen idonsa yace"gyara kintsi dai!!! kayi na d'aya
kayi na biyu kar ka sake kayi na uku,anan zan tub'e ka in zane maka jiki,ko
zaka nunawa me Martaba abunda ya dace ne."
Girgiza kai
Sallau yayi jikinsa na kyarma! cikin tsawa wannan bafade yace"ka nemi
afuwar gurin me Martaba"
Jiki na rawa
Sallau yace"Allah shi gafarta maka ina neman afuwa"
Saura kad'an
Walidi ya saki dariya saboda yadda ya ga jikin mahaifin nasa yana rawa,
murmushi me Martaba yayi yace"Allah yayi mana afuwa baki d'aya, wato malam
Sallau maganar wad'annan yaran naka Sadiya da Usuman kayi hakuri kabar su gurin
"yar uwarsu kaji ko, duk lokacin da kukayi sha'awar ganinsu za'a kawo muku
su har gida,idan kuna sha'awar zuwa gurin su k'ofa a bud'e take muna maraba da
ku baki d'aya"
me gari
Halilu yace"godiya yake ranka ya dad'e"
Ganin babu
yadda zai yi ne yasa ya fara yak'en dole yana godiya ga me Martaba, amma in
zaka tona zuciyarsa a lokacin tafi garwashi zafi da turiri.
Nan me
Martaba ya bada Umarni a kaisu gida tare da kayayyakin abinci buhu-buhu mota guda a ka had'a musu na kayan masa
rufi,Walidi kuwa in ya tuno da kyautarsa da akayi masa sai yaji kamar babu
wanda ya fishi sa'a a rayuwa,gobe i yanzu yana cikin kasuwar sha tambaya yafara
gudanar da kasuwancin sa.
Cikin
tsananin b'acin rai! Waziri Zayyanu ya shiga b'angaran sa,sai a kayi sa'a duk
"yayan shi maza na zaune a falo suna hira, nan suka ga shigowar mahaifin
su hankalin sa a tashe, Khalifa ne yace" Allah yasa lafiya dai na ganka
kana faman gumi!
Zama yayi
cikin kujera yana cire rawanin dake nannad'e a kansa,yace"je ka kira min
mahaifiyar ka"
Tafiya yayi
kiranta, ya kalli sauran yaransa da kumfar baki yace" in dai nine na haife
ku daga yau na rabaku da Moddibo har abada babu ni babu shi hakanan kuma babu ku
babu shi"
Cikin rashin
fahimta Ishak yace"ban fahimci me kake nufi ba Baba"
Zuwan
mahaifiyar tasu ne ya dakatar da maganar da yake tazo ta zauna kusa da mijin
nata,tana kallon fuskarsa tasan lallai yau an tab'oshi"
"Lafiya
ranka ya dad'e"?
Ta fad'a
cikin sigar tambaya.
Waziri
yace" zaki ce min baki san abunda yake faruwa bane? kun had'a kai da
d'anki kun munafurce ni, yaje ya d'auko yarinya da suka gama lalacewa da ita a
waje ya kawo wa wannan mak'iyin nawa ya d'aura masa aure da ita"
"Duk
maganar da kakeyi ban fahimce ka ba,domin kuwa ni ban San abunda yake faruwa
ba"
Girgiza kai
yayi kawai ya umarci d'aya daga cikin yaran dake zaune a gurin yaje ya kira
Moddibo.
Hankalin
kowa ya tashi a gurin saboda sun san halin mahaifin nasu bai iya b'acin rai ba.
Mintuna goma
tsakani Moddibo suka shigo tare da Ishak d'an uwansa
Ko zama
Waziri Zayyanu bai bari yayi ba,yace"Umarni na ne ni ne nasa a kira ka,
saboda dalilai masu k'arfi,yanzu-yanzu nake so ka furta cewar ka saki wannan
yarinyar da kasa aka d'aura maka aure da ita,idan kuma kak'i ni yanzu zan saki
taka Uwar,saboda haka zab'i ya rage naka."
*Muje zuwa*
*Comment
Vote and Share*
[05/08,
20:08] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM_
*đ
ż68*
Dukaninsu
sun furgita da jin furucin da mahaifin nasu yayi, ita kanta mahaifiyar tasu ta
girgiza da furucin da mijin nata yayi,kuma tafi kowa sanin halinsa zai iya
aikata duk abunda ya fad'a.
Modibbo ya
shiga, tsaka me wuya bai tab'a tsammanin hukuncin da mahaifin nasa zai yanke ba
kenan,iya tunanin sa yana ganin zaiyi fushi dashi daga baya ya sakko shi kuma
sai ya nemi afuwar sa, tabbas Uwa-Uwa ce, babu ta yadda za'ayi ta sanadiyar sa
ya rushe auran da aka d'aurashi sama da shekara talatin da wani abu,dole duk
son da yake wa Balaraba ya rabu da ita ko da hakan zai yi sanadiyar rasa
rayuwarsa, a kan mahaifiyar sa babu abunda ba zai iya ba.
Khalifa ne
mara kunya sosai ya cikinsu yace"Mu
baza ka jawo mana b'acin rai!ba a cikin gida saboda haka kabi umarnin da a ka
baka, idan ba haka ba zamu b'ata maka rai kuma zamu hana matar taka daka aura
jin dad'in duniya,a kan mahaifiyar mu,babu abunda baza muyi ba"
Jin furcin
da Khalifa yayi yasa Waziri umartar sa da yaje ya d'auko takarda sa biro,
aikuwa da sauri ya tafi, ita kuwa Hajiya Kattime tana zaune tana kallon ikon
Allah bakinta ya mutu, takasa fahimtar komai, a wannan badak'alar da take
faruwa.
Khalifa ya
dawo hannusa rik'e da farar takarda da biro ya zo ya mik'awa Moddibo, guda
d'aya, d'ayar kuma yaje ya kai wa mahaifin nasu ganin Waziri ya d'ora biro
jikin takkada yasa Moddibo saurin dakatar dashi, da hannu jikinshi na kyarma!
yayin da gumi yake zuba a jikinsa, ya d'ora biyu jikin farar takarda yayi rubutu kayi biyu,kamar haka.
_Ni Yusuf
Moddibo na saki matata Balaraba Ayuba Tanko saki d'aya kacal, kan wani dalili
guda d'aya, ina fatan Allah ya had'amu da ita a aljanar Firdausi_
Yana gama
rubutuwa ya ninke takadar, zuciyarsa tana wani bugawa fatt!!fatt!fatt! Waziri
Zaiyyanu ya mik'a masa hannu yana nufin
ya bashi takardar, a hankali ya karasa inda yake zaune ya mik'a masa, bud'e
takardar yayi ya karanta ya mayar ya ninke ta ya aje ta gefe,wani takarda ya
kara cirowa ya mik'awa Moddibo cikin bada Umarni yace"Saki uku zaka rubuta
mata,saboda nasan halin wancan mutsiyacin zai iya turasasa ka ka mayar da
ita,don haka ban yarda da saki d'aya ba"
Cikin
tsantsar b'acin rai Hajiya Kattime tace"Wannan abunda kake tsantsar
jahilci ne da son kai, Allah da kansa shi ya hallici saki,kuma ya umarci da ayi
shi,amma kuma baya son ayi din,saboda haka tunda ka tursashi ya rubuta saki
d'aya saboda son zuciyar ka to ka kyaleshi haka, ba lallai sai an saki mace
saki uku ba take sakuwa,saki d'aya ma ya hallata"
Cikin tsawa
Waziri yace"Zakayi abunda na saka ko sai ka gama jin hudubar da mahaifiyar
taka take maka"
Ganin
Moddibo ya tsaya yayi shiru da takarda a hannu yasa Waziri ya d'ora biron dake
hannusa a jikin takarda ya fara rubutu.
Moddibo ya
rik'e hannunsa jikinsa zafi rad'au! muryasa a shak'e yace"Baba Waziri ka
gafarce ni, idan nayi maka,laifi, ni Yusuf Moddibo na saki Matata Balaraba saki
uku"
"Innalilahi
wa inna ilaihi rajiun"
Shine abunda
Kattime take fad'a zuciyarta kamar tayi bunduga tarasa wane irin bakar zuciya
ne da mijin nata.
Mik'a masa
takardar yayi a karo na uku yace"rubuta min da hannun ka"
Ganin babu
abunda yayi saura yasa Moddibo ya rubuta ya mik'a masa, ya bud'e ya karanta
tsaf, cikin bada Umarni yace"Ka tafi da kanka kaje ka kaiwa wanda ya
d'aura maka auran" Moddibo ya karb'i takardar ya kama hanya, yana tafiya
yana had'a hanya jiri yana kwasar
sa,Allah yasa bangaran babu ma'aikata sosai, sai da ya futa harabar gidan
sarautar sannan ya dai-dai ta nutsuwar shi,amma duk da haka duk Wanda ya
kalleshi a lokacin yasan yana cikin tsananin damuwa, haka ya isa fada, lokacin
ana shirye-shirye kiran sallaar magariba
me Martaba
ya futo kenan domin shiga gida suka ci karo da Moddibo, yana kallonsa ya gane
da akwai matsala, kafin yace komai Moddibo ya mik'a masa takardar hannunsa, da
sauri maga takarda ya karb'a ya bud'e ya
fara karantawa kamar haka.
_Ni Yusuf
Waziri Zayyanu na saki matata Balaraba Ayuba Tanko saki uku,saboda wani
dalili,ina rokon Allah ya had'amu da ita a aljanar Firdausi_
*Innalilahi
wa innailaihi raji'un*
Kalmar da me
Martaba yake ta maimai tawa kenan, kafin su ankara Moddibo ya zube a gurin yana
wani irin murk'ususu, jini na fita ta baki ta hanci, ya rik'e cikinsa tamau! bakinsa
na motsi,kalamar shahada kawai yake
Sarki! ne ya
futo daga b'angaransa ya na d'aure da alwala,sai ya hango abunda yake faruwa
saboda haka cikin sauri da sassarfa ya k'arasa gurin,lokaci mutane har sun
taro, hankali a tashe ya tsuguna ya d'ora gwiwarsa a k'asa ya d'auki kan
Moddibo ya d'ora a cinyarsa, cikin damuwa ya sanya gefen rigar shi yana goge
masa jinin dake futa daga bakinsa, Moddibo ya rik'e hannunsa tamau!! wani
hawaye yana zuba ta gefen fuskarsa, muryarsa bata futa sosai yace"Allah yayi
bazan yi tsayin kwana ba, a duniya balle in rayu da yarinyar da zuciyata take
mutukar so, d'an uwana ne kai ko na mutu kai na amunce da ka maye gurbi na
gurin Balaraba, ka bata hakuri,ga tanan na bar maka amana son Balaraba wani
b'angare ne na zuciyata na tabbata ko na rayu a duniyar nan to da soyayyarta
zan mutu, Sarki! na baka amanar Balaraba"
Ya k'arashe
maganar yana wata irin shak'uwa!
Cikin tashin
hankali da damuwa me Martaba ya bada Umarni a dauko mota domin a tafi
asibiti,Moddibo najin abunda ake sama-sama girgiza kai kawai yake domin shi
yasan halin da yake ciki,,hannun me Martaba yake taso ya kama,ganin haka yasa
Sarki!kamo hannun me Martaba ya had'a dana Moddibo, me Martaba ya rik'e hannun
sosai yana kalmatussha hada, nan take Moddibo ya fara fad'a shima.
"La'ilahaillallahu Muhammadur rasulullahi,sallalahu alaihi wassalam"
Da wannan kalmar Moddibo ya cika, dai-dai lokacin da ake k'wala kiran sallahr
magariba.
[07/08,
13:48] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM_
*đ
ż69*
Wata irin
ajiyar zuciya Sarki! ya saki lokacin da ya ji jikin Moddibo ya shika a jikinsa,
sai yayi zaman dirshan a gurin had'e da rungume gawar yana wani irin kukan zuci
idanunsa sunyi jajawur!kalmar innalilahi wa'ina ilaihi raji'un kawai yake
maimaita wa cikin zuciyarsa.
Kafin kace
kwabo mutuwar Moddibo ta watsu a cikin gidan,mutane kowa na futowa daga
b'angaran sa cikin tashin hankali, lokacin da labarin ya iski Waziri bai yadda
ba,sai da ya tura Khalifa domin yaje ya gani gaske ne,aikuwa Khalifa ya dawo
cikin tashin hankali,ya tabbatarwa da Mahaifin nasu hakane.
Waziri ya
shiga cikin tsananin rud'u da tashin hankali,a gigice ya futo kafarsa babu
takalmi ya nufi fada,zuciyarsa na yi masa sak'e-sak'en cewa Sarki Almustafah
shine ya kashe masa d'ansa saboda wani dalili nasa.
Lokacin da
ya isa,gurin ana ta k'okarin cire gawar Moddibo daga jikin Sarki! Abun ya
gagara domin ya rik'e shi tam! wasu hawaye na zubo masa masu tsananin rad'ad'i,
cikin zuciyarsa yake cewa shikkenan na rasa d'an kuwa nagari shikkenan narasa
amini me share min waye, me yasa mutuwa zata d'auki Moddibo ta barshi,shi a
duniya shima tabbas bashi da wani amfani a cikinta.
me Martaba
ne yake ta rarrashin sa kan ya sake shi a d'auke shi daga gurin,gashi lokacin
sallah yayi,amma tamkar da dutse yake magana,kwata-kwata Sarki! baya fahimtar
abunda yake cewa.
Waziri ne ya
k'araso gurin idanunsa a kan gawar Moddibo,kurrr!! Yake kallonsa kamar wani
zautacce yace"K'arya ne, babu wani munafurci da ban sani ba,a gidan nan
duk wani abu a dake shirya min ni da "yayana nasan shi, saboda haka, ni
sai nabi kadin jinin d'ana Yusuf Moddibo"
Cikin mamaki
jama'ar dake gurin suke kallon Waziri jin irin maganar da yake fad'a,maganar
tasa tayi kama da ta masu tab'in hankali. Babu wanda ya saurare shi, a cikin
su, suka cigaba da bin umarin me Martaba, da k'yar suka samu suka b'anb'are
Moddibo daga jikin Sarki! suka nufi fada dashi, domin killace shi tunda dai
dole yayi kwanan keso.
Waziri ne ya
bi bayan su yana gyara alkyabar dake jikinsa, yace"Ban yadda a aje min
gawar d'ana anan ba, domin inaso in kaishi kabarinsa da duk sassan jikinsa gaba
d'aya, idan aka aje min gawar d'ana a wannan fada ban yafe ba,domin wannan fada
bata alkairi bace,bata tattare da komai sai shirka,da tsafi gami da shanye
jinin mutane"
Jin irin
kalaman da Waziri yake fad'a ne yasa wad'anda suke d'auke da gawar Moddibo suka
dakata, me Martaba kuwa cikin karfin hali yace"Kuje Ku cika umarnin da na
Baku"
Aikuwa sai
suka shige ciki sosai suka aje Moddibo gefe, suka futo gami da tsayawa bakin
Kofa,suna jiran Umarni na gaba, me Martaba ya kallesu a nutse yace"Ku tsaya
nan gurin ban yadda kowa ya shiga inda yake ba,yanzu zan futo zan shiga
sallah"
Nan suka
amsa suna godiya
Me Martaba
ya wuce Waziri a gurin yana zare ido.
Waziri kuwa
duk ya rasa abunda yake damunsa duk wannan maganganun da yayi, yayi ne kan ya
b'ata wa me Martaba rai sai yaga ko a fuskarshi be nuna ba, ya fahimci yana
cikin tashin hankali,kuma yasan bata komai bace face ta rasuwar gudan jininsa,.
Shi yanzu
sam bai damu da rasuwar Moddibo ba,burinsa kawai yaga ya rusa sarautar Sarki
Almustafah,ya kafa tasa
B'angaran sa
ya koma fud'un-fud'un yana tafiya yana zancan zucci.
Bayan idar
da sallar ne limami ya sanar da rasuwar Moddibo ta lasifi k'a inda jama'ar gari
suka ji suka shiga cikin tsananin d'imuwa da jin mutuwar bawan Allah Moddibo,
mutumin da bai dauki kansa a komai ba, yana rayuwa dai-dai da kowa Moddibo in
ka ganshi baza ka taba cewa yana da alak'a da sarauta ba.
Hajiya
Kattime tayi kuka tayi Ala wadai da turr! da halin mijinta,babu tamtama shine
yasa zuciyar Moddibo ta buga ya mutu lokaci guda, duk da cewar ita musulmace
muka ta yadda duk kanin me rai mamaci ne,mutuwar Moddibo tana alak'a da
mahaifinsa Waziri,shine sila.
Humm Rayuwa
kenan, me Martaba ne da Sarki! suka wanke Moddibo tsaf suka suturtashi, suka
kuma kwana dashi, har garin Allah ya waye.
Mutane
damk'am a harabar gidan sarautar suna jira a futo da gawar Moddibo domin su
sallah ce shi, kowa da irin abunda alkairin da yake fada a kansa.
Har waye war
gari Waziri bai futo ba, kuma duk irin karatun da ake cikin gidan yana ji,
domin malamai ne suka taro suna ta sauke wa Moddibo al'ikur ani.
Me martaba
ne ya bada Umarni a je a kira Waziri dole ya zo kan gawar danshi kafin a d'auke
shi, sannan ya umarci Sarki! kan yaje ya futo da Balaraba, itama tazo kan gawar
mijinta kafin a d'auke shi.
Gabansa ne
ya fad'i domin kwata-kwata ya manta da
Balaraba, nan take ya shiga wani yanayi da ya tuno da nauyin ta da Moddibo ya
dora masa kafin rasuwar sa.
A nutse ya
mike ya futa daga fadar, wani bawansa
yana take masa baya, kai tsaye shashensa ya nufa.
Balaraba
kuwa tun lokacin da Moddibo ya kaisu daki ya ajesu, ta shiga cikin wani yanayi
me wahalar fad'a motsi kad'an tayi zataji gabanta na faduwa,lokacin da Moddibo
ya zo futa kiran sa tayi ta sanya kuka, tace"Yusuf a rayuwata bani da
babban masoyi sama dakai da me Martaba, tabbas yanzu na kara tabbatar da
soyyayar da kake min ta gaskiya, Yusuf na baka amanar kaina, saboda kazama jigo
na rayuwa ta, ina rokan Allah ya amintar da ruhimu tare"
Hawaye ya
share mata,yana wani murmushi Wanda ya kara masa kyau,ya kama duk hannuwanta ya
rik'e a nasa cikin taushin murya yace" Gimbiya baki da matsala dani insha
Allahu karshen kukan ki ya k'are a duniya,fatana dake kawai ki rik'e amana
ta,kuma ki tayani addu'a zanje in nemi
yafiyar mahaifina, saboda na lura da halin da ya shiga lokacin daurin auran
mu"
Wani hawayen
ya kuma zubo mata,ba tare data goge ba tace"Yusuf inajin wani abu a
zuciyarta a game da wannan al'amari, don Allah ka nemi afuwa gurin Baba Waziri,
kan dukkanin abunda yazo maka dashi"
Damk'e
hannunta yayi sosai cikin nasa, da
murmushi a fuskarsa yace" Insha Allahu komai zai zo da sauki, yanzu abunda
zakiyi shine, kici abunci ki bawa su Sadiya suci su kwanta, ke kuma sai kiyi
alwala kiyi sallah raka'a biyu ta nafila domin ki nema mana zab'i na Allah,
yanzu zanje in dawo muyi hira me dad'i irin ta Ango da Amarya"
Murmushi
tayi ta sunkuyar da kanta.Ya mik'e tsaye
da murmushi a fuskarsa,ya kamo fuskarta ya manna mata kiss, rufe ido
Balaraba tayi cikin jin kunya, fuskar ya saki, ya nufi hanyar futa yana
waiwayenta, har ya bud'e kofa zai futa,ya tsaya yace"Gimbiya sai na
dawo"
Bud'e ido
tayi da sauri tana kallon kofar futa ko rigarsa bata gani ba,ya fuce.
Jiki a
sanyaye ta mik'e ta nufi toilet ta dauro alwala tazo ta shimfid'a dadduma ta
tada sallah kamar yadda Moddibo ya umarce ta.
Sosai ta yi
addu'oi tana kuka tana rokan Allah,
bacci ne ya ci k'arfinta nan kan daddumar ta b'ingire bacci me nauyi ya
d'auke ta,ba tare da taci komai ba,hakanan su Sadiya basu ci komai ba suma
bacci ya kwashe su,
Humm baccin
asara kenan baccin da Balaraba bata tab'a irinsa ba, ko sallahr asubah ba tayi
ba, a tak'aice dai Balaraba bata da labarin rasuwar Moddibo domin bata tashi
farkawa ba sai k'arfe bakwai da kwata na
safe.
[08/08,
04:57] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_*BISMILLAHI-RAHAMANI-RAHIM*_
*đ
ż70*
Bugun k'ofar
Sarki! ne ya tashe ta,ta mik'e zaune jikinta duk a mace,da k'yar ta mik'e tsaye
ta nufi, K'ofa domin bud'ewa duk a tunaninta ko Moddobo ne, tayi mamakin baccin
da ya kwashe ta,me cike da tarin mafarkai marasa kyau.Bud'e kofar tayi tana
koma wa ciki ba tare da ta kalli me shigowa ba, shiga yayi d'akin sosai yana
bin su da kallo daga ita har su Sadiya
Sai da ta
zauna gefen gado tana kallon sa, gabanta ne ya fad'i lokacin da suka had'a ido
da Sarki! Mutum me fararan idanu taga k'wayar idonsa ta rine tayi jajazur!
K'asa tayi
da kanta,gabanta na dukan uku-uku! A nutse yace"Kinyi sallah"
Cikin wani
irin yanayi ta kalleshi tana girgiza kai.
Alamun batai
ba.
Ajiyar
zuciya ya sauke k'asa-k'asa yace" Kiyi sallama ki sauko k'asa ki same ni,
ina jiran ki"
Cikin
k'arfin hali tace"Ina Moddibo"?
Yana
k'okarin futa daga d'akin yace"Yana k'asa,zaki sauko ki same shi"
Futa yayi ba
tare da ya saurari abunda zata ce ba.
Mamaki take
me ya kawo shi d'akin ina Moddibo yake?,shine ya kamata ya shigo gurin ta ba
Sarki! ba,bayan haka kuma taga kamar a kwai alamun rashin nutsuwa a tattare da
Sarki!
Sauri-sauri
tayi alwala ta futo ta tada sallah.Bayan ta idar tai addu'oi yanda ya sauwak'a
ta mik'e har zata futa ta dawo tana duba su Usuman dake ta faman bacci, Ajiyar
zuciya tayi ta tashi Sadiya domin tayi sallah,sai da taga Sadiya ta shiga
toilet sannan ta futa daga d'akin.
Yana tsaye
tsakiyar falon hannunshi goye a bayansa hankalinsa na sama ita kawai yake jira
ta sauko, had'a ido sukayi a karo na biyu lokacin da take saukowa dukkaninsu
suka d'auke kai,sai kace wasu surukai, bai jira sun jera ba, ya kama hanya zai
futa, ita kuma sai ta tsaya a tana kallon sa,yace tazo kasa ta same shi zai
futa kuma ina Moddibo yake?
Mutumin dake
take masa baya ne yace"Allah ya kara miki lafiya, ai bayansa zaki ni, me
Martaba ne yake neman ki"
Jin abunda
yace yasa fad'uwar gabanta ya tsananta, babu kuzari tabi bayansa, kanta a k'asa
Tayi mamaki
da ta dunga ganin mutane a harabar gidan kuma kowa ta kalli fuskarsa babu
walwala gashi wasu daga ciki sai kallonta da k'yar dai suka isa fada, Sarki!ya
tub'e takalmin sa ya shiga,ita kam tsayuwa tayi bakin Kofa sai da akai mata iso
sannan,ita babban abunda ya d'aga mata hankali shine dandazon mutanan da ta
gani shiya furgitata.
Me Martaba
ne kad'ai cikin fadar sai gawar Moddibo dake cikin makara a killace, Balaraba
na sanya k'afarta ciki taci karo da makara, fad'uwa ta kusa yi saboda tsorata
da tayi,bango ta dafa da hannunta miyau din bakinta ya bushe tass!tamkar ba'a
tab'a hallitarsa ba,a bakinta har wani shak'ewa take, zubewa tayi bakin k'ofa,
tana shashsheka,shikkenan mafarkin da tayi kan Moddibo ya tabbata babu tamtama
wannan Moddibo ne cikin makara,kamar yadda ta ganshi jiya cikin baccin ta,
kamar zautacciya ta k'arasa kusa da Moddibo da rarrafe,ta sanya hannu ta d'aga
mayafin da aka lullub'e masa fuska dashi, Silalewa tayi ta fad'i a gurin ta
suma.
Da sauri
Sarki!ya mik'e yaje ya janye makarar,cikin tashin hankali yake tunanin yaya zai
da ita
Me
Martaba,ne ya mik'o masa ruwa irin na gora,ragowa ne wanda ya sha ya rage yana
aje a gefe, jikinshi na kyarma!ya karb'a ya gumtsa a bakinsa ya fesa mata a
fuska, ta bud'e idonta zumbur zata mik'e a gigice!Sarki!ya dafe,hannunta dake
rawa,karr!-karr! muryasa bata futa sosai ya kalli mahaifin nasa yace"Allah
ya taimake ka, ya kamata a futa da Moddibo domin wannan kwata-kwata babu abunda
zata iya yi masa na addu'a tunda bata cikin hayyacin ta,ina ganin zan shiga da ita
gida gurin Mama dole sai tasa ido a kanta zata iya futa bata sani ba"
Me Martaba
yace"Wannan shawarar taka itace shawara, kai ta cikin gida, idan ka shiga
kai kiro min Hajiya Kattime da Mahaifiyar ka, su futo suyi bankwana da Yusufu
domin za'akaishi gidansa na gaskiya"
"In sha
Allah"
Sarki ya
fad'a lokacin da yake mik'ewa yana rik'e hannun Balaraba da ta zama kamar wata
zautacciya, yayi da ya sanin zuwan ta gurin, mik'ewa tayi tsaye kafafunta na
rawa, sai kace me koyan tafiya,haka ta kuma komawa ta zube gurin,Suma ta k'ara
yi a karo na biyu,wannan karon hankalin Sarki!ya tashi,sosai da sauri ya d'auko
gorar ruwan a karo na biyu,ya gumtsa a bakinsa ya fesawa fuskarta babu alamun
zata farfad'o kuma fesa mata yayi a karo na uku na shiru, mik'ewa yayi har yana
kusa tuntub'e da k'afarta, hanyar futa ya nufa, cikin sauri, Shamaki na tsaye
bakin k'ofar shigowa yaga futowar Sarki! da sauri yazo ya rissina Sarki!
yace" Yanzu ka umarci jama'ar dake bakin hanya su matsa zan futo ya zuwa
shashen Mama Fulani"
Shamaki
yace"Angama ranka ya dad'e"
Minti uku
Shamaki ya dawo yace"ranka ya dad'e
zaka iya futowa"
Hannu kawai
ya d'aga masa ya koma ciki,
Balabara
dake kwance ya hau tattaro wa da niyar d'aukar ta me Martaba na kallonsa, ya
ciccib'eta cikin jarumta ya nufi k'ofar futa da ita kana ganinsa kasan yana
cikin tsantsar damuwa dan dai shi mutum ne me tawakkali da mik'ewa Allah
lamarinsa, cikin nutsuwa yake tafiya da ita,tana hannunsa yayi mata d'aukar
jarirai, duk tsayin tazarar dake tsakanin fada da b'angaran Mama Fulani,bai
damu ba, shi ko ya gaji ji yake maka tamkar yarinya k'arama ya d'auka,duk da
cewar Balaraba tana da girman jiki kuma bata da rama, a jikinta.
Yana tafiya
yana kallon fuskarta, wani irin tausayinta na ratsa masa zuciya, haka ya isa
shashen mahaifiyar tashi, mutan dake gurin sam basu dame shi ba, burinsa kawai
ya kai Balaraba gurin Mamanshi domin yana jin tsoron amanar Moddibo ta samu
matsala, ganin shine yasa bayi dake shashen suka dunga sunkuyar da kansu har
sai ya wuce sannan zasu d'ago Kansu
Wani
k'aramin falo ya wanda zai sada ka da babban falon Mama Fulani,nan ya tarar
dasu Mama Fulani Hajiya Kattime Halisa,
Hajiya Madabo mahaifiyar Halisa Gimbiya Azima, domin itama tun yammacin
jiya tazo sai ta riski abunda yake faruwa, duk suna zazzaune kowa da carbi a
hannu,idanunsu sunyi jajazur! bai saurare su ba ya wuce da Balaraba ciki, har
bedroom d'in Mama Fulani, kwantar da ita yayi a makeken gadonta,ya nufi
k'aramin firji dake d'akin,ruwa ya ciro me sanyi sosai ya bud'e ya fara
tuttulawa a jikin Balaraba, wanda yayi dai-dai da shigowar Mama Fulani cikin
tashin hankali,tace "Me yasa me ta"?
" Suma
take Mama wannan yarinyar amanar Moddibo ne, Mama ki taimaka min kar tabi
bayansa"
Yafad'a
tamkar wanda baya cikin hanlalinsa, lallai na yarda da ake cewa komai girman
mutum a gaban iyayensa Yaro ne.Rarrashin sa take ganin yadda ya tada
hankalinsa, ragowar ruwan dake hannunsa ta karb'a ta yayya mata, cikin sa'a
Balaraba ta bud'e ido tana sakin wata ajiyar zuciya,, kalle-kalle kawai take
yayin da take jin wani irin ciwon kai!
Ajiyar
zuciya ya sauke ganin ta dawo hayyacinta yayi saurin futa daga d'akin don kar
ta ankara dashi a gurin, yana Futa k'aramin falon ya fad'a musu umarnin da me
Martaba ya bayar, mik'ewa sukayi suka futo domin zuwa fada, tsakanin Halisa da
Azima harara ce ke had'asu, Halisa wani bak'in kishi ne yake damun ta ganin
yadda Habibinta ya rungomo Balaraba a jikinsa,sai kace Wanda ya dauko matarsa,
itama Azima nata b'angaran haka abun yake domin kishin da taji lokacin da
taganshi da Balaraba har yafi na Azima, kawai daurewa take,dan dai gidan mutuwa
tazo.
*Gaskiya ina
jin dad'in comment d'inku*đ
_*ANATARE
IYA WUYA*_
❤❤❤❤❤❤❤❤
_Ina taya ku
jimami na rashin Moddibo Allah ya bamu
hakurin jure rashin sa_
[09/08,
17:22] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_*BISMILLAHI-RAHAMANI-RAHIM*_
*đ
ż71*
Cikin dauri
Hajiya Kattime tsuguna gaban gawar
Moddibo tayi masa addu'a sosai gami da nema masa afuwa gurin Allah,A fili tace"Yusuf ni
mahaifiyar ka na yafe maka dukkanin abunda kayi min wanda na sani da Wanda ban
sani ba,ina fatan Allah ya had'amu a aljanar firdausi"
"Ameen"
Ameen"Abunda mutane ke cewa kenan.me Martaba ya aika ai kiran Waziri tun
d'azu yak'i zuwa, haka me Martaba ya bada Umarnin d'aukar Moddibo a kai shi
gidansa na gaskiya, Sarki!ne ya d'ora makarar gefen kafad'arsa Galadima a gefe
sauran mutane suka taya su rikewa a ka futa da Moddibo futa ta har abada, sai
bayan futa dashi ne zuciyar Hajiya Kattime ta karye sai ga hawaye na biyo
kuncinta,nan jama'ar dake gurin suka dunga tausar zuciyarta,da k'yar dai suka
koma Shashen Mama Fulani, inda take zaune gefen Balaraba wacce take ta rusa
kuka kamar ranta zai futa, magana take so tayi amma takasa saboda yanda
muryarta take sark'ewa, tsabar kukan da take.
Hajiya
Kattime ce ta shigo d'akin saboda jikinta na bata wannan yarinyar da Sarki!ya
shigo da ita, itace Balaraba.
Kallonta
Mama Fulani take har ta k'araso ta zauna gefen gado, tace" Ina kyautata
zaton wannan itace yarinyar da ake rigima a kanta ko"?
Mama Fulani
tace"Itace kin ganta nan kuka take tak'i jin rarrashi"
Cikin
dauriya Hajiya Kattime ta matsa kusa da
Balaraba ta rik'e mata hannuwa cikin tausayi da taushin harshe tace"Dole
kiyi kukan rashin Moddibo, kiyi hakuri ki barwa Allah ikon shi, nice na haifi
Moddibo ina ganin babu wanda zai kai ni jin zafin mutuwarsa, irin wannan ta farar
d'aya, to da yake nasan kowa na hakane na hak'ura na barwa Allah mutuwa rigar
kowa ce dole inda ya tafi zaki tafi zan tafi haka Mama Fulani zata tafi, saboda
haka ina rokon ki ki yi shiru don Allah in ci Albarkacin Moddibo bana son ki
jawowa kanki wata lalurar yanzu ke din kece zan dunga kallo a matsayin Yusuf
d'ana, kiyi hakuri kiyi masa addu'a domin
ita yake bukata a gurin mu"
Cikin kuka
Balaraba tace"Mama me yasa Yusuf zai yi min haka? bani da kowa sai
shi,Yusuf shine gatana Allah ne gatana,gashi ya tafi ya barni lokaci guda,
*Innalilahi
wa'inna ilahi rajiun* Ya Allah ka kawo min a gaji"
Ta k'arashe
maganar tana jin tamkar numfashinta zai d'auke.
Wasu hawaye
Mama Fulani ta goge na tausayin Balaraba sosai yarinyar ta bata tausayi.
Hajiya
Kattime tace"Kar kiyi sab'o kinji ko, lokacinsa ne yayi dole ya amsa kiran
da a kai masa"
Mama Fulani
tace"Ki daina kukan rashin iyaye kinji ko mu zamu zame miki uwa da uba
Insha Allah ba zaki maraici ba"
Cikin kuka
da damuwa Balaraba tace"Nagode sosai kamar yadda kika fad'a Mama nima zan muku biyyaya dai-dai gwargwado
tamkar Ku ne kuka haife ni"
Hajiya
Kattime tace"Yanzu ina "yan uwan naki"?
Sai sannan
ta tuna dasu Sadiya,k'okarin saukowa take daga gadon cikin faduwar gaba,
tabarsu su kad'ai bata san wane hali suke ciki ba.
Hajiya
Kattime ta rik'eta tace" Bari aje a d'auko su,kinji ko kar ki futa cikin
wannan halin"
Muryar ta na
karkarwa tace"Suna can Shashen Sarki!nan muka kwana"
"Shikkenan
bari in tura Mariya taje ta dauko su ki kwantar da hankalin ki"
Hajiya
Kattime ta mike ta futa.
Mama
Kuwa k'ara kwantar wa da Balaraba
hankali take,tana d'an yi mata tambayoyi cikin hikima,irin tasu ta manya,nan ta
fuskanci yaran sun sha wahalar rayuwa kuma sun taso cikin maraici, lokaci guda
taji sun shiga zuciyarta zata iyayin komai a Kansu.
Har akaje a
ka dawo Waziri bai futo ba,yana shashen sa yana sak'e-sak'e mugun abu a
zuciyarsa.
Cikin
"yan Uwan Moddibo kuwa babu wanda ya futo aka zauna dashi sai Ishak duk
shauran basu fito ba, suna can suna goyan bayan mahaifinsu,Wanda har aka share
makoki babu shi babu dalilinsa.
Yau kwana
takwas kenan da rasuwar Moddibo me Martaba yayi shirin zaman Fada, Hajiya Kulu
me d'akin kudu tana kusa dashi, da yake yana shashenta, k'orafi kawai take masa
na shashanci, duk wannan abunda take masa bashi ne a gabansa yana mamakin da
har aka share makoki bata tab'a bud'ar baki tayi masa ta'aziyyar rasuwar Moddibo
ba. Gyaran murya yayi yace" Duk wannan k'orafin naki bai karb'u ba a
gurina saboda ke babbar me laifi ce,kinayi kamar baki San abunda yake faruwa ba
a gidan, ke indai ba Matsalar "yayan ki bace babu matsalar da ta dame Ki,
kina a matsayin matata Uwar " yayana na farko, kin tsaya kina rashin
hankali, ya kamata ace kin nutsu kin San abunda kikeyi a rayuwar ki,saboda haka
kar ki k'ara kawo min maganar Na'ja'atu nan saboda ban ga dalilin da zai sa
kice dole in d'ebi kud'i masu nauyi har million uku in bata da sunan zata ja
jari, Wanda nasan k'arya take, babu wani jari da zata ja zuwa zatayi ta
b'arnatar dasu, ke da ita kuje ku sanja tuni"
Ya k'arasa
maganar yana k'okarin mik'ewa da niyar futa.
Mik'ewa tayi
itama da sauri tace"Allah ya ja zamanin Sarki, a duba maganar nan tawa,
tunda kayiwa Na'ajatu aure bata tab'a zuwa tazo ta nemi alfarma a gurin ka ba
sai wannan lokacin,kullum kana nuna min "yayana kamar ba kaine ka haifesu
ba"
Wannan
magana da Hajiya Kulu ta fad'a ta d'agawa me Martaba hankali,sosai tsayawa yayi
yana kallonta da ransa a b'ace yace"Kar ki k'ara yi min magana
makamanciyar wannan, duk sanda kika k'ara ranki sai ya b'aci, sosai daka ke har
"yayan naki da kike ganin kamar bani ne na haife su ba"
Sunkuyar da
kai tayi ranta yana suya sosai tace"Allah ya huci zuciyarka" Shiru
yayi mata na minti biyu ya cigaba da cewa"Duk cikin "yayan naki
wacece tazo tai min gaisuwar Moddibo, ko da yake ai ban isa ba,tunda bani da
Iko dake dasu,sai abunda kika tsara musu shi zasuyi ai kun kyauta"
Cikin sauri
tace"Allah ya gafarta maka, duk babu wanda be zo ba a cikinsu,duk sunje
sun yiwa Waziri gaisuwa,ko wacce ta tafi gidanta gudun fad'an ka"
"Saboda
haka kika tsara musu cewar Waziri ne Uban Yusuf bani bane shiyasa bani da
matsayin da zasu zo su gaishe ni balle suyi min gaisuwa, sun kyauta"
Ya
karashe maganar cikin b'acin rai!
"Allah
ya huci zuciyar ka"
Tafad'a
muryarta na rawa ganin kwab'arta tana so tayi ruwa.
Har ya wuce
zai tafi yaja ya tsaya yana kallonta yace"Nasan duk akan wa kike wannan
abun wanda har kike nema ki sheganta min "yayana, duk cikin " yayan
da na haifa babu wanda na ware nace shi
nafi so kowa ina sonshi tunda nine na haife shi, Almansur Sarki!shine d'ana
namiji guda shine kuma magaji na insha
Allahu,saboda haka in zaki kwantar da hankalin ki ki kwantar da hankalin
ki"
Yana gama
fad'ar maganar shi ya futa a nutse.
Hajiya Kulu
zaman durshen tayi kan kilishin dake malale tsakiyar d'akin wasu zafafen hawaye
yana zubo mata, wai me yasa bata haifi d'a namiji bane?wai me yasa duk
"yayanta suka zamo " yaya mata,? Ita kad'ai take tambayar zuciyarta,
yanzu ta tabbata kenan Mama Fulani tayi nasara a kanta,tunda har ta haifi d'a
namiji kuma takasa nasara akansa da ita kanta Mama Fulani, wata wawar ajiyar
zuciya ta sauke ta mik'e zumbur!tana surutai falonta ta futa inda Hadiman ta ke
zaune,suna jiran futowar ta, daga bakin Kofa ta tsaya ta kira Jakadiyarta me
suna Ladi, suka shiga d'aki tare, wani irin zama tayi kan wani tuntu
tace"Ladi duk wani shiru da k'uli da mukayi shekara da shekaru ina ganin
duk sun karye,dole ne yanzu mu sake sabon lale,me zafi!domin inaji ina gani
zamu zama "yan kallo a gidan nan dani da " yayana"
*Muje zuwa*
*Comment
Vote and Share*
[13/08,
19:27] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_Alhamdulilahi,
Ina taya d'aukacin alummar musulmi murna za gayowar wannan wata me albarka,ina
fatan Allah ya nuna mana na shekarun gaba, ubangiji Allah ya shafe mana zunuban
mu_
_____________________________
*đđ»♂đđ»♂BANI
BANEđđ»♂đđ»♂*
_(Zargina ake_)
~BY: MAMA
QUEEN~
*đ«DA BAZAR MU WRITER'S ASSOCIATION*đ«
*NOTE*
Wannan book
yana kunshe da abubuwa kala-kala kama daga cin amana,sark'akiya,rikitarwa dad'i
sauransu.....
_Wannan yana da banbamci domin kuwa
killatacce ne duk Wanda ke buk'ata se ya biyoni ta number kamar haka_
Whatsap
numbar
07061553385
*Karku bari
abaku labari*
_________________________
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż72*
Jakadiya
Ladi ta gyara zama sosai gaban uwar gijiyarta cikin sigar munafurci da iya
kitifi tace"Allah ya taimaki uwar d'akina,dama abunda nake taso ki gane
kin kasa fahimta,ai tuntuni ni na riga nasan abunda kikayi ya daina tasiri kan
me Martaba,amma yanzu ga shawara"
Gyara zama
Kulu tayi tace"Ina sauraranki tabbas nasan shawarar ki me kyau ce"
K'asa-k'asa
Ladi tace"Me zai hana yanzu mu dawo kan shi d'an nasa wanda ya k'wallafawa
rai,tunda dai,asiri baya cin mahaifiyat tasa kuma baya cin me Martaba, ina ganin
haka shine abunda ya dace muyi"
Kulu ta
sauke ajiyar zuciya tace "Wannan shawarar taki itace abunyi, ni in san
samu ne ma dukaninsu inga basa motsi a duniyar nan,saboda basu da wani
amfani"
Jakadiya
Ladi tayi wani munafukin murmushi tace"Wannan aiki naki da kika d'auko me
girma ne uwar d'akina,amma duk bazai gagara ba, a kwai wani d'an bori dake can
lakwaja,shi zanje in d'auko zai yi miki aiki sosai,amma gaskiya dole za'a bawa
aljanunsa me k'afa biyu sannan aiki zai ci"
Cikin gadara
Kulu tace"Ko me k'afa hud'u suke so za'a nemo abashi indai bukata zata
biya"
Ladi
tace"Allah ya taimake ki kin san me ake nufi da me k'afa biyu kuwa"
Girgiza kai
Kulu tayi cikin izgili!
Jakadija
Ladi tace"Me k'afa biyu yana nufin mutum kamar ni da ke"
Babu wata
fargaba Kulu tace"Ai shine nace miki ko k'afa hud'u suka nema ni zan basu
domin buk'ata ta biya"
Ladi
tace"Allah ya taimake ki nasan zaki iya ai,gobe idan Allah ya kaimu zan
tafi in zo miki dashi, saboda haka sai a ta nadar masa masauki"
Kulu tace"Babu
damuwa duk wannan tunda a kwai d'akuna nan b'angaran yanzu babban k'alubalen
shine yadda za'ayi ya shigo gidan"
"Ranki
ya dad'e zan bashi tufafi irin na hadimai na gidan nan sai ya sanya kawai in ya
shigo su saje"
"Yawwa
wannan shawarar taki tayi"
Kulu tafad'a
tana gyara zamanta.
Nan suka
zauna suna kullu yadda abun zai kasance .
****
Lokacin da
me Martaba ya shiga fada ta cika sosai abun mamaki Sarki! Ya gani zaune gefen
Galadima yaji dad'i sosai d'aya gefen ya kalla yana laluben Waziri babu shi
babu Alamarsa.
[14/08,
14:56] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
*đđ»♂đđ»♂BANI
BANEđđ»♂đđ»♂*
_(Zargina ake_)
~BY: MAMA
QUEEN~
*đ«DA BAZAR MU WRITER'S ASSOCIATION*đ«
*NOTE*
Wannan book
yana kunshe da abubuwa kala-kala kama daga cin amana,sark'akiya,rikitarwa dad'i
sauransu.....
_Wannan yana da banbamci domin kuwa
killatacce ne duk Wanda ke buk'ata se ya biyoni ta number kamar haka_
Whatsap
numbar
07061553385
*Karku bari
abaku labari*
_*BISIMILHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż73*
Zama yayi
kan kujerarsa, suka fara gaisawa da
jama'ar dake zaune a fadar,bayan angama gaishe-gaishen ne, me Martaba ya umarci
jakada ya je ya kira Waziri,cikin sauri ya tafi, wajan minti goma sai gashi ya
dawo,ya zube gaban me Martaba kansa a sunkuye yana jin nauyin fad'a masa abunda
Waziri yace"Sai da ya nisa tukkuna yace"Allah ya taimake ka
yace"Ace maka bazai zo ba"
Shiru na
minti goma me Martaba be ce komai ba, kawai a kafara gudanar da al'amuran da
suka dace, kwata-kwata Sarki! baya jin dad'in zaman fadar saboda b'acin rai da
damuwa da yake ciki,gashi ya fuskanci mahaifin nasa ma yana cikin damuwa ko ga
yanayin fuskarsa ma,ta nuna alamu, haka
dai ya d'aure
har lokacin
sallah azuhar yayi kowa ya mik'e domin yin sallah, tare suka fito daga
massalaci da me Martaba, kai tsaye Shashen Mama Fulani suka nufa, suna
tattauna,wasu muhimin abu da ya shafesu.
Mama Fulani
na zaune a farlo ita da Jakadiya Shafa'atu, Sarkin k'ofa ne ya shigo ya sanar
mata da shigowar me Martaba, kafin kace kwabo bayin dake gurin kowa yayi nasa
guri,har Jakadiya Shafa'atu.
A nutse suka
shigo Mama Fulani ta gyara masa gurin zama tanai masa barka da shigowa zama
yayi sosai da murmushi a fuskarsa suka gaisa,duk b'acin ran da yake ciki idan
yazo gareta sai yaji wata sa'ida a ransa.
Sarki!ya
gaida mahaifiyar tasa a nutse, tace"Kai kuma sai yau ka shigo ko, kazo ka
aje amanar taka baka zuwa dubata haka ake rik'e amana"
Sosa kai
yayi irin na sabo yace"Afuwa Mama ni kaina bana cikin nutsuwa bani da
lafiya"
Me Martaba
yace"Dole ne kayi Magajin Sarki wannan rayuwar bata da tabbas babu komai a
cikinta sai rud'u da tashin hankali"
Sarki!ya
sauke ajiyar zuciya yace"Allah ka jik'an Moddibo"
Tare suka
amsa da "Ameen"
Mik'ewa yayi
yaje ya kwanta kan wata katuwar Sofa, ya lumshe idonsa wani irin bacci yake ji.
Me Martaba
yace"Yarinyar nan ai tana gurinki ko"
Mama Fulani
tace"Tana cikin d'aki ita da "yan uwanta,gaskiya ina tausayawa
rayuwarsu wallahi"
"Dole
ai abun tausayi ne, shi yasa na yanke shawarar d'aura mata aure da Magajin
Sarki tunda ta rasa miji me nagarta kamar Yusuf ina ganin shi Almustafa zai iya
rik'eta amana"
Murmushi
Mama tayi cikin k'arfin hali tace"Wannan hukuncin naka yayi Allah ya
tabbatar da alkairi, amma ina hasashen rigimar da zataje ta dawo kasan dai
rigimar k'anwarku Madabo ko"?
Me Martaba
yayi gyaran murya a nutse yace"Barta wannan duk rigimar ta a bayan fage
take kuma batayi a gabana sai bayan idona,na riga na yanke hukunci Almustafa
zai Auri matar Yusuf Balaraba kenan zai kuma auri Halisa d'iyar k'anwata
Madabo"
Duk irin
maganganun da suke wakana tsakanin iyayen nasa yana ji yayi lamfu, shi kad'ai
yasan abunda yake sak'awa a zuciyarsa
Bud'e ido
yayi kad'an yana kallon iyayen nasa ya mik'e zaune, a nutse yace"Allah ya
taimake ka maganar Azima fa"
Shiru
Martaba yayi daga bisani yace"Maganar Azima tananan itama za'ayi tunda an
yiwa mahaifinta Alk'awari kar ka damu, Zamu aika masa da wasik'a cewar ranar
juma'a me zuwa za'a d'aura auran sai su shigo da shirinsu insha Allahu zaka
had'a mata uku rana d'aya ina maka addu'a da fatan alkairi,insha Allahu zaka
samu nasara a rayuwarka"
Godiya Sarki
yayi yana girmama al'amarin mahaifin nasa,shi da kansa yake addu'ar Allah ya
bashi ikon yin adalci tsakanin matansa,
Me martaba
yace"Kaje ka kiramin ita yarinyar,ina so mu zauna da ita gaka gata gani ga
mahaifiyar ka, domin in fad'a mata irin hukuncin da na yanke a kanku, bazan yi
mata dole ba, a rayuwarta"
Mik'ewa yayi
a nutse Mama tace"Tana cikin uwar d'aki takasa sakewa har yanzu"
Kai tsaye
d'akin ya nufa, yana taka k'asa kamar me tausayinta.
[15/08,
05:41] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
*đđ»♂đđ»♂BANI
BANEđđ»♂đđ»♂*
_(Zargina ake_)
~BY: MAMA
QUEEN~
*đ«DA BAZAR MU WRITER'S ASSOCIATION*đ«
*NOTE*
Wannan book
yana kunshe da abubuwa kala-kala kama daga cin amana,sark'akiya,rikitarwa dad'i
sauransu.....
_Wannan yana da banbamci domin kuwa
killatacce ne duk Wanda ke buk'ata se ya biyoni ta number kamar haka_
Whatsap
numbar
07061553385
*Karku bari
abaku labari*
_*BISIMILHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
_*INA MIK'O
GAISUWA TA GAMI DA FATAN ALKAIRI GARE KA*_
*_Adimin
Haruna H Umar_*
*_Beneficial
writers fan's_*
```INA MAKA
ADDU'A DA ALLAH YA BAKA MACE TA GARIđ„°```
*đ
ż74*
A nutse ya
bud'e k'ofar ya shiga bakinsa d'auke da sallama.
Wata irin
fad'uwar gaba taji lokacin data tsinkayi muryarshi tana daga cikin toilet tana
d'auro alwala, lokaci guda taji duk jikinta yayi sanyi wasu hawaye masu zafi
suka fara zubuwa a idonta, cikin zuciyarta tace"Shikkenan yanzu zai zo ya
dawo min da damuwa ta baya,wayyo Allan Moddibo, hawaye ne ya ke kwarara sosai a
idonta mutuwar Moddibo ta dawo mata sabuwa dal!tunda taji muryar d'an uwansa
Sarki!sai take ganin kamar zata ga Moddibo.
Jikin bangon
band'akin ta jin gina tana share hawaye sai k'okarin dai-dai ta kanta take,
amma ina dole fuskarta ta nuna alamun anyi kuka.
Murmushin
k'asaita
ya saki
lokacin da suka had'a ido da Sadiya dake zaune kan gado,tana wasa da wasu
awarwaron Balaraba da ta cire ta aje kan drowar duk wani kwalliye-kwalliye ta
daina sai kace me takaba kullum da hijab a jikinta da carbi,kai hatta da d'an
kunne ta cire ta aje,gani take itama rayuwarta tazo k'arshe babu Yusuf Moddibo
rayuwarta ba zatayi dad'i ba.
Da gudu
Sadiya taje ta rungume shi tana dariya tace"Magajin Sarki!yau kwanana
bakwai ban gan ka ba,wai ina ka shiga ne?ina Yusuf kullum yayarmu sai tayi kuka
idan na tambayeta sai tace babu komai"
Lokaci guda
duk tayi masa wannan tambayoyin.
Hannunta ya
kama suka zauna cikin wata kujera ya d'ora Usuman a cinyarsa, yana shafa kan
yaron cikin tausayi,yace"Na
fuskanci Halimatu kina da surutu da yawa, Ok kina son in sanya ki a makaranta
ko"?
Cike da
farin ciki ta d'aga kai, murmushi yayi kawai yana girgiza kai,yace"Kar ki
damu insha'Allah a satin nan zaku fara zuwa school ke da d'an uwanki"
Tsalle ta
buga na murna cike da farin ciki tace "Mun gode Magajin Sarki,Allah yasa
kazama Sarkin mu"
Murmushi
yake sosai yace"Ameen,in dai na zama Sarki kece Gimbiya ta" tsalle
Sadiya take tana murna cike da k'uruciya Usuman sai taya ta yake,
Wata tsawa
taji wacce tasa tayi saurin shiga taitayin ta d'akin yayi shiru, Balaraba ce ta
futo daga toilet taga shashancin da Sadiya take ranta ya b'aci sosai, ta lura
shi kuma sai biye mata yake,tana jinta ko gaida shi batayi ba saboda rashin
hankali.
Fad'a sosai
takewa yarinyar kamar zata kai mata duka
Sadiya har ta soma hawaye, ganin hawayen ne yasa ransa ya b'aci ina dalili ita
ba'a hakura mata ba,ita zata takurawa wata.
Cikin wani
irin voice me kashe jiki yace" Ya isa Malama"
Kallonsa
tayi ta gefen ido tayi saurin kauda kanta, kasa-k'asa tace da Sadiyar taje ta
gaida shi,
Simi-simi
Sadiya taje ta tsuguna tana gaishe shi,ya amsa sama-sama suk hankalinsa na kan
Balaraba dake k'okarin ta da sallah,
Rarrashin
Sadiya yake har Balaraba ta idar da sallahr ta d'an waigo kad'an bata yarda sun
had'a ido ba tace"Ina wuni"
Shiru yayi
kawai yana rikitata da mayun idanunwansa masu sa kasala.
Jin bai amsa
ba, ta kara maimaita gaisuwar.
Gyaran murya
yayi a nutse yace"Lafiya, nake, yayi shiru na minti biyu kana ya cigaba da
cewa"Me Martaba na neman ki yanzu"
Cikin
fad'uwar gaba ta mik'e tsaye da sauri har tana k'okarin faduwa ta dalilin dogon
hijab din dake jikinta
Bakinta na
rawa tace"Allah yasa ba wani laifin nayi ba"
Shiru yayi
mata yana binta da kallo ganin jikinta na tawa.
Had'e fuska
yayi yace"Ji mana, kinga ki nutsu ba wani abun bane,naga kina ta wani
rawar jiki, yawwa bayan nan kuma, Wad'an nan yaran da suke gaban ki ki bar
ganin k'annan ki ne, to in kika cucesu sai Allah ya saka musu, na fad'a
miki"
Yana gama
maganar sa ya mik'e ya futa a nutse, bai tsaya kallonta ba balle ya saurari
abunda zata ce,ita kuwa binsa tayi da kallo har ya fuce tana mamakin yanda yake
mata magana cikin isa!da gadara, lallai ruwa ya daki babban zakara,
[16/08,
14:28] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
*đđ»♂đđ»♂BANI
BANEđđ»♂đđ»♂*
_(Zargina ake_)
~BY: MAMA
QUEEN~
*đ«DA BAZAR MU WRITER'S ASSOCIATION*đ«
*NOTE*
Wannan book
yana kunshe da abubuwa kala-kala kama daga cin amana,sark'akiya,rikitarwa dad'i
sauransu.....
_Wannan yana da banbamci domin kuwa
killatacce ne duk Wanda ke buk'ata se ya biyoni ta number kamar haka_
Whatsap
numbar
07061553385
*Karku bari
abaku labari*
_*BISIMILHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż75*
Cikin
nutsuwa, tabi bayansa, Yana gaba tana baya zuciyarta sai wani d'ar-d'ar take,
me Martaba yana bala'in yi mata kwarjini don haka suna had'a idoshi ta sunkuyar
da kanta a k'asa,gami da zubewa k'asan k'afafun Mama Fulani tana gaishe shi.
Cikin sakin
fuska ya amsa yace"Sannu kinji ya k'okari,ya mukaji da rashin Moddibo
kuma"?
Cikin rawar
murya tace"Alhamdulilahi"
"Allah
ya jik'an Yusuf"
Me Martaba
ya fad'a,da amin suka amsa.
Sannan yayi
shiru na minti biyu kana ya cigaba da cewa"Wato abunda yasa na kira ki,
nan gurin shine, ina neman alfarma guda a gurin ki ina fatan zaki bani wannan
alfarmar"
A nutse
tace"Ai babu abunda zaku nema a gurina in kasa yi muku shi,Allah ya
taimake ka"
Me martaba
yaji dad'in lafazinta yace"Alhamdulilahi,Allah yayi miki albarka, ina son
zan maye miki guribin Yusuf da Almustafa Sarki!kenan, ma'ana zan d'aura muku
aure insha Allah rana ita yau, ina fatan ban shiga hakkin ki ba, ko idan ba kya
sonsa ki fad'a kar ki rufe min,tamkar "yar cikina kike,domin bazan yi miki
dole ba"
Cikin
fad'uwar gaba, tace"Duk rin hukuncin da ka yanke a kaina, bani da ja akai
domin ka isa dani,saboda haka na amince da zab'in ka"
Albarka me
Martaba ya sa mata sosai sannan ya bata umarnin tafiya.
Balaraba ta
mik'e a nutse ta bar gurin kai tsaye d'akin da ta futo ta koma.
Tana shiga
ta zube kan daddumar da tayi sallah ta fara wani sabon kuka,tana tausayawa
kanta,sam takasa cire Moddibo daga zuciyarta, yaya zatayi ta had'a soyyayarsa
da ta kowa sam bata jin soyyayar Almustafa cikin zuciyarta,tana ganin bata da
babban masoyi. Kamar Moddibo, kuka take sosai,da sosai.
Ganin kukan
da yayar tasu take ne yak'i k'arewa yasa Sadiya ta kama hannun Usuman suka futa
suna kuka suma.
Babu kowa a
falo sai Sarki!dake kwance kan Sofa, yak'i komawa fada, saboda yana buk'atar
hutu, sosai kwana biyu sam baya samun ishashan bacci,Moddibo na yawan fad'o
masa a rai, mussaman idan ya tuna lokacin da ya had'a hannusa dana Balaraba
yana fad'in, d'an uwana ga amana ta nan,wannan magana da Moddibo yayi masa tana
tsaye a cikin ransa,
Hangosu yayi
sun futo suna share hawaye ya mik'e da sauri yana ware lumsassun idonsa, Sadiya
ta k'araso kusa dashi cikin rawar murya
tace"Magajin Sarki! ga yayarmu can tana kuka, kuma tak'i taci abunci tun
safe take kuka, mu kam munci abunci mun k'oshi abunmu"
Jin da yayi
Sadiya tace"Tana kuka sai yayi tunanin maganar da me Martaba ya fad'a
matane ta sanya ta kuka, wato tanaso ta nuna masa cewar bata sonsa,amma takasa
fad'a gaban me Martaba, ranshi yaji ya b'aci kad'an, cikin zuciyarsa yace
"Babu ruwuna da ko tana so ko bata so,insha Allah sai na cikawa d'an uwana
burinshi.
Mik'ewa yayi
ya rik'e hannunwan su suka nufi d'akin da take ciki, tabbas bazai lamunci zama
da yunwa ba
Tana kwance
kan daddumar har yanzu kuka take ya k'ofar d'akin ya shiga,da sallama
ciki-ciki, sam batasan da shigowarsa ba, yazo ya tsaya kanta,yana k'are mata
kallo, inuwar mutum dogo ta gani akanta, tayi sauri d'ago da fuskarta wacce
taji jage-jage da hawaye, had'a ido sukayi, yana mata wani kallon kurulla.
Da sauri ta
mike zaune tana goge fuskarta da k'asan hijab dinta,hararasa take k'asa-k'asa
ta takure jikinta cikin hijab tana sauke ajiyar zuciya.
Yafi minti
biyar a tsaye a kanta yana nazarinta, gyaran Murya yayi ya kira sunanta cikin
yanayin muryar shi, sunkuyar da kai tayi bata amsa ba.
Tsugunawa
yayi kusa da ita ya d'ora gwiwarsa k'asa yana k'okarin d'ago fuskarta,da
tafukan hannayensa,a zabure ta matsa gefe tana watsa masa harara,k'asa-k'asa,
fuskarsa ya had'e sosai yace"Kukan me kike yi"?
Shiru tayi
masa gabanta na faduwa saboda kusancinsu da shi yayi tsanini Wanda har hucin
futar nuffashinsa tanaji ga k'amshin turaransa duk ya baibayeta.
Kaurara murya
yayi yace"Wannan shine magana take da ta karshe mutuk'ar zan dunga yi miki
magana kina raina min hankali, kinajin abunda nake cewa kinyi shiru ko"?
D'ago kanta
tayi tana kallansa,cikin dauriya tace"Me ya dame ka da kukana"?
"Saboda
ke amana ta ce"
Cikin mamaki
ta kalleshi jin abunda ya fad'a.
"Anyway,nasan
abunda yasa kike kuka saboda ance dake ki aure ni ne,shine dalili, ko"?
Yafad'a
cikin sigar tambaya.
Shiru tayi
tana takure jikinta,so take ya tashi daga kusa da ita duk a takure take.
Wani murmushi
yayi yana d'an girgiza kansa cikin damuwa
abubuwan da suka da meshi yace" Tabbas kinyi rashin masoyi, mu kuma
munyi rashin d'an uwa managarci hak'ika Moddibo ya taka muhimiyar rawa a
rayuwar ki, tabbas duk abunda ya tafi ya bari a doran duniyar nan dole in d'ora
daga inda ya tsaya, ko da me Martaba be yanke wannan hukuncin ba, ni ina da
wannan kudirin na auranki araina saboda wasiyar da d'an uwana ya tafi da
ita" Nuffashi ya sauke yayi shiru,gami da tsura mata ido, kana ya cigaba
da cewa, mutuk'ar kikaga ba'ayi wannan auran ba,to sai dai in ke kika bujere,wa
buk'atar mu,saboda haka, inason ki kwantar da hankalin ki a kaina ni ba,bak'on
zafi bane duk irin zaman da kike so muyi ni dake haka zamuyi"
Tsitt!!
D'akin yayi bakajin komai sai k'arar AC da sautin nuffashinsu, da k'yar ta
d'ago kanta tana kallonsa,bata tab'a tsammanin ya iya kyawawan lafazai irin
wannan, wani irin kwarjini yayi mata,wanda yasa tayi saurin kauda da kanta daga
kansa, muryarta na rawa tace" Ka matsa daga kusa dani"
Girgiza kai
yayi kawai yana sakin murmushi,yace"Sadiya tace"tun safe baki ci
abunci ba,hakane"?
D'akin take
bi da kallo tana neman su Sadiya,basa nan, gabanta ya fad'i ta zaci suna d'akin
a tunaninta ko Sarki!yayi niyyar yi mata wani abu ganinsu zai sa ya fasa.
[17/08, 15:30]
80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_*BISMILLAHI-RAHAMANI-RAHIM*_
*đ
ż76*
Ganin yadda
take rarraba ido yasa ya mik'e tsaye
cikin nutsuwa yace"Ki futo falo kici abunci,ki sake da mutane, sannan ki
cigaba da walwalarki,wannan zaman da kike cikin d'aki ke kad'ai duk bashi ne
mafuta ba,a gareki, ita rayuwa ta duniyanan bata tabbata, ki sanya tawakkali a
cikin zuciyarki, kisa a zuciyar ki cewa inda Moddibo ya tafi kema zaki
tafi,domin can d'in shine tabbas,a garemu"
Yana gama
maganar sa ya futa daga d'akin,a nutse.
Balaraba
tayi mamakinsa mutuk'a sam bata tab'a tunanin mutum ne shi mai sauk'in kai haka
ba,ga Ilimi da ikilashi,ta lura mutuwar Moddibo batasa ya furgice ba,duk da
shak'uwarsu amma yana cikin nutsuwarshi, haka ake son mutum me tawakkali.
Wannan
Nasiha da Sarki!yayi mata ta k'arfafa mata jiki sosai tanaji a zuciyarta cewa
itama hakane idon lokacinta yayi dole tatafi babu tsumi babu dabara.
Allah kasa
mu dace.
A nutse ta
furo falo, taga su Sadiya na zaune kan wata k'atuwar dadduma suna cin
"yayan itatuwa shi kuma yana kwance kan Sofa kamar d'azu idansa a
lumshe,da alama bacci yake ji,
Babu kuzari
a jikinta ta nufi wani keb'antaccan guri wanda aka tana da domin cin abunci ta
zauna a nutse ta had'a dai-dai cikinta tayi bissimilah ta fara ci, duk abunda
take yana kallonta ta k'asan idonsa dake mutum ne shi mai yalwar gashin ido
shiyasa in ya lumshe idonsa sai kayi tunanin a rufe yake.
Mama ce ta
futo daga wani d'aki cikin shiri tana sanye da wata lafiyyar lifaya wacce tayi
mata kyau sosai, had'a ido sukayi da Balaraba tayi saurin yin k'asa da kanta,
Mama Fulani tayi murmushi kunyar yarinyar tana burgeta sosai,tace" Yawwa
ko kefa ai gwara da kika fito amma kin zauna cikin d'aki babu ci babu sha"
Sunkuyar da
kai tayi cikin jin nauyi.
Ta kalli su
Sadiya sun sake suna wasa,Usuman ta kira tace"Zo muje ka rakani wani
guri"
Da sauri
yaron ya tafi gurinta.Mama ta kalli Balaraba tace"Zamu shiga shashen
Hajiya Kattime yanzu"
"To
Mama a futo lafiya"
Balaraba
tafad'a cikin girmamawa.
Har ta nufi
k'ofa sai ta dakata ta juyo tana kallon Balaraba tace "Ki kula da
Almustafa,in ya tashi daga baccin ki bashi abunci, na lura kwana biyu yana wasa
da cikinsa,duk ya rame"
Balaraba
tace"Insha Allahu Zanyi Mama,Agaida Hajiya.
"Zataji
insha Allahu"
Mama tafad'a
lokacin da take k'okarin futa.
Shiru yayi
duk yana jin zantukan da sukeyi,har yanzu idonsa a lumshe yake yana kallonta
duk abunda take, cin abinci take a nutse har ta kammala,ta goge bakinta, shiru
tayi tana tunanin ta yaya za'ayi ta tasheshi daga bacci har ta bashi abunci,
dole ne ta cika umarnin da aka bata.
Mik'ewa tayi
ta nufi inda yake, ganin ta nufo gurinsa yasa ya rufe idon gaba d'aya ta
k'araso tayi tsaye kansa tana kallon fuskarsa, tsigar jikinta taji tana tashi
ganin wani zallah kyau da annuri da yake futa a fuskarsa, mai d'auke da
zara-zaran gashin idon had'e da sanjensa Wanda ya kewaye d'an mitsitsin
bakinsa, tsabar hutu da jin dad'i yasa tafarshi tayi wata irin kala, ita ba
fara ba ita ba b'aka, hakika Allah yayi hallita a gurin, ko da take farar mace,
tayi shawa'ar fatarshi ji take ina ma itace take da Irin fatar.
Hannusa ta
kalla mai d'auke da zararan zaran yatsu ya d'ora kan cikinsa, tayi saurin kauda
kanta tana tunanin ya zatayi ta tashe shi, cikin sa'a d'aya daga cikin
wayoyinsa tafara k'ara, yanaji yayi shiru, kallon fuskar wayar tayi,
Matata,sunan da tagani yana yawo kan screen ni d'in, katsewa tayi wani kiran ya
k'ara shigowa wata zuciyar tace d'auki kiyi magana, kiji wacece,tunda dai ita
iya saninta dashi tasan bashi da wata mata, sun kuya tayi zata d'auki wayar
yayi saurin dafe wayar da hannusa, hannuwansu suka had'u guri guda. Yarrrrr!!
Ya ji a jikinsa sai ya d'amke wayar a hannusa tare da hannuta,ya bud'e idonsa
tarr! A kanta sukayi ido hud'u
Abunda yasa
ya hanata d'aukar wayar shine gudun rigimar Halisa yasan itace saboda ringing
din da yasa mata daban ne, yasan taji muryar mace, tashin hankali zasuyi
Zare hannuta
take k'okarin yi ya rik'e ya had'a da nashi da wayar ya kara a kunne, cikin
wani kasalalliyar murya yayi sallama.
Tana jiyo
muryar Halisa tana fad'in Habibi ganinan shigowa Shashen Mama yanzu na futo shashanka
Buba yace baka shigo ba tun da safe, da ka futa"
Kamar baya
so yace "Sai kin shigo "
Kashe wayar
yayi yana me kallon hannun Balaraba dake had'e da nashi, babu zato taji yace
mene kika tsaya min aka, tun d'azu"
_*TSANTSAR
BUTULCI*_
*_NA_*
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULA*đ
_Littifi mai
dauke da darusa gami da cin amana
da iri-iri, kar ku bari a Baku labari_
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
_*GIMBIYA BALARABA*_
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIYAR*_
```Nana
Khadija```
```Yaro Da
kud'i```
```Gimbiya
Balaraba```
_*ZAMANI
WRITERS*_
_*ASSOCIATIONđ€đ»*_
________________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur readers*_
________________________
_*DIDEGATED*_
_*TO*_
```RAHAMA
ALIYU```
_*BISMILLAHI-RAHAMANI-RAHIM*_
*đ
ż77*
Daburcewa
tayi, tana k'okarin cire hannuta daga nasa, tace"Mama ce tace ka tashi
kaci abunci yanzu"
Kallonta
yake cikin nutsuwa yace"Mama batace ki tashe ni daga bacci ba, cewa tayi
in dan na tashi ki bani,ai duk inajin abunda kuke fad'a"
Shiru tayi
na minti biyu tace"Hakane, ko da yake dama hakkin ciyar da kai abunci ba
akaina yake ba, ga matarka nan sai ta baka"
Tana gama
fad'ar maganar takama hanya zata wuce,ya rik'e hannuta, yace"Ba ita aka
umarta da ta bani abunci ba,ke a ka umarta da ki bani saboda haka,sai ki tsaya
ki bani"
Cikin sanyi
jiki tace"Wai me yasa kake son rik'e min hannu ne, nifa ba muharramar ka
bace,abunda kake babu kyau,nasan ka sani kuma kana takewa"
Cikin d'an
b'acin rai tayi masa maganar.
Hannunta ya
saki,yana d'an sosa kansa irin na sabo, shi bada wata manufa yake tab'a
jikinta,illa kawai irin sabon da Halisa tayi masa,n yawan kusantarsa,duk da
yake itama baya wani zak'ewa iya kacinsa da ita ya rik'e mata hannu, ko kuma in
zai mata magana ya d'an zungureta daga haka baya k'arawa,itace me zak'ewa da
yawa yana tsawatar mata.
Ganin ya
sakar mata hannu yasa ta wuce can inda kayan
abuncin suke ta fara had'a masa lafiyayyan towon shinkafa miyar taushe
me d'auke da wadattacen nama,da man shanu, cikin wani had'addan plate ta had'a
ta rufe da irinsa ta nufu in da yake zaune.
K'asa ya
sauko ya jingina jikinsa jikin kujera, tazo ta aje masa ta koma ta d'auko lemo
jus ta da ruwan roba nan ta aje kusa dashi, ta mik'e zata bar gurin,gyaran
murya yayi a tsanake yace"Dawo ki zauna ki bani kamar yadda aka umarce
ki"
Cikin Mamaki
Balaraba ta juyo tana kallonsa, a dake tace"Ban gane abunda kake nufi
ba"?
"Ai
baki gama aikin ki ba, yafad'a yana kallon k'ofa jin kamar za'a shigo,kafin
tayi wani tunani Halisa ta shigo da siririyar sallama taci uwar kwalliya tamkar
wata sarauniya, turusss!! Tayi ganin Balaraba kan Habibinta, shi kuma yana
kallonta, k'okarin dane abunda taji a zuciyarta tayi ta k'arasa kuda dashi,
cikin wata irin tafiyar k'asaita
Balaraba
kuwa saurin kauda kanta tayi, cikin zuciyarta tana wani irin jin haushin Halisa
haka kawai.
Ta k'araso
ta zauna kusa dashi har kafad'arsu tana gugar juna,cikin tsabar kwarkwasa ta
gaishe ya amsa babu yabo babu fallasa, yace" Wannan kwaliyyar da kikayi ni
kika yiwa ko kuwa"
Cikin jin
dad'in yaba kwaliyyarta da yayi tace" Kai nayiwa gwarzon zuciyata me
mulkin zuciyata"
Wani
k'asaitaccan murmushi yayi yana kashe mata ido yace
"Nawa
ne kud'inta in siya"
Fari da ido
Halisa tayi tace" Bana buk'atar komai sai so da k'aunarka"
Ganin yanda
suke hira ta soyyaya sun shareta yasa Balaraba barin gurin da rai a b'ace!
Kallo ya bita
dashi har ta shige d'akin da take.
Ita kuwa
Halisa bud'e a abunci tayi ta fara bashi abaki
sunayi suna hirar soyyaya ko da wasa bata yi masa zancan Balaraba ba
saboda in gargad'in da yayi mata, kwanaki,a zuciyarta tace,kowa tasa ta
fisheshi,ita k'okarinta taga ta mallake zuciyarsa ita kad'ai,don haka sai ta
k'ara zage damtse tana ta shirya masa hira masu dad'i, sosai ya saki cikinsa
yaci abuncin saboda dama neman me d'ebe masa kewa yake,bai samu ba.
********
To Sallau
dai da k'yar ya koma gida tare da taimakon Mai gari da d'anshi Walidi,saboda
tun a hanya ya jigata sai haki!yake tun lokacin da me Martaba ya fad'a masa
cewar Balaraba zatayi aure a gidan shikkenan yaji zuciyarsa kamar ta dena
aiki,sai haki!tsabar d'imuwa da tashin hankali sunyi masa katutu a k'ahon
zuciya.
Duk suna
zazzaune a tsakar gida suna jiran shigowar Sallau hankalinsu duk a tashe, kowa
da abunda yake fad'a, akan Balaraba wai ita ta kai kararsa gurin Sarki!
A rirrik'e a
ka shigo dashi Lantana ta tashi tana sallalami gami da salati dad'i take
shikkenan,wannan "ya tasa anyi masa wannan bulala ta gidan sarki!Allah ya
tsine miki Balaraba"
Ihu!Su
Shamsiyya suke sukayi kan ubansu suka kakkamashi suka shiga d'aki dashi suna
duba jikinsa sukaga babu wani k'warzane ko d'aya babu alamun duka a jikinsa.
Uwa!tace"Wai
meye kake haka sai kace Wanda zai tada aljanu,tun safe munanan muna
fargaba,gaka ka dawo kuma me makon kayi mana bayani kuma kazo kana wani
nishi!sai kace kuturo"
Lantana
tace"Ke rufe min baki shashasha kawai,bakya ganin halin da yake ciki,Allah
yasa dai ba guba suka bashi yasha ko ya Ciba"
Walidi dake
tsaye bakin k'ofa yasa dariya yana nuna Lantana da hannu yace"Babu wata
guba da yaci,guba d'aya itace bak'ar zuciyarsa ya kusa had'iyewa saboda tsabar
bakin ciki, Hahahahahaha"
Walidi ya
shek'e da dariya babu abunda ya dame shi.
_*TSANTSAR
BUTULCI*_
*_NA_*
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULA*đ
_littafin me
cike da sark'akiya gami da cin amana, kar Ku bari a baku labarin_
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
。。。。。。。。。。。。。。。
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
_MARUBUCIAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
_*Zamani
writers Association*_
________________________
*We are her
to educate motivate and entertain aur Reades*
_________________________
*DIDEGATED*
*to*
RAHAMA ALIYU
BISIMILLAHIR_RAHAMANIR
RAHIM
*đ
ż78*
Wata
k'atuwar harara Lantana ta makawa Walidi bakinta na kumfa tace" Walidi
kayi asara wallahi ban san inda kaje ka samo wannan b'akar zuciyar taka ba,
yanzu ubanka na halin rai da rayuwa shine kake masa dariya"
ta karashe
maganar tata tana rik'e hab'a cikin mamaki!
Wata
mahaukaciyar dariyar Walidi ya kara saki yace" Kaji Lantana da wani magana
kuma, hahahahaha, ai bak'ar zuciyarki na gado, amma naji kina zancan ina na
gado bakar zuciya, to ai kece kika gada mana ita, hahaha"
Ya k'arashe
maganar da mahauaciyar dariyarsa, barin gurin yayi yana fad'in ni kam nayi nawa
guri domin yau ina cikin farin ciki da annushwa sanadin Balaraba yau na
"yantu na zama cikkaken mutum ehe duk d'an bak'in ciki sai dai ya mutu!
fucewarsa
yayi ya barsu da baki a sake
Sallau kuwa
tuni ya sharb'e a gurin bakinsa ya karkace miyau na dulala, da kyar ya d'aga
hannusa guda yana kiran Lantana ta matsa kusa dashi tana salati, baki a mugud'e
yace" Lantana muna cikin wani yanayi wannan yarinya da mukai wa rikon
sakainar kashi, Allah ya rufa mata asiri tana gidan sarki za'a d'aura mata aure
da d'an wazirin gar..... kafin y k'arasa maganarsa Lantana ta fahimci abunda
yake nufi, wani uban ashar! ta kurma tamkar ba tsohuwa ba fad'i take, "Me nake
shirin ji ni Lantana, Balaraba d'iyar Tanko itace zatayi aure gidan sarauta ni
nawa jikokin na nan a zaune lallai da sake! tafad'a wata irin kumfa na futa
daga bakinta tsabar tashin hankalin da take ciki sam yanzu rashin lafiyar
Sallau din bata gabanba, tunanin ta ya koma gurin ganin yaya zatayi ta futo da
Balaraba daga wannan gida ko ta halin k'aka ne.
Shamsiyya ce
ta futo daga uwar dakinsu daga ita sai daurin kirji nonuwanta sun cika sun tun
batsa sai kace wata matar gida goshinta sai kyalli yake. Lantana ta dube ta
sama da kasa tace"Dube ki cikkakiyar mace wacce ta amsa sunanta na mace
kina zaune a gida kina tsotsor tsamiyya waccan mutsiyciyar yarinyar ta shallake
ki, ai ko ta halin k'aka sai kin zauna gidan sarauta kema"
Lantana ta
karashe maganar kmar zautacciya
Shamsiyya
tace"Wai hayaniyar me nake ji ne tun dazu ina bacci"
Nan Lantana
ta kwashe duk abunda yake faruwa ta fada mata"
Wani irin
k'yashi da bakin ciki da hassada ne suka dura a zuciyar Shamsiyya ,rashin
abunyi ne yasa ta fashewa da kuka wurjanjan! ta kalli inda mahaifiyarta take
zaune kamar mutum mutumi,sai kace wata gunki tace"Uwa! kina raye a duniya
haka tafaru damu k'askantacciya ta fimu komai kullum.kina cewa zaki sabautata
mata rayuwa, gashinan kina zaune taje ta auri dan gidan sarauta mu muna
zaune"
"Wayyo
na shiga uku na lalace"!
Sosai
Shamsiyya take kurma ihi!
Wata wawar
ajiyar zuciya Uwa! ta sauke zuciyarta cike da bakin ciki gami da hassada, a
halin da ake ciki yanzu batasan yadda zata fara ba,amma ya zama dole ta bazama
k'auyuka gurin malamai da bokaye, domin samawa kanta mafuta lallai maganar
hauwa ta tabbata inda suke cewa dan hakin da ka raina shike tsone maka ido, a
halin yanzu duk hankalin ya karkarta gurin ganin yaya za'ayi su sabauta Bawa
Balaraba rayuwa ko ta mutu ko tai rai ko ta haukace cikin uku za ayi daya
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
。。。。。。。。。。。。。。。
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
_MARUBUCIAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
_*Zamani
writers Association*_
________________________
*We are her
to educate motivate and entertain aur Reades*
_________________________
*DIDEGATED*
*to*
RAHAMA ALIYU
BISIMILLAHIR_RAHAMANIR
RAHIM
``` Tunanin ka kamanin ka d'an uwa ka tsare
kanka, Allah yai maka albarka, sai ka gyara makomar ka```
_*Wannan
magana taka haka take fasihin mawak'i Musbahu m Ahamad*_
*Allah kasa
mu dace*
*đ
ż79*
Da sauri
Uwa!ta mik'e har zanin dake d'aure a jikinta yana k'okarin fad'uwa k'asa, tayi saurin rikeshi ta tsallake Sallau da
kwance magashiyan a dandaryar k'asa,sai nishi yake,d'akinta ta afka kamar
mahaukaciya,taje ta zura rigarta ta yafo mayafi ta futo, tana kallon Shamsiyya
tace"Maza jeki sako riga mu baza ma,domin zama bai gan mu ba"
Da sauri
Shamsiyya ta shiga dakin domin sako riga.
Lantana ta
kalli Uwa!dake tsaye tana zazzage kud'i a cikin banki irin na gwangwani,tana
lissafawa, tace"Uwa!yanzu, waye zai kula da Sallau gashi a kwance, kin san
nima futa zanyi,yau na tashi bani da ko kwabo"
Hararta
Uwa!tayi tace"Ai yau dole ki hak'ura da zuwa ko ina ki tsaya ki kula da
d'anki daga nan har zuwa lokacin da zan dawo, domin kema zaman jiyya ya kama
ki"
Lantana ta
karyar da kai gwanin tausayi tace"To tunda kince haka shikkenan zan zauna,
nasan dai zaki sammin abunci da zansa a baki na"
Uwa!tace"Idan
Shamsiyya ta dawo daga talla ta ciri dari biyu tayi cefa ne,ina da sauran garin
kwaki,sai ta tuk'a muku teba,daga nan har dare,in kun ga bamu dawo ba to ku
rufe Gida kawai domin in na futa yanzu sai inda mai ya tsaya"
Lantana
tace"To to shikkenan ai,Allah dai ya bada sa'a, a samo nasara"
Uwa!tace"Ameen,
ai in kana da kudinka komai me sauk'i ne, dama Dan me nake neman kud'in duk dan
"yayana,saboda haka yau ranar sune"
Tafad'a tana
lissafa kudinta sun kai kusan dubu goma sha bakwai.haka ta zufa basu cikin wata
karamar jaka, ta rataya ta a kafad'a Shamsiyya ta futo daga daki.
Suna futa
tsakar gida suka ci karo da Sadiya matar Kawu Mamman tana tsaye bakin k'ofar ta
duk abunda yake faruwa a kunnenta.
Kallonsu
tayi tana me tausaya musu,ganin suna nema su jefa kansu cikin
halaka,tace"Uwa!kiji tsoron Allah, ki tuna akwai ranar tsayuwa, me
Balaraba tayi miki kike nema ki jefa rayuwarta cikin musiba,ki sani da shi
sharri d'an aike ne, zuwa yake ya dawo saboda haka Ina mai tunasar dake cewar
babu abunda yake d'orewa a duniyar nan sai ikon Allah,duk sharrin ku gami da
hassadar Ku a kan Balaraba,dukanin abunda Allah ya hukunta, a kanta na alkairi
sai ya faru, babu makawa, sai dai Ku mutu da b'akin cik...... "Ke Sadiya rufe min baki munafuka"
Uwa!ta fad'a
a fusace!ta cigaba da cewa" Wato ke dan baki haihu ba,shine kike min
bak'in ciki, a dukanin lamarina da "yayana, to bari kiji, yanzu na fara
bin malamai akan " yayana, sai ki mutu,baki san bin malamai ma sai me
kud'i ba, aikin banza kawai"
Shamsiyya ta
rik'e hannun Uwa!tana fad'in "Don Allah k'yaleta munafuka ce zo mu tafi
tana b'ata mana lokaci"
Futa sukayi
suna zagin Sadiya, gami da kwashe mata albarka.
Ita kuwa
Sadiya bayan futarsu girgiza kai tayi kawai ta shige d'akinta tana nema musu
shiriyar Allah.
*Wannan
kenan*
*********
Sosai
Sarki!ya sakarwa Halisa fuska sukaiyi hira ta fahimta, abunda yasa ya saki jiki
da ita,shine ya fad'a mata maganar auransa da Balaraba yaga ta Saki jikinta,
bata nuna kishi ba, yaji dadin hakan sosai,kuma suna tare Azima ta kirashi a
Waya, nan ma bata nuna b'acin ranta ba, ta burgeshi sosai, har wajan magariba
suna tare da juna.
Balaraba na
cikin d'aki shiru, zuciyarta duk babu dad'i gasu Sadiya masu d'ebe mata kewa
suna can falo har yanzu basu shigo ba. Mik'ewa tayi a nutse ta futa daga
d'akin.
Can ta hango
su, wani keb'antaccan guri suna wasa babu abunda ya dame su
Kwata-kwata
bata kalli inda suke zaune ba, ta nufi inda su Sadiya suke, tunda ta futo yake
satar kallonta ta kasan idonsa, har Halisa ta fahimta,ranta ya b'aci amma ta
danne, kawai bata nuna ba.
Mik'ewa yayi
shima ya d'an kalli a gogon hannunsa bakwai shaura, Yace"Lokacin sallah
yayi ya kamata, kije kiyi sallah ko" Halisa ta mik'e tsaye tana gyara
zaman rigarta, tace"Idan nayi sallah zan dawo mu cigaba da hira, yau naji
dadin hiraramu,babu fad'a bare hantara"
A kasalance yace"Baki da abunyi
ne,shiyasa kike wannan maganar, hirar haka ta isa, gobe ma bance kizo ba, domin
nasan halinki"
Cikin
shagwab'a tace"Me yasa"?
"Ba
ranar ki bace gobe,zan zauna da Azima kamar yanda na zauna dake yau"
Tab'e baki
tayi,amma bata yarda ya gani ba,tayi shiru da bakinta kawai bata sake magana
ba.
Tsakaninsa
da Balaraba ido ne,ko da tazo ta wuce su bata ce masa komai ba shima haka haka
suka shige d'aki ita dasu Sadiya, su kuma suka futa tare.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
。。。。。。。。。。。。。。。
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
_MARUBUCIAR_
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
_*Zamani
writers Association*_
________________________
*We are her
to educate motivate and entertain aur Reades*
_________________________
*DIDEGATED*
*to*
RAHAMA ALIYU
đŻđŻđŻđŻđŻđŻđŻ
_*Soyayyar
gaskiya*_
đŻđŻđŻđŻđŻđŻđŻ
_Jin jina
gare ki marubuciyar wannan littafin,( Mugirat Musa 66) Nagode da addu'ar ki a
gare ni, Ina miki fatan alkairi a rayuwar ki,Ubangiji Allah ya biya miki
buk'atanki na alkairi damu kanmu al'umar musulmi baki d'aya._
BISIMILLAHIR_RAHAMANIR
RAHIM
*đ
ż80*
Sai bayan sallahr Magariba Mama ta shigo, sun
sha hira da Hajiya Kattime sosai,taji dadin ziyarar da Mama ta kaima ta,domin
ta d'ebe mata kewa sosai, ko da Waziri ya futo daga turakarsa ya ganta,shan kunu
yayi ya fucewarsa ba tare da ya amsa mata gaisuwarta ba, inda akwai wacce ya
tsana a duniya,bai wuce Mama Fulani, da d'anta ba,wato Sarki! Ko da ya futa
babu inda ya nufa sai sashen Hajiya Kulu me d'akin kudu wato Uwar gidan me
Martaba kenan.
*****
Tana hakimce
kan wata kujera me cin mutum d'aya k'afarta d'aya kan d'aya bayi ne zagaye da ita suna fadanci, ita kuma
sai zuba mulki take, Waziri yayi sallama ya shiga d'akin.
D'aya bayan
d'ayan bayin da suka futa,bayan sun kwashi gaisuwa gurinsa.
Guri ya nema
ya zauna yana fuskantar Hajiya Kulu sosai, suka gaisa cikin barkwanci kamar
yarda suka saba, yace magana ce, nake tafe da ita"
Hajiya Kulu
ta gyara zamanta tana kallonsa,tace"Ai tunda na ganka nasan akwai magana a
bakin ka, kasan abokin kuka shi ake fad'awa mutuwa, nima dama ina neman
ka"
Girgiza kai
yayi, yaja wata ajiyar zuciya me zafi, yace"Mijinki yana samun nasara
akaina ta ko wane hali,to wannan karon nayi rantsuwar sai dai ayi mutuwar
kasko, ko ni ko shi,wallahi tallahi, mulki sai ya dawo hannu na,domin inaji ina
gani, bazai bawa d'anshi mulki ba,ni ina zaune ban hau kurarar naji yaya take
ba, ajiyar zuciya ya sauke,ya cigaba da cewa"Ina me tabbatar miki da cewar
wannan karon idan ya tsananta to zan kawar dashi, daga duniyar nan,sai dai yaga
ana mulki a k'iyama,idan yaje can"
Ya k'arashe
maganar bakinsa na kumfa"
Hajiya
Kulu,tace"Wannan maganar da kake tafe da ita,nima a kanta nake,a kintse
nake,a shirye nake,zan mara maka baya gurin ganin burinmu ya cika,akansa ko
d'ansa,domin kwata-kwata bana sha'awar mulki ya koma hannun wancan d'an
shegiyar,ina me tabbatar maka da cewa kashinmu ya bushe"
"Bar
wannan maganar Hajiya,domin in kina yin ta jikina har wani d'aukar zafi
yake,yanzu ke wace shawarar kika yanke kan al'amarin domin inji shirinki,nasan
kema dai ba daga baya ba gurin shirya mugunta"
Hajiya Kulu
ta gyara zams sosai,ta kwashe masa duk abunda ta tsara,har da zuwan d'an bori,
me suna Tsito, Waziri ya girgiza kai, gami da cewa"In yazo nine zan bashi
masauki ina fatan dai ya iya aiki"
Hajiya Kulu
tace"Idan kaji aiki ma d'aya kenan,Tsito k'arshe ne,duk wani aljani dakake
ji da gani, yana aiki dashu,kuma in ka nemi kayi magana dasu zai kirasu kuyi
magana, babu wata shirka da tsubbu da bai iya ba,mutuk'ar zaka'aje masa kayan
aiki,zaka ga aiki da cikawa"
Gyad'a kai
Waziri yayi cikin jin d'adi yace"Hak'ika wannan shine irin Wanda nake so,
na samu,na lura yanda kike k'warzanta shi,har kashe mutum zai iya yi ko"?
Hajiya Kulu
tayi dariya, har da dukan hannun kujerar da take kai, cikin annushuwa
tace"K'aramin aiki kenan,ai nake fad'a maka,yanda nake jin labarinsa gurin
Jakadiya tace,a rana in yasa kansa,zai iya bawa aljanunsa k'afa masu goma,su
sha jini su k'oshi"
Waziri yayi
murmushi yana ji a jikinsa buk'atarsa ta kusa biya, yace"Yaushe kika ce
zai zo ne"?
"Gobe
Jakadiya za taje ta d'aukoshi"
"Allah
ya kaimu"
Waziri ya
fad'a ya cigaba da cewa"Tabbas idan yayi mana aiki me kyau,zan yi masa
muhimiyar kyauta,ta ban mamaki"
Hajiya Kulu
tace"Kai dai kaje ka kwantar da hankalin ka kawai,ai buk'atarmu kamar ta
biya ne"
Waziri ya
mik'e tsaye, da niyyar tafiya, gaskiya yana cike da farin ciki, tabbas yasan
Hajiya Kulu ba tun yau ba,makirar maca ce kuma muguwa ce,ta inna niha,duk
hanyar mugunta,ta sani,sallama sukayi,ko wanne zuciyarsa fara tas, suna
Allah-Allah gobe tayi D'an bori Tsito ya dura,a gidan, domin ya fara aiwatar da
aikinsa.
****
Bayan
sallahr Isha'i Mama ta aika Jakadiya Shafa'atu domin ta kira mata, Balaraba a
cewar ta zaman kad'acin da Balaraba take,zai iya haddasa mata wani ciwon, babu
yadda ta iya, ta mik'e ta bi bayan
Jakadiya,domin baza ta iya sab'awa umarnin Mama ba,lokacin su Sadiya sunyi
bacci.
Sosai Mama
take hira da ita tana dan janta a jiki,duk domin ta sake,tasa Jakadajiya tana basu labarai na ban
dariya,sai ga Balaraba,ta saki jiki sosai har tana dariya. duk abunda bata gane
ba,a game da labarin da Jakadiya Shafa'atu take bayarwa sai ta tambaye ta,ita
kuma ta fad'a mata, k'arshe dai Mama Fulani tayi musu shiru kawai tana kallonsu
da murmushi a fuskarta,taji dad'in sakin fuskar da Balaraba tayi.
Yana kwance,
cikin Sofa yayi lif kai baka ce a kwai mutum cikin d'akin ba,duk wannan abunda
yake faruwa yana ji,tun futowar Balaraba, ya nemi nutsuwarsa ya rasa hatta
baccin da ya rufe masa ido nemansa yayi ya rasa,ya lumshe ido kawai yana
sauraron muryarta wacce ta kashe masa jiki, ashe haka yarinyar take da
surutu,muryarta nada dad'i,abunda yake fad'a kenan cikin zuciyarsa.
Mama Fulani
ce kawai tasan yana gurin,domin da futo ta ganshi a kwance har tayi masa
maganar tafiya shashensa yace"Sai ad'an jima zai tafi"
Yanzu ma
murya ta d'an daga kad'an tace"Magajin Sarki!"
Da sauri
Balaraba ta kalli inda Mama take kallo,gabanta na fad'uwa yanzu da yana gurin
ta saki jiki take,dariya sai kace wata shashahsa, k'asa tayi da idonta lokacin
da ta hangi inuwarsa kwance kan kujera, dake gurin da yake babu wadataccen
haske,ya k'ashe k'wai shiyasa lokacin da ta futo bata ganshi ba,
Jin muryar
Mamansa yasa yayi gyaran murya,yana daga kwancen yace"Na'am Mamana"
Cikin
tausasawa tace"Yau da alama dai nan zaka kwana,ko"?
Shiru na
minti biyu,yace"Mama yau wani irin kad'aci nake ji wallahi,ki barni inyi
kwanciyata nan,ina jin motsin ki"
Murmushi
tayi cike da tausayinsa tace"Yau yarinyar tar ce kuma ta motsa maka"
Murmushi
yayi wanda har sai da sukaji sautinsa,Balaraba taji wani yarrrrr! A jikinta.
Yace"Dama ni kullum yaro ne,a gurin ki, tunda har yanzu banyi auran
fari ba,kuma ban haihu ba"
Shiru Mama
tayi,kunya duk ta isheta Mama Fulani maca ce mai mutukar kunya a rayuwarta,
Jakadiya
Shafa'atu tayi murmushi tana k'okarin mik'ewa tsaye tace"Lallai Uban
d'akina dole kasa Fulani tayi shiru,saboda ka tab'o abunda baza ta iya magana
akai ba,saboda kunya, kana maganar auran fari,kai kasha kurumin ka, mata uku
zaka aura me yafi wannan dad'i"
Miskilin
murmushi yayi iya leb'anshi yana satar kallon Balaraba shi yana ganin fuskarta
sosai,itace takasa gano fuskarsa,sai dai zatinsa,
Jakadiya ta
runk'umfa tana fad'in A tashi lafiya
Uwar d'akina"
Mama
tace"Allah ya bamu alkairi"
Sarki!ta
kalla kanta a k'asa tace"Yallab'ai a tashi lafiya"
Hannu kawai
ya d'aga mata,maganar tana masa wahala,dama zuwa-zuwa ce, in yaga dama wataran
haka zai ta hira,mussaman da Moddibo ko Mamansa
Balaraba ma mik'ewa tayi ,tai wa Mama sallama,
Mama tace"Har zaki shiga Balaraba, ko dan kinga Jakadiya ta tashi"
Girgiza kai
tayi cikin jin nauyi tace"Ba haka bane Mama,ina so in d'an kwanta ne, naji
kaina na ciwo kad'an watak'ila bacci ne"
"Ayya,
to ki tabbatar kin sha magani kafin ki kwanta kinji ko"
Tafad'a
cikin kulawa.
Balaraba
tace"Insha Allah Mama, Allah ya bamu alkairi"
Mama
tace"Ameeen
Balaraba ta
wuce d'akinta a nutse, Idansa a k'asa sai ka rantse da cewar bacci yake saboda
yadda ya lumshe su, amma duk wani motsin Balaraba yana gani har ta shige d'aki.
Ajiyar
zuciya ya saki,yanayin jikinsa na sauyawa, ya rasa abunda yasa yake jin wani
irin sauyi a jikinsa mutukar zai ga gilmawar ta,sai sha'awarsa ta motsa,yasan
yanzu idan ba'ai wasa ba,kwana zaiyi yana mafarkai, shi kansa yasan mutum ne
mai mutuk'ar Sha'awa, yana daurewa kawai,amma abun mamaki idan yana tare da
Halisa baya shiga irin wannan yanayi
Shi kad'ai a
kabari a k'aton falon, domin Mama ma ta shiga ciki, rage haske futular yayi ya
gyara kwanciyarsa,bacci ya d'aukeshi, mai cike da mafarkai, mafarkin da ya
dad'e bai yi ba,yau yayi Balaraba ya gani, tare da wannan matar suna cikin
farin ciki da annushuwa,suka zo gurinsa, kamar kullum, matar ta kama hannusa
dana Balaraba ta had'a guri guda, ta tafi tana waiwayensu, fuskarta cike da
farin ciki har suka daina ganinta.
Balaraba ya
kalla sai yaga tanai masa wani k'ayataccen murmushi, gashi ta rik'e hannunsa
sosai, taja hankalinsa cikin mafarkin,
wanda yayi sanadin da yakasa daurewa ya rungume ta sosai yana kiss d'inta, ji yake kamar gaske, jikinsa duk ya shiga
babu abunda yake buk'ata lokacin sai Jima'i, sai da ya kai k'ololowa sannan ya
farka cikin wani mugun yanayi jikinsa duk ya b'aci, still kamar yadda yake
ganin girmansa cikin mafarkin haka take a fili, ta mik'e tsaye! Tana jiran
hakkinta .
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż81*
Ya dad'e
yana jin wani irin yanayi a jikinsa, wanda bai tab'a jin irinsa ba, da k'yar ya
samu ya mik'e a jigace, futa yayi daga
shashen gaba d'aya, ya nufi nasa, lokacin ana kiraye-kirayen sallahr asubah, a
gurguje yayi wanka gami da tsarkake jikinsa, ya futo ya zura jallabiya me
yankakken hannu, wani takalmi mai kyau ya zura a k'afarsa ya futa, da nufin
zuwa massalaci, domin gabatar da sallahr asubah.
*******
Uwa! da
Shamsiyya ne zaune gaban wani mutumi zaune a kan wani buzu, da wasu manya-manyan carbuna, gami
da alluna irin na k'arfe a jijjigine a bango, yana sanye da riga da wando na
wani yadi bulu, wanda akai wa d'inki "yar shara. Gabansa wani fefe ne
k'aton gaske cike da yashi, yana zane-zane a ciki, shi kad'ai ya san abunda
yake zanawa.
Yana ganinsu
ya saki fuskarsa, sannu da zuwa kawai yake musu.
Suka nemi
guri suka zauna suna gaisawa, amsawa yake, hankalinsa na kan Shamsiyya.
Yashin, da
yake gabansa ya hau zanawa, tsawon minti biyar, ya d'ago kansa yana kallonsu
yace" Na duba naga abunda yake tafe daku, ina fatan dukanin abunda aka
umarce ku dashi zakuyi batare da kun bamu wahala ba"
Uwa! ta
gyara zamanta sosai, tace"Allah ya gafarta maka, duk abunda aka umarce mu
muyi zamu yi mutuk'ar buk'atarmu zata biya"
"To
Masha Allah"
Arrama ya
fad'a yana kallon Shamsiyya sai sid'e leb'e yake.
Gayan murya
yayi, yace"Naga wata yarinya buduwar wa,gata anan"
Yafad'a yana
nuna wani zane da yayi jikin yashin.
Uwa! ta
k'walalo ido tana son ganin budurwar da ya fad'a
Murmushi
yayi yace"Ai baza ki ganta ba, wannan aikinmu ne"
Uwa! tayi
yak'e tace" Allah ya taimake ka"
Arrama ya
cigaba da cewa "Wannan yarinyar da nagani, naganta kewaye da wasu taurari
masu haske da d'aukaka, kuma na fahimci akanta kuka zo"
Shamsiyya ta
gyad'a kai tana fad'in "Hakane Arrama, Balaraba sunanta.
Murmushi
yayi, ya sid'i leb'ansa a karo na biyu yace" Itace Balaraba, gatanan cikin
gidan sarauta, kewaye da dawakai da bayi, gatanan cikin shigar alfarma, kuma
zata haifi "yaya maza sosai a gidan, ciki kuwa harda Sarki!"
Arrama ya
k'arasa maganarsa yana duba ya shin dake gabansa.
Uwa! saura
kad'an ta saki futsari saboda jin abunda Arrama yace, bakinta na rawa
tace" Yanzu Allah ya taimake ka babu yadda za'ayi a rusa mata rayuwa,a
sabauta mata rayuwa ta haukace, a maye gurbinta da Shamsiyya, gata a
gabanka"
Ta k'arasa
magana tana nuna masa Shamsiyya
Arrama, yayi
wani bazawarin murmushi, yace"Akwai yadda za'ayi mana mutuk'ar zaku bi
umarni kamar yadda na fad'a muku tun farkon zuwanku nan". Shamsiyya tace"Insha Allah zamu bi
umarni"
Arrama
yace"To yanzu abunda za'ayi, ke zaki zauna a gurina tsawon kwana bakwai
zan fara yi miki wankan magani, ke kuma"
Yafad'a yana
kallon Uwa! yace"Ke kuma zan had'a miki wasu magunguna da zakuje kuyi
amfani dashi duk rintsi kar ku wuce kwana bakwai ba Ku gabatar dasu ba, har
indai kuka bi abunda nace muku, to buk'atarku zata biya"
Babu
fargabar komai Uwa! tace"Ai dama mu domin buk'atarmu ta biya yasa muka zo
gurin ka, zamu bi dokikin aiki insha Allah"
Malam ya
janyo wata k'warya k'autawar gaske tana cike da d'aurikan magani, yw ciro
k'ulli uku ya mayar da murfi ya rufe.
Kulli d'aya
ya mik'a mata yace"Wannan duk yadda za'ayi aje a samu k'asar kabari Wanda
aka bunne sabuwar gawa,a d'ebo damtsa uku, a had'a da wannan garin magani, aje
har inda wannan yarinya Balaraba take, a barbad'a a hanyar ta ta wucewa,
mutuk'ar ta tsallaka to zata had'u da ciwon me wahalar gaske, babu wanda ya san
makarin wannan abu sai ni, zata dunga lalura a kasa gane kanta,da gidinta
k'arshe ta haukace kowa ya huta"
Uwa! Ta
karb'a tana hamdala, ya mik'a mata sauran d'auri kan maganin yace"Su kuma
wannan a abunci ko abunsha za'a bata taci, sunansa shashatau,mutuk'ar taci zata
mance wacece ita"
Hannu na
rawa Uwa! Ta k'arb'a tana ta zabga godiya, tace"Arrama nawa ne abun
sadaka"?
Arrama ya
sosa kansa, yana satar kallon Shamsiyya, yace"Abun sadaka ai babu yawa,ki
bada dubu goma sha hud'u, domin zan sissiyi kayan aiki a ciki,za'a bawa mutanan
nan"
Uwa! Ta zuge
jakarta ta futo da kud'i ta lissafa tsaf ta ciri dubo goma sha hud'u cikin dubo
goma sha bakwai saura dubu uku,ta mik'awa Arrama.
Karb'a yayi
yana washe baki,Lallai yau kakarsa ta yanke sa'a.
Uwa! Ta
mik'e tana gyara lillib'inta, ta kalli Shamsiyya tace"Kiyi k'okarin bin
umarnin da aka baki, domin mu samu buk'atarmu ta biya, a kan kari nasan Arrama
bazai cuce ki ba"
"Zanyi
k'okari, ke ma kiyi k'okarin aiwatar da aikin ki"
Shamsiyya
tafad'a wa Uwa!
Sallama tayi
musu ta futa daga zauran.
*****
Shamsiyya da
Arrama a zaure.
Rashin
comment d'inku yana bani mamaki wallahi gashi kuma kuna karantawa, shikkenan
har indai baza ku gyara ba, zan daina ku kuma in mai dashi na kud'i dama can na
kud'i ne, na sakarmu domin in faranta muku rai,
ku gyara idan ba haka ba zan maida hankalina
kan novel dina Tsantsar butulci, domin wannan nasan kud'i ake bani
_Nasan
zakuji haushin magana ta, gaskiya ce, dole zan fi maida hankali kan book din
Tsantsar butulci domin hakkin mutane dake kai na_
_Wannan kuma
in nasamu time inyi typing yadda ya sawwak'
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż82*
Wani munafukin
kallo Arrama yakewa Shamsiyya kallo irin na k'asan ido, gyara zama yayi, yana d'an lasar
leb'anshi,yace "Matso nan mu fara aikinmu"
Shamsiyya ta
matsa kusa da Arrama sosai,idonta tar a kansa.
Shima
kallonta yake cike da sha'awarta,yace"D'ora hannunki a kan yashin"
Shamsiyya ta d'ora hannuta duk biyun kan tarin, yashin dake cikin fefe.
Minti biyu
yace"Cire hannun naki"
Shamsiyya ta
cire tana dubawa.
"Me
kika gani"?
Arrama
yafad'a hankalinsa na kanta.
" Babu
abunda na gani"
Tafad'a tana
k'ara dudduba hannuwan nata.
"Mugani"
Yafad'a
idonsa a kanta kamar tsohon maye.
Shamsiyya ta
nuna masa hannuwan ta, yayi wani bazawarin murmushi irin na yaudara,
yace"Dama ke ai baza ki ga komai ba,sai dai a gane miki,nagano miki
alkairi me tarin yawa,kuma kamar yarda kuka buk'ata zaki auri wannan mutumin da "yar uwarki
zata aura mutuk'ar kin bi umarni"
Shamsiyya ta
gyara zama sosai fuskarta cike da farin ciki, tace"Nagode Arrama nasan
dama zakayi k'olari a kaina,ni kuma nayi maka alk'awarin idan na auri d'an
sarki zan kaika hajji da umara kuma zan siya maka gida me kyau"
Arrama yayi
dariya yana lumshe idonsa, yace"Nagode k'warai da gaske, ya fad'a yana
d'aukar wani allon k'arfe dake jingine a bango, ta wada, ya bud'e ya fara
rubutu, sai da ya cika allon sannan, ya wanke cikin wata roba me fad'i, ya
kalli Shamsiyya dake zaune, yace"Aiki na farko da zamu fara yanzu, zaki
shiga wannan d'akin na bayana ki kwab'e kayan jikin ki Tass, ki shafe jikin ki
da wannan rubutu,ki zauna haka tsawon awa uku,sai rubutun ya bi jikin ki sannan
zaki mai da kayan ki"
Ba tare da
wata damuwa ba, Shamsiyya ta mik'e da sauri ta karb'i robar da rubutun yake
ciki,tace"Yanzu zan shiga kuwa,ai ni duk abunda akace nayi zanyi"
"Yawwa
haka ake son mutum me bin umarni" Malam ya fad'a yana dantso wani garin
magani a hannunsa,ya barbad'a a cikin rubutun,yana fad'in maza shiga ki fara'a aiki"
Shamsiyya ta
bankad'a d'akin ta fad'a abunta, wasu irin tarkace ta gani a k'uk'utaccan
d'akin, kamar bola,da wata ya mutsatsiyar katifa,a shimfid'e, ba abunda ta dame
ta, ta tub'e kayanta tas, ta fara shafa ruwan rubutu kamar yadda a ka umarce
ta.
Tun kafin ta
gama shafawa tafara jin jiri na d'ibarta, da k'yar ta gama shafawa dan bayanta
ma bai san anayi ba, ta b'ingire a gurin wawan bacci ya d'auketa.
Mintuna
goma, Arrama ya mik'e yaje, ya saka sakata, a k'ofar d'akin,ya dawo da saurin
ya shige d'akin da Shamsiyya take, da sauri ya saki a sabarin da ya ke,
lullub'e d'akin, wani murmushi ya saki lokacin da yaga Shamsiyya,a kwance
zigidir haihuwar uwarta, bata san in da kanta yake ba, Nonowan ta,ya kalla yaji
wani zillo a k'asan sa, da Sauri ya cire "yar sharar dake jikinsa, ya zage
ta zugen wandonsa, da sauri afka kan Shamsiyya, ya damk'i qirjinta, yana wani
irin ihu, ya fara saduwa da ita, tamkar matarsa ta aure.
*Wa'iya
zubillahi*
Sai da
Arrama yayi awa hud'u a kan Shamsiyya yana lugudarta, bata san inda kanta yake
ba, duk inda ya ga damar sarrafata bata motsi, ya gamsu iya gamsuwa, ya mik'e
jikinsa da kuzari saboda ya zubar da duk abunda ya dame shi,a mararasa, kayansa
ya zura ba tare da wani tsarkake jiki ba,ya futa daga d'akin, ya zauna kam buzunsa,ya
cigaba da amsar bak'insa kamar yadda ya saba.
************
Tsito da
Jakadiya Ladi.
Cikin
yanayin maganarsa ta " yan daudu yace"Ladi kin nace dole sai
naje,gidan nan nayi aiki,kin san fa gidan sarauta, wallahi duk abunda ya same
ni, bazan k'yale ki ba" Ladi tace"Babu abunda zai faru sai alkairi,
akwai shirin da zan maka yanzu,ga kaya nan na kawo maka,irin na hadiman gidan
zaka saka a jikinka, muna shiga,gidan, shikkenan magana ta k'are"
Tsito
yace"Babu damuwa tunda kince akwai kulawa, za muyi aiki yadda ya
kamata"
Kayan ya
karb'a ya Sanya a jikinsa tsaf ya saje da bayin gidan Sarki Almustafa, suka
kama hanya suka tafi, Tsito duk jikinsa kayan aiki ne, wasu irin layu,da
k'ananun k'ososhi,da wasu tarkace rakwacam,kana ganinsa kasan d'an bori ne.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż83*
Wani keb'antaccen d'aki a kaje Tsito,dake dare
ne babu wanda, ya lura dashi a cikin bayin saboda sun san junansu duk yawansu.
A daran
Hajiya Kulu da Waziri suka shiga gurinsa.
Ya cire
kayan jikinsa yana zaune daga shi sai jan zani irin na sak'i ya d'aura a
k'ugunsa,jikinsa duk layu da tarkacen kayan tsafi, wani k'ok'o ne a gabansa me
k'urzunu-k'urzunu da wasu takarce a ciki, wasu ciyaye shi da jajayen yankuna,an
suka musu allurai"
Da baya-da
baya ya basu umarnin shiga d'akin,suna zama ya fara furje-furje wata kumfa na
futowa daga bakinsa,sai ya mik'e tsaye yana wani irin tsalle yana zagaye su,
bakajin komai sai sautin kayan aikin dake jikin k'afafunsa da hannayensa da
wuyansa, kacacar-kacacar, wasu zan tuka yakeyi yana tumami a gurin, ya zayi
zaman bori a gansu,duk kamaninsa sun sauya,kana ganinsa kasan bashi bane,
Hajiya Kulu ta tsure tana had'iye yawu da k'yar,shi kuwa Waziri farin ciki yake
yasan k'arshan wahalarsa ta k'are.
"Nine
Aljani Mak'asudu, dan gidan sarki K'azaza,jikan Sarki Jajubu" Nine na gaji
sarauta,sama da k'asa, Nine nake da Muk'ulin mulki a hannu na, nasan abunda
yake zuciyoinku, duk biyun,saboda haka kun kawo kukanku inda za'a share muku
hawaye.
Abunda
sukaji d'an bori Tsito yana fad'a kenan.
Waziri
yace"Allah ya ja zamanin ka, tabbas kaine ka gaji mulki gaba da baya, ko a
cikin jinsun Ku,ma zuriarku daban take,da kowa muna fata wahalarmu tazo
k'arshe"
"Ihuhuhuhuhu!
Aljani Mak'asudu yayi,ya kyalkyale da dariya,yana Fad'in " Kasamu mulki ka
gama, gobe ka kwana da shirin hawa kujerar sarauta,domin zan b'atar da d'an
uwanka a duniya jininsa zan shanye tass!! Wannan mataki na farko, bayan na
shanye jinin d'an uwanka, zaka bani jini bil'adamu k'afa shida bakwai
kenan,,,wannan shine sakamako na"
Waziri
yace"Duk za'ayi maka daga yau zuwa gobe zan kawo maka,bil'adamu kasa jini
ka k'oshi.
Gyad'a kai
Aljani Mak'asudu yayi, ya kalli Hajiya Kulu yace"Ke ma kije buk'atar ki ta
biya, zamu sa, a tsugunar miki dashi wannan yaron da ya tsaya miki a zuciya,
zakiyi yadda kike so ke da yaran ki, itama Uwar tasa duk wani abu da take ji
dashi, zamu sauke mata shi,amma dole mubi a sannu saboda tsarin da yake
jikinta,a shekarun baya mahaifinta ya bamu wahala sosai, dan haka dole mu
d'auki fansa a kan jininsa"
Hajiya Kulu
tace"Kar kaji komai Ubana, ka fad'i bukatar ka ni kuma zan baka abunda
kake nema"
Aljani
Mak'asudu yace"Ke ma zaki bani K'afa Uku shine muradi na"
Hajiya Kulu
tace"Angama Ubana, duk Wanda. Kaga yayi maka cikin gidan nan mace ko
namiji ko a cikin "yayana ne,kana iya shanye masa jini na baka"
Waziri shima
yace"Wannan haka yake, nima ka zab'i Wanda kakeso cikin "yayana da
bayina na baka, kasha jini yadda kake so"
Aljani
Mak'asudu yace"Ku tashi ku tafi buk'atarku ta biya ta duniya"
Tashi sukayi
suka futa da baya-baya.
Tun a daran
Aljani Mak'asudu ya fara gudanar da kinsa, takan me Martaba ya fara, jininsa ya
shanye tas,a ka wayi gari babu shi,a duniya.
*Innalillahi
wainnailaiyi raji'un*
Gida ya
kacame da ihu da tashin hankali na mutuwar me Martaba sarki Almustafa mutuwar
ka tsaham, yayi sallama da kowa lafiya lou ya shiga turakarsa, Liman na jira ya
futo sallah asubah, shiru abunda bai tab'a faruwa ba, Sarki! Ne ya shiga
shashen Mamansa, domin nan me Martaba yake, suka had'u da ita a babban falo
itama ta futo, cikin wasi wasi da damuwa suka nufi d'akin da yake.
Kwance suka
ganshi kamar me bacci, idonsa a rufe, Sarki! Ya zauna gefansa yana tattab'a jikinsa,
sanyi k'alau d'aga hannunsa yayi yaga ya koma ya kwanta yaraf!! Shi ba yaro
bane yasan mecece mutuwa, Mama Fulani ta zube gurin a sume.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż84*
Cikin damuwa
da tashin hankali Sarki! Ya futa daga d'akin, Jakadiya Shafa'atu na tsaye a
falon tana gyare-gyare taga futowarsa,a gigice, tace"Allah ya taimake ka
lafiya"?
Sarki!
Yace"Babu lafiya Jakadija, Allah yayi wa me Martaba rasuwa, Mama ta suma a
d'aki,innalallahi wa'ina ilahi raji'un"
Futa yayi
bai san Inda yake saka k'afar sa, lokacin gari ya soma haske, kai tsaye
masalaci ya nufa domin ya shaidawa liman abunda yake faruwa.
Jakadiya
Shafa'atu kuwa kasa shiga d'akin tayi, saboda tsoro da sauri ta nufi b'angaran
Waziri domin ta kirawo Hajiya Kattime.
Lokacin da
liman ya sanar da rasuwar me Martaba mutane da dama sai suka dunga k'aryatawa
kafin kace kwabo kowa ya futo daga shashinsa,har Waziri,,, ya nufi shashen Mama
Fulani domin ya tabbatar. Babu Wanda ya hanashi shiga,saboda me Martaba bashi
da wani d'an uwa shak'ik'i kamarsa,duk da sun san cewar babu jituwa a
tsakaninsu kwana biyu.
Tsallake
Mama Fulani yayi ya nufi gawar me Martaba,yana dubawa, hamdala yayi a fili
yace"Taka ta k'are Mustafah sai mun had'u, acan,
Lillab'e
gawar yayi ya futo yana share hawaye kamar gaske,nan ya k'ara tabbatar wa da
jama'a cewar me Martaba ya amsa kiran ubangijinsa.
Da k'yar
Mama Fulani ta farfad'o ana tai mata fiffita, duk bata cikin hayyacin ta,
Hajiya Kattime ta rungume ta a jikinta.
Balaraba a
gefenta tana share mata hawaye Mama takasa cewa komai, tunda ta farfad'o
bakinta sai motsi yake,babu abunda take fad'a sai Kalmar innalillahi wa'inna
ilahi raji'un"
Balaraba
hawaye kawai yake sharewa tana addu'a
Allah ya yaye musu wannan masifa da ta tun karo su,gani take kamar k'arya ne me
Martaba bai mutu ba, sai data an futo dashi cikin suttura za'a kaishi makomarsa
sannan ta gasgata,fad'uwa tayi a gurin ta suma,Mama Fulani kuwa rirrik'eta
akayi domin itama saura kad'an ta fad'i da k'yar! ta samu tayi masa addu'a wasu
hawaye masu zafi suna zubo mata, Waziri ya tasa gawar a gaba yana kuka kamar
wani k'aramin yaro. Sarki! Kuwa wani mugun haushinsa yake ji,ganin yadda ya
babba ke gaban gawar, ya hana mutane suyi masa addu'a, sai da aka sauke
alk'urini me girma sannan aka sallaci gawar me Martaba ya samu jama'a sama da
k'asa ko ina,haka aka d'auke shi aka kaishi makwancinsa na gaskiya.
***
B'angaran
Hajiya Kulu da yaranta kuwa duniya sabuwa suka bud'e sun cika suna ciye-ciye da
kalle-kalle tamkar ba mahaifinsu ne ya rasu ba, babu abunda ya dame su,Naja'atu
ce me cewa,lokacin su yayi,za tayi facaka da kud'i, son ranta
Sarki! Kuwa
wani irin zazzab'i ne yake damunsa tun bayan dawowarsu daga mak'abarta,daurewa
kawai yakeyi ya zauna yana karb'ar gaisuwa gurin "yan uwa da mutan
gari,suna kokawa da rashin da akayi, kowa sha'awa yakeyi Almansor ya maye
gurbin mahaifinsa,hatta da su Galadima ma burinsu kenan,Governor da yazo gurin
gaisuwar a bunda ya fad'a kenan,Waziri yayi tsagal yace" Ba haka al'adar
sarautarmu yake ba,nine k'anin me mutuwa nine zan gaje shi,kafin "Yayanmu
saboda haka tunda ina raye,ban mutuba ni zan zauna kan kujerar mulki"
Governor yace"Wannan ba sarin mulkin k'asa bane, nine shugaba,dole nine
zan zab'i sarkin gari na, saboda haka baza mubi tsarinka ba,Dan kar kace ba'ayi
maka adalci ba,za muyi k'uri'a bayan sadakar uku wanda ya fi jama'a shine zai
zauna kujerar mulki"
Waziri ya
baza babbar rigarsa cikin bak'in ciki da b'acin rai yace"Lallai kam kun
jawo masifa,domin rashin zaman lafiya zai tabbatar a masarautar nan, tunda
iyayenmu da kakanimu suke mulki basu tab'a wata k'uri'a ba sai yanzu, mu baza'a
rusa mana tsarinmu ba"
Yana gama
fad'in maganganunsa ya mik'e ya futa daga fadar,ranshi a b'ace, yana ganin
wannan Governor zai kawo masa matsala fa, yayin da buk'atarsa ta kusa cika
Sunyi
mamakin abunda Waziri yayi,zahiri ya nuna mulki yake so,Sam mutuwar d'an uwansa
ba itace a gabansa, wannan ya k'ara bawa Sarki! K'warin gwiwa da son sha'awar
mulki abunda bai dame shi ba,a da yana so yanzu su fafata da Waziri, Allah yaba
mai rabo sa'a.
Sai bayan
sallahr isha'i Sarki! Ya shiga gida kai tsaye shashen Mamansa ya nufa,yana
tafiya cikin sanyi jiki, ji yake duk duniyar tayi masa zafi, Lallai d'an adamu
ba abakin komai yake ba,dubi irin hukuncin ubangiji,wata guda yayi rashin
mutane biyu da bazai tab'a mantawa dasu ba a tarin rayuwarsa.
Balaraba da
Mama Fulani da tare da Madabo,da Halisa,da Azima da wasu mata biyu, sai
jakadiya Shafa'atu wacce take kusa da Mama Fulani tana b'are mata lemon
zak'i,domin ta kasa cin komai, wani irin d'aci take ji a bakinta, da k'yar ta
dunga shan lemon har tasha guda uku.
Da sallama
ya shigo, falon Suka fara rige-rigen gaishe shi,da yi masa gaisuwa,amsawa yayi
sama-sama ya shige turakar mahaifinsa.
Ko da ya
shiga kwanciya yayi kan gadon me Martaba,ya d'auki rigarsa da ya rasu da ita a
jikinsa,ya rungume ta,k'am wasu zafafan hawaye suka fara zubo masa.
Shikkenan
Moddibo ya tafi me Martaba ya tafi,sun barshi shi kad'ai hakika duniya abar
tsoro ce,hakama abun jikinta
Kuka Sarki!
Yake sosai,kukan da bai tab'a yin irinsa ba, hak'ika yanzu yana buk'atar me
rarrashinsa domin ji yake zuciyarsa zata iyayin bunduga, shi musulmi ne, dole
ya yarda da mutawa da rayuwa yasan mutuwar wannan mutane biyu, babu wani
mahaluki da ya isa ya tare ta sai,Allah domin shine ya hallice su, amma ya
karb'i abunsa, shima kuma na hakane, yanzu kawai addu'arshi itace Allah ya
sanya masa dauriya da jarumunta a zuciyarsa.
Kamar a
mafarki yaji muryarta a kansa,tana kiran sunan sa.
Bud'e idonsa
yayi dukansu ya sauke a kanta
Wani irin
yarrrr taji lokacin da suka had'a ido ganin yadda k'war idonsa ta koma wata
kala,tayi jazur kamar Jan gauta.
Wani irin
tausayinsa ne ya tsirga mata,itama sai taji hawaye yana k'okarin zubo
mata,daurewa tayi kawai,a zuciyarta tace"Maraici babu k'arya a
cikinsa,komai girma komai dukiyarka, ka rasa iyaye kayi babban rashi,yanzu zai
fara jin irin ciwon da take ji a zuciyarta na rashin iyaye.
Lumshe
idonsa yayi yana jin tamkar ya kamo ta ya rungume a jikinsa ko ya samu
sassaucin abunda yake ji a zuciyarsa,hak'ik'anin gaskiya yanzu Wanda zai
rarrashe shi yake nema.
Cikin taushin Murya tace"Ka tashi inji
Mama kaci abunci,tace inyi k'okari in baka kaci kafin ka kwanta"
Yana jinta
yayi shiru abunsa, wani sanyi irin na zazzab'i yana k'ara ziyartarsa.
Ta kure
jikinsa yake yana neman bargo domin ya lullub'e jikinsa.
Duk tana
kallon abunda yake yi, muryar ta na rawa tace"Don Allah ka tashi kaci
abunci kaji ko, bana son abunda zai damu
Mama,ina tausaya mata da halin da take ciki,kar ka k'ara sanya mata wata
damuwar tunda kasan rashin cin abuncin ka zai d'aga mata hankali, ba kai kad'ai
kayi rashi ba,har damu,ni ina ganin kamar ni akayiwa mutawar ma"
Ta k'arshe
maganar tana goge hawaye da suka zubo mata.
Yana
lullub'e cikin bargo yace"A k'oshe nake,ko na tashi babu abunda zan iya
ci, kiyi tafiyar ki kawai nagode"
Girgiza kai
tayi kamar zatayi kuka ta zauna gefan gadon ba tare da wani tunani ba ta kama
bargon tana k'okarin cirewa daga jikinsa, bargon ya rik'e ya had'a da hannunta,
yana girgiza kai,alamar ta sakar masa
Girgiza kanta tayi itama kamar yadda yayi mata,
komawa yayi ya kwanta kawai ya rufe idonsa,
Kallonsa
tayi taga yadda kwarmin idonsa suka zurma ciki sai girman k'war idon,sai kace
Wanda yayi wata yana lalura, ba tasan sanda hawaye ya fara zuba daga idonta
ba,wannan tausayi ta rasa daga ina yake zuwa, babu komai a zuciyarta face
tsagwaron tausayin Sarki!Almansor.
Sheshshek'ar
kukanta yaji yasa ya bud'e idonsa da Sauri, yana kallonta,tayi saurin kauda
kanta,tana k'okarin mik'ewa daga kusa
dashi, ya ruk'ota da Sauri ya rungumeta tsam-tsam yana wata zafaffafiyar ajiyar
zuciya!
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_________________________
đșđŒđșđŒđșđŒ
*NAMIJIN DUNIYA*
đđżđđżđđż
*Story &
writing*
*By*
*Aunty
Mamie*
_________________________
_Ina masoya
wannan novel d'in, Aunty Mamie na gaida ku, kuma tana muku fatan alkairi, gaba
d'ayan Ku, wannan novel d'in mai suna Namijin duniya ya koma na kud'i dan haka
duk me buk'atar ci gaba da karanta shi sai ya tuntub'i wannan numbar_
08166526167
_________________________
*đ
ż85*
K'okarin
k'wace kanta take daga jikinsa, ya rik'e ta tsam a k'irjinsa,sai sauke ajiyar
zuciya yake,zuwa can taji d'igar wani abu me d'umi a bayanta, hannuta tasa ta
shafo,taji ruwa, Wannan ya tabbatar mata da cewar hawaye ne, tunda take dashi
bata tab'a ganin kukunsa ba sai yau, itama zuciyarta sai ta karye,babban mutum
kamar Sarki! yana kuka lallai tashin hankalin ya kai inda ya kai.
Sunfi minti
biyar rungume da juna, sai da taji jikinsa yayi sanyi sannan ta zare jikinta
daga nasa,tana kallon fuskarsa, lumshe idonsa yake amma ba bacci yake ba, tana
kallon yadda yake cije bakinsa,kamar wanda yaji ciwo me zafi. Jikinta a sanyaye
ta futa daga d'akin.
Tana zama
Mama Fulani tace"Ina fatan kin bashi abunci yaci ya k'oshi"?
Balaraba
bata iya k'arya ba,dan haka kawai sai ta girgiza kai alamar A'a.
Tace"Mama
nayi-nayi ya tashi yaci yace a k'oshe yake Wallahi"
Mama Fulani
tace"Nasan dama abunda zai ce kenan, sam baya son cin abunci, tun safe a
ce mutum babu abunci a cikinka, sai damuwa Allah ya kyauta"
Balaraba dai
Shiru tayi tana tunanin abunda ya faru tsakaninta dashi.
Halisa ce ta
mik'e da sauri tana kallon Mama Fulani tace"Bari inje in gwada bashi ko
zai ci"
Mama
tace"Aikuwa da kin kyauta"
Madabo tayi
murmushi, tace"Ai dama ko wace mace da irin hikimar ta,da kin sani tun
farko ita kika tura ba waccan ba, ita har yaushe ma suka shak'u da shi"
Mama ta gane
magana Madabo ta fad'a mata, tabbas Madabo baza ta canza halinta ba, na fad'ar
maganganu da habaici.
Halisa ta
shige d'akin da Sarki yake cikin gadara.
Azima kuwa
tana zaune tamkar ta d'ora hannu aka, ta lura babu Wanda yake sonta, Balaraba
tana da fada,gurin Mama Fulani, Halisa kuma "yar uwarsa CE, ga uwarta a
tsaye a kanta, itama dole ne ta zage damtse gurin ganin ta kafa gwamnatin ta.
Mik'ewa tayi
itama tana shan. k'amshi ta kalli Mama
Fulani tace" Bari in shiga in duba jikin nasa"
Mama Fulani
tace"A fito lafiya, kuyi k'okarin bashi abunci dai"
Azima
tace"Insha Allah Mama" Wucewa tayi ko kallon inda Madobo take batayi
ba.
Balaraba
kuwa a manakinsu take in taga suna wani rawar jiki a kansa,abunda baza ta tab'a
iya wa ba kenan, shi kuma dasuke domin shi, baya wani damunsa gwara ma Halisa
yana sauraranta.
Halisa na
zaune kusa da k'afafunsa, tana masa magana k'asa-k'asa,yana jinta yayi mata
shiru, hannunsa ta rik'o tana fad'in
"Yallabai ka tashi kaci abunci don Allah kar ka kwanta da yunwa"
Ranshi a
b'ace ya bud'e idonsa ya mik'e zaune yana hararata, saurin sakar masa hannu
tayi, yace"Wai ni yaro k'arami ne da zaku dame ni da in tashi in ci
abunci, ita tazo ke kinzo to me kuke nufi ne"?
Halisa tana
jin tsoran masifarsa tace"Umarnin Mama ne"
Hararata
yayi yace" Ko dai umarnin ki, nasan dai "yar aike ta farko da izinin
Mama ta shigo, ke nasan neman maganar ki, dan haka ki tashi ki bani guri in
inajin yunwa ai baku san sanda zan nemi abuncin ba"
Halisa ta
bud'e baki zatayi magana kenan Azima ta shigo d'akin.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
____________________
*Attention*⚠⚠
______________________
_Akwai masu
kirana a waya suyi min zancan banza, kusani baku kuka aje ni ba,,,, ban san
wulak'anci ba,saboda ba halina bane,cikin Ku masoya babu wanda na ware nace
dashi nake,mutukar kika turo min sak'o kikaga ban baki amsa ba,to ki min uzuri,
kar ki bini ta pravite ki gayamun magana littafin gimbiya balaraba dai nawa ne,
mallakina ne,nake rubuta muku da basirar da Allah ya hore min,ina fatan Allah
yasa sak'ona ya isa, Hak'ika abunda wata baiwar Allah taimin ya bani haushi
wallahi, ta sanadin haka ma na janye typing kwana biyu, saboda haka duk wacce
tasan ba maganar arzik'i zatai min ba,to kar ta kirani a waya, idan Gimbiya
balaraba take so ta nema a groups,wannan shine magana_
_________________________
_Nagode muku
masu bina domin jin abunda ya dakatar dani kwana biyu Hak'ika kun cika masoya
na na hak'ika, ina mugun sonku iya wuya ana tare_đ„°
_Ku k'ara
yawan comments ku ga redemore goma idan kunk'iyi na tafi hutu, wannan shine
magana☺_________________________
______________________
*Husaini Atk
80k*
______________________
_Allah shine
abun godiya ina taya d'an uwanmu Husaini Atk 80k murna da samun nasara daga
abokan adawa,ina fatan Allah ya k'ara muku nasara a rayuwarku_
*đ
ż86*
Azima na
shigowa Halisa ta sha kunu, kallon banza
tayi mata tana hararata k'asa-k'asa tsaki taja tayi saurin zama kusa dashi har
jikinsu na had'uwa.
Azima ta
k'araso kusa dashi cikin nata salon tace"Allah ya taimake ka, tuntuni nake
so in samu mu zauna dakai Allah bai nufa ba, yau sati na biyu a gidan nan, ban
keb'e dakai ba, tun mutuwar Moddibo
komai ya hautsi ne,Allah me yadda yaso a sanda yaso,gashi ya d'auke mana ubanmu
maganin kukanmu, ina mik'a ta'aziyata a gurin ka bisa rashin da mukayi gaba
d'ayanmu"
Azima ta
k'arashe maganar tata tana sharar hawaye.
Wannan
kalamai da Azima tayi sun k'ara mata martaba a idonsa, tabbas tanan Azima tafi
Halisa hankali da sanin ya kamata shi a ganinsa, don haka sai ya maida
hankalinsa kanta yana amsa mata maganar ta, cikin sakin jiki, yace ta zauna a
d'aya gefan nasa.
Azima ta
samu guri ta zauna tana k'ara lauya muryarta duk dan tayi dad'i ganin wacce
tayi amfani da ita d'azu tayi tasiri a gurinsa.
Tace"
Wallahi mutuwar me Martaba bakai kad'ai akai wa ba,har damu domin munyi rashin
suruki nagari,hakik'a har abada baza mu daina yi masa addu'a ba"
Sarki!
Gyad'a kai kawai idanunsa a lumshe suke yana jin duk irin rarrashin da Azima
take masa,dama abunda yake buk'ata kenan,zuciyarsa ce ta fara yin sanyi, ya
bud'e idonsa duka ya sauke su kanta, muryarshi k'asa-k'asa yace"Je ki
d'auko min abunci naci"
Azima ta
mik'e jiki na kyarma, ta girgiza jiki da gayya ta gallawa Halisa harara ganin
ta samu nasara, abincin ta d'auko cikin wani irin fulas mai uban kyau da k'yalk'ali.
A fusace
Halisa ta mik'e saura kad'an ta fad'i tana kumbure-kumbure ta futa daga d'akin.
Kallo d'aya
yayi mata ya kauda kansa.
Azima ta
had'a masa abuncin ta zauna kusa dashi yana ci tanai masa hira mai dad'i sai
gashi yaci da yawa babu laifi.
Da kanta ta
zuba masa ruwa ya wanke hannusa cikin wani abu mai kyau, ta yago masa abun goge
baki ya goge bakinsa,ya mik'e ya koma kan gadon ya zauna yana kallon ta,har ta
gyara gurin tazo ta tsaya kusa dashi,cikin nata sallon tace"To zanje in
kwanta Allah ya taimaka ka,Don Allah kayi bacci karkayi tunani kaji ko"
Kallonta
yayi na minti biyu yace"Karki damu, kije ki kwanta Allah ya bamu alkairi"
Azima ta
juya da niyar futa daga d'akin, tana
wata irin tafiya domin ta d'auke masa hankali
Allah Sarki!
Azima ai bai san ma tanayi ba,domin tana juyawa ya kwanta kan gadon rigingine
ya lumshe idonsa,,,D'an juyowa tayi a sace taga ko yana kallonta,ganinsa tayi a
kwance da ido a rufe, bud'e k'ofar tayi ta futa jiki a sanyaye, ta wani gefan
kuma murna take k'untatawa Halisa ita da Mahaifiyarta Madabo,, sauranta
Balaraba, Azima na futowa falo ta ga su Halisa da mahaifiyarta a zaune suna
magana k'asa-k'asa, d'auke kanta tayi ta shiga wani d'aki harda bugo k'ofa.
Mama Fulani
da Balaraba dama tuntuni sun bar falon.
Madabo ce
tak'i tafiya wai Lallai sai taga futuwar "yarta Halisa.
K'wafa!
Madabo tayi tace" Zanyi maganin ki ne yarinyar banza kawai tana fama rama
sai kace jemage babu k'irjin arzik'i, ai da ni wata me fad'a aji ce a wannan
gida,dana hana auran nan wallahi"
Halisa
tace" Don. Allah Mamana kiyi masa magana gobe ya hanye maganar auran,ko da
ya kuntatawa Baba Waziri , kamar yadda ya k'untatawa mahaifinsa"
Madabo
tace"Rabu dashi gobe idan Allah ya kaimu zan masa magana ai yana jin
magana ta"
Halisa
tace"Allah yasa ya d'auki maganar taki Mamana"
Madabo
tace"Ameen ke dai"
A ranar
Azima kwanan farin ciki tayi yayin da Halisa ta kwana bak'in cikin abunda Azima
tayi mata.
Bacci mai
cike da rud'ani da mafarkai shi Balaraba tayi a ranar, Asubar fari,ta farka jikinta.yayi sharkar da
gumi tamkar babu Ac a d'akin,wani irin nauyi kanta yayi mata, ta dad'e kan
gadon tana sak'awa da kwance wa,wani irin mafarki tayi mai tsananin rud'u da
tashin hankali,abun mamaki kuma so take ta tuno ko menene takasa tunowa gashi
dai tasan tayi, k'arfin addu'a ne ya tada ita tsaye, toilet ta nufa domin yin
wanka da alwala .
Bayan idar
da sallahr Asubah ne. Suna k'okarin futowa daga masallacin wani bawa ya k'araso
gurin da sauri, ya zube gaban Sarki! Muryarshi na sark'ewa yace"Ranka ya
dad'e babu lafiya shashen Uwar gida Hajiya Kulu, yanzu-yanzu Naja'atu da
Fiddausi suka fad'i kwata-kwata sun daina numfashi sai wani abu dake futa daga
bakinsu"
Hankali a
tashe Waziri da Galadima suka nufi shashen Kulu. Shi kuwa Sarki! Abun ne ya
fara bashi mamaki, da kuzari a jikinsa shima ya nufi shashan,sauran mutanen
dake gurin suka rufa masa baya,, Yanayin yadda yake tafiya cike da jamurta yasa
har yazo ya Tatar dasu,bai saurare su ba,ya kutsa kai cikin falon..
Fiddausi da
Naja'atu ne kwance a k'asan tayal sun mik'e samb'al basa nuffashi, Kulu ta
tasasu agaba tanata kwarma ihu! Kamar gaske.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż87*
Jakadiya
Ladi ce ta k'araso gurin hannuta d'auke robar ruwa me sanyin gaske, bud'ewa
tayi zata zuba musu, Galadima ya buga mata tsawa yana fad'in "Kar ki zuba musu ruwa, gawa ba a zuba mata ruwa"
Ihu! Kulu ta
kurma ta mik'e tsaye a zabure! tace"Au! Ashe da gaske sun mutu? Wayyo na
shiga uku na lalace ni Hauwa Kulu"
Waziri ya
tsuguna yana duba gawar su Fiddausi cikin zuciyarsa yana tunanin shi kuma a
cikin "yayansa ko suwa Aljani Mak'asudu zai tsotsewa jini oho.
Ihu kawai
kake ji a b'angaran Hajiya Kulu babu me salati a cikin mutanan ta, lokacin
k'ank'ani mutuwar su Fiddausi ta watsu a gidan, Ihun da Hajiya Kulu take ne ya
b'atawa Sarki! rai kawai sai ya fuce daga shashan cike da b'akin ciki da
damuwa.
Wannan
al'amari ya tayarwa da kowa hankali, Mussaman Sarki!, Cike da damuwa a kai wa
su Fiddausi suttura aka kaisu makwancin su, bayan an dawo daga makabarta Waziri
ya shige fada ya zauna kan kujera tare da jama'rshi,, kafin kace kwabo
"yan zaman makoki suka fara gulma,har da masu zuwa inda Sarki! Yake zaune
suna fad'a masa ga Waziri can a fada bayan kuma Governor yace" Kujerar ta
shi ce.
Sarki!
Yace"Suyi hakuri su kyaleshi tukkuna a kwana biyu komai zai dai-dai ta,
dama shi Galadima baya goyan bayan Waziri shiyasa basa shiri sosai, yanzu ma
yana kusa da Sarki! Suna karb'ar gaisuwa.
Bayan
sadakar uku Hajiya Kulu Duniya sabuwa saboda a yanzu kud'i baya yanke mata
motsi kad'an zata sa a kira mata Sarki! Tace zata ciri kud'i dole ya bata, ko
yak'i ko ya so, watarana in ta umarshi
da yayi Abu baya sab'awa umarnin ta,, Mama Fulani kuwa duk dan a zauna lafiya
take k'ara tursasahi idan ya bujirewa bukatar Kulu wataran.
*******
Sati biyu da
rasuwar su Fiddausi, su Latifa da Iklas sauran "yan matan dake gaban Kulu
kenan,suka fara rigimar dole a raba musu gado suna so su fara kasuwanci,nan
Hajiya Kulu tasa ai mata kiran Sarki! kan buk'atar " yayanta.
Bayan Sarki!
Ya gama sauraron maganganun Hajiya Kulu kan rabon gado,sai yace mata ta kwantar
da hankalin ta insha Allah za'a raba a cikin satin nan, yayi mata sallama ya
tafi, yarasa me yasa idan yana gabanta baya iyayin katab'us.
Limamai da
shedu ya Tara kan rabon gadon akayi shi cikin adalci inda Sarki! Ya tashi da
kusan rabin dukiyar me Martaba had'e da kadarorinsa, a matsayinsa na Namiji
matan ma aka basu abunda Allah ya sharanta,, bak'in ciki kamar ya kashe Hajiya
Kulu dan haka a daran ranar ta nufi gurin Tsito domin ta nemi shawarar yaya
za'ayi.
Tana zuwa
Tsito ya bushe da dariya yana fad'in dama nasan kina tafe ai"
Kulu ta
zauna tana sauke nuffashi tace"Dole inzo gurinka domin ka had'ani da
Mak'asudu yanzu anyi rabon gado komai yaron nan ya kwashe mu mun tashi a tutar
babu"
Tsito ya
kece da wata mahaukaciyar dariya yana fad'in gaskiya Hajiya kina dan son kud'i
sosai, Mak'asudu na jin ki kuma yanzu zan had'aki dashi"
Ai kuwa Kulu
ta gyara zamanta Mak'asudu ya hauro ya fara magana kamar haka" Kinzo kan
wannan yaron Wanda ya tsaya miki a zuciya ko"?
Kulu ta
d'aga kai, yace"Kije kawai zaki samu yanda kike so akansa ko yau kuka
karar da dukiyarku, daga zarar kin tambaye shi kud'i zai baki jikinsa na
rawa"
Kulu ta
dunga godiya sosai Aljani Mak'asudu yace"Ki kawo min k'wai d'anye goma sha
d'aya yanzu zan sha"
Kulu ta
mik'e da niyar tafiya tana fad'in "Yawwa yanzu kuwa zan aiko Ladi dashi,
godiya nake Ubana"
******
Ina labarin
su Shamsiyya ne?
Satin
Shamsiyya d'aya a gurin Arrama kullum ta Allah zai bata wannan rubutu yace ta
shafa jikinta, sai yaga ta b'ingire yazo ya kwashi gara, ya wani murmure saboda
yana samun biyan buk'ata yadda ya kamata yanzu tunaninsa yaya za'ayi ya kafe
Shamsiyya s gidan,Ku kuma ta dunga kawo kanta gurinsa dole sai yayi aiki a
kanta.
Shamsiyya
duk ta rame ta figale sai uban nonowa da suka cika k'irji ta futo daga k'aramin
d'akin cikin shirin tafiya tunda dama tun daran jiya yace aiki ya fara ci,
saboda haka zai sallame ta amma ta dunga zuwa lokaci zuwa lokaci domin a dunga
dubawa.
Godiya sosai
take masa, yace"Kinanan zaune zai zo gurinki yace ke yake son aura ba
waccan ba"
Cikin rashin
dabara da wayo Shamsiyya taita zabga godiya tayi masa sallama ta tafi, tana
cike da farin ciki ganin bukatat ta takusa biya
*******
Lantana ce
ta tafi mak'abarta da kanta
Ta samo
k'asar sabon kabari ta kawo aka had'a maganin kamar yadda Arrama ya bada
umarni, suna sauraron dawowar Shamsiyya
Shamsiyya ta
dawo gida cike da farin ciki da annushuwa domin ta gazgata maganar Arrama gani
take kamar ta auri Sarki! ta gama, Uwa! Taga duk ta rame ba kamar ranar da suka
tafi ba, amma labarin da Shamsiyya ta bata na samun nasara yasa bata wani damu
ba, suka cigaba da kulla yadda al'amarin zai kasance.
Sun yanke
shawarar cewar Lantana ce zataje can gidan me Martaba domin ta gabatar da aikin
nata,, Shamsiyya tace" Ai naji dad'in mutuwar me Martab wallahi ko babu komai zan sake kuma ina sa
ran zan auri Sarki! Domin na san d'anshi ne zai gaje shi"
"Bari ke
dai " yar nan, ai bake kad'ai ce kikayi farin ciki ba har damu mun kusa
hutawa dai da talauci mutukar kika auri Sarki! Ai kakarmu ta yanke sak'a"
Shamsiyya ta
washe baki cike da farin ciki tace"Lantana ke zan fara kaiwa aikin
hajji,domin ina ganin in bata dalilina ba,har ki mutu baza kije maka ba"
Lantana
tace"Aikuwa dai ni kaina nakan fad'i haka,wallahi wannan bak'in talaucin
namu ya ishe ni"
Dariya
Shamsiyya tasa,, tana fad'in wai ina Babanmu ne"?
Tab'e baki
Uwa! Tayi tace"Gashi can a kwance yau da lafiya gobe babu, sai kace me
cutar farfad'iya kullum fad'uwa miyau na zuba"
Shamsiyya ta
lek'a d'akin da Sallau yake kwance ta ganshi kan tabarma ko fulo babu,miyau sai
dulala yake. Yana ganin ta ya d'ago mata hannu wai tazo,Shamsiyya ta mak'e
kafad'a tana fad'in "Wallahi bazan zo ba Tabb! Ji wani zarni da d'akin
yake,aini yau bazan kwana a d'akin nan ba, d'akin Wacan shegiyar zan bud'e in
shiga in kwanciya ta"
Uwa!tace"Yo
ba dole kiji zarni ba idan iskancin sa ya tashi nan yake sakar min futsari ke
har guntin kashi sai ki gani a jikin wandonsa sai kace wani k'aramin yaro,duk
yabi ya sakwarkwace aikin banza kawai"
Dariya sosai
Shamsiyya take harda hawaye tana fad'in Lallai ba, tsufan ka da kallo tabdijam
harka fara kashi da futsari aiko zan hayo masu jinya, domin ni bazan yi aikin
kashi ba"
Uwa! Taja
tsaki tana watsawa Sallau harara yana cikin daki yana kallon ta yana kuma jin
duk abunda suke cewa bakin ciki kamar ya kashe shi,Uwa! Ta cigaba da
cewa"Ai na kunshi takaici wallahi. da kike ji daga ni ko a gado wancan
uban naku babu abunda yake iya tsinana
min sai dai inyi kid'ana inyi rawa ta, solob'iyo kawai,, in banda shan taba
babu abunda yasa a gaba"
Cikin dariya
Shamsiyya tace"Tab!! Uwa! A lokacin ki kin tsula tsiyar ki. yarda kike
so,ai daga ni babu sauk'i waiiii''
Uwa tayi
shewa tana fad'in "Ke rabu dani dan ubanki, ko yanzu garau nake ji na,zan
iya da d'an shekara goma sha bakwai ma"
Shamsiyya ta
zare ido tace"Kice kawai Babanmu ya wulla kawai ki sha shagalin ki"
Duka Uwa! Ta
kai mata suka sa dariya tamkar wasu k'awaye,Allah yasa lokacin da suke wannan
zancan Lantana ta tafi siyo kalanzir d'in futalar ta.
Shamsiyya ta
mik'e tana fad'in bari inje in kwanta wallahi duk jikina ciwo yake yi"
Ganin tayi
hanyar d'akin Balaraba na da yasa gaban Uwa! Ya fad'i tace"Ashe zakuyi
rigima da Walidi domin wannan d'akin da kike k'okarin shiga ya dawo nasa.
Shamsiyya
tayi mata wani irin kallo tana fad'in aikuwa bai isa wallahi domin bazan iya
shiga cikin zarni da warin kashi in kwana a ciki ba"
Uwa!
Tace"Mu da muke kwana a ciki me ya cimu, kin san halin Walidi sarai ba
saurara miki zai ba"
Shamsiyya ta
juya tana bud'e Kofa tana fad'in "Sai kiyi kuma"
Uwa! Tsoran
fushin Walidi take domin yanzu kusan shine yake d'aukar nauyin gidan,Saboda ita
yanzu duk jarinta babu ta karar dashi gurin Arrama, da siyawa Sallau magani,
Sai Mabaruka ta dawo daga yawon tallanta watarar suke cin abunci da d'an abunda
ta samo.
Shamsiyya na
bud'e d'akin Walidi ya shigo gidan cikin sallama......
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
________________________
_Gaisuwar Ku
daban ce, mutanan kirki, a gaskiya inajin dad'in addu'oin da kuke min Wallahi nagode sosai da sosai,Allah ya kara
zumunci_
_______________________
*Takwara ta:
Hajiya Binta Shitu*
*Hajiya Indo
Amadu*
_Wannan pege
d'in naku ne, kuyi yadda kuke so dashi, nice taku Binta Umar Abbaleđ€đ»_
_______________________
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż88*
Da sallama a
bakinsa ya shigo gidan, ganin Shamsiyya yayi a k'ofar d'akinsa tana k'okarin
bud'ewa. Da sauri ya k'arasa gurin yana fad'in "Ke mai zaki min a d'akina
ne,? sai kace wacce kika bani ajiya zaki bud'e min d'aki,wai ni garin yaya akai
ma na tafi na bar d'akin a bud'e?
Ya k'arasa
maganar tasa yana kallon Uwa! Cikin tuhuma.
Diriricewa
Uwa! tayi, baki na rawa tace" Yo in banda ka fad'a ma yanzu ni bansan a
bud'e ka bar d'akin ba"
Tsaki yaja
ya juya yana kallon Shamsiyya cikin sigar rashin mutumci yace"Kinje kin
gama yawon barbad'ar ki kin dawo gida zaki cigaba dai mana sace-sacen da kika
fara ko"
A hasale
Shamsiyya ta juya kamar zata kai masa duka tace"Kayi k'arya in maka sata
wallahi, Yo ina abun yake banza shashasha kawai Kai har wani kud'i ne da kai
wanda za a sata d'aki duk kud'in cizo da kwarkwasa"
"Kya
k'araci sharrin ki dai ki matsa ki bamu guri banzaye masu mugun b'akin jini,
duk sai an aurar da " yan matan unguwar nan kuna zaune a gida,saboda mugun
bak'in halin ku"
Tsabar
bak'in ciki yasa Shamsiyya fashe da kuka tana kallon Uwa!tace"Kinajin irin
cin mutuncin da yake min ko,kin ja bakin ki kinyi shiru"
Uwa!
Tace" Me zan ce miki ai na fad'a miki tun kafin ki tunkari k'ofar d'akin,
kin san halin Walidi farin sani"
Buge hannun
ta yayi daga jikin k'ofar ya bud'e abunsa ya shiga yana fad'in, Balaraba dai ta
huta da bala'in ku shegu sai ku k'araci bak'in cikin ku mutu"
Rashin
abunyi yasa Shamsiyya ta dunga k'unduma masa ashar! sai kace "yar
maguzawa,yana jin ta yayi mata banza,ita kuwa sai sake fad'i take Cewar wallahi
duk ranar da tayi aure Walidi yazo yace ya santa sai tasa and'aure shi, yana
daga cikin d'akin yana mata dariya,domin shi yanzu d'aukar mahaukata yake musu
ita da Mabaruka,ganin har yanzu sun kasa gane gaskiya, dama shi Iro ba'a sashi
cikin lissafin mutane masu nagarta.
Nan suka
zauna har aka kira sallahar magariba mutan gidan suka fara dawo wa, Iya ta dawo
daga gidan jikarta domin yanzu can take wuni saboda haihuwar da tayi,dake gidan
babu nisa dasu.
Ita kuma
Sadiya Matar Kawu Maman, tana zuwa nany ne wata makaranta pravite tana d'aukar
albashinta me tsoka, shiyasa bata da damuwa ta wanke goma ta tsoma biyar babu
abunda ya dame ta.
Uwa! Tayi
tayi ta raba Sadiya da gurin aikinta Allah baiyi ba, ta k'ulla munafurcin da
Sharrin duk Allah bai amsa ba,haka dai ta hakura amma tana bala'in jin haushin
ace k'arshen wata yayi Sadiya ta shigo da kud'in ta, tayi cefane me kyau suci
su sha ita da mijinta, ta zubo ko babu yawa ta kaiwa Lantana. Ita kuwa tai ya
murna baki zai sauya abinci.
Sai wajan
goma da rabi Mabaruka ta dawo gidan hannunta nik'i-nik'e da manya-manyan
ledoji, cike da fara'a ta zauna kusa da mahaifiyar tasu, wacce take ta washe
baki tana k'okarin bud'e ledojin kana ganinta kasan tana cike da farin ciki yau
zasuci kayan dad'i da alama Shamsiyya tayi sabon saurayi"
Jin motsin
Leda yayi yawa a tsakar gidan,yasa Lantana rarrafowa ta futo, domin taji
sallamar Maburuka tabbas tasan ta kawo kayan dad'i, ilai kuwa tana futowa tayi
arba da wata k'undumeniyar kaza gasashiya taji k'uli-kuli da tumatur da
albasa,Uwa sai k'okarin kaiwa bakinta take.
Lantana ta dunga washe baki tana fad'in Allah yasa banyi bacci kam,tun
d'azu bacci yake so ya kwashe ni,Allah bai nufa ba"
Zam tayi
gefan Maburaka tana tai mata banbad'anci Mabaruka ta ciro cinya da hak'arkari
ta bata, sannan ta bata robar yoghot guda d'aya, tace"Shikkenan na
sallame. Ki tashi kije ki kwanta"
Lantana ta
mike tana. Fad'in "Ai ko baki fad'a 'yan nan, Allah ya bamu alkari"
Babu wanda
ya kulata a cikinsu duk suna can suna rubibin cin gasashiyar kaza me maik'o☺
Sai da suka
kusa cinyewa sannan suka tuna da Sallau, Uwa! Tace"Wannan ragowar
k'ashushuwan sai ku barwa babanku ki"?
Shamsiyya
tace"Wallahi ni har na manta ma dashi"
Tab'e baki
Uwa! Tayi ta mike tsaye tana niyar shiga d'akin take fad'in kin manta dashi ko
na manta dashi, ummm".
D'akin ta
shiga,Mabaruka ta mik'e da Sauri,jiri yasa ta dafe bango sai da tayi minti biyu
sannan ta d'an dawo dai-dai, cikin yanayin maye ta k'arasa bakin rijiya ta ja
ruwa ta zuba a buta ta shiga band'aki.
Lokacin da
suka gama alfashansu da saurayin batayi wanka ba,ko da yake a cikin motarsa
suka yi komai, babu gurin wanka dole sai ta dawo gida.
***************
Yau sati
biyu da rasuwar su Fiddausi mutuwar me Martaba kuma ta kasance sati uku,,
Waziri ya saki jiki sosai kullum yana zama a fada sai dare yake tashi sosai ya
jinjinawa Mak'asudu domin da yarjewarsa ya samu nasara, tun bayan mutuwar su
Fiddausi Mak'asudu bai k'ara tsotsewa wani jini ba,ya bari ne k'ura ta lafa,
amma yana sane da iya adadin mutanan da akai masa alk'awari.
Komai yana
tafiya dai-dai ta b'angaran Hajiya Kulu ita da yaranta, biyu daga cikinsu ma
sun kaso auransu sun dawo gida, kullum sai su shirya su futa basa dawowa gida
sai dare can,wani lokacin ma a can suke kwana. Hajiya Kulu kuwa kullum tana
tare da k'awayenta "yan duniya sosai suke shek'e ayarsu Hajiya Kulu ta
zama k'umgurmar " yar lesbian, sosai take jin dad'in harkar shiyasa take
ganin babu wani dalili da zai sa ta tadaina more rayuwarta yanzu ta fara,
k'awarta Hajiya ta Masu, itace take kawo mata "yan mata zuguda-zuguda. Sai
ta biya ta kudi masu tsoka.
Kuma duk
abunda ta tacewa Sarki! Ya aikata sai ya aikata shi,domin baya tsallakewa
umarnin ta.
******
Yau saura
kwana uku d'aurin auran Sarki! shine
dalilin da yasa gidan ya hautsine da shirye-shirye b'angaran Mama Fulani ma
haka bayi sai shige da fuce sukeyi, Mama Fulani taso Sarki! Ya d'aga lokacin
d'aurin auran sai bayan futarta daga takaba. Yace tayi hakuri kawai a d'aura
yanzu burinsa kawai a d'aura auran ya wuce gurin domin sunyi magana da governor
maganar zama a fada yace sai bayan auransa wannan zai fara zama domin shine
cikar mutum, wannan magana da Sarki! Yayi itace ta kashe masa jiki, yasa ya
hak'ura kawai,amma sam baya kaunar ganin Waziri kan kujerar mulki domin sam
bata dace dashi ba.
Halisa na
keb'e a wani guri, a cikin gidan dai, Madabo da sauran " yan uwansu suna
kula da ita tare da gyara mata jikinta sosai domin Madabo tace "yar baza
tayi boranci ba,dole sai tafi sauran matan da zai aura shiyasa tasa ake had'a
ta sosai
To itama
Azima tunda aka fara hidamar bukin ta tafi garinsu domin ta shirya tsaf, duk da
yake ita kullum cikin shiri take Mamanta ma ba a zaune take ba.
Su Shahid da
Shatima ne suke fad'i tashi tare da shige da fuce, ganin ko wacce a bata
hakkinta a kwatuna iri d'aya suka siyo irin me sha biyu nan, duk a bubuwan dake
cikin d'aya a kwai a cikin d'aya,Kai dai-dai da kayan bacci iri d'aya suka zuba musu, takalma mayafai gasu
nan birjik,gaskiya sun had'a musu kaya kamar hauka.
Mama taji
dad'in k'okarin dasu Shahid sukeyi domin in ta Sarki! Ne sai dai a d'aura auran
babu lefe sam taga bashi ne a gabansa ba.
" Yan
uwa da abokan arzik'i Mama ta kira suka mik'awa ko wacce nata Balaraba dai nata
suna gaban Mama,inda tayi-tayi da ita tazo ta duba kuma ta d'ibi wanda take so
a d'inka mata Balaraba kunya duk ta hanata, haka Mama ta hak'ura ta kira
Jakadiya Shafa'atu ta d'ibar mata atamfofi da lesuka masu kyau da tsada a ka
kaiwa masu d'inki.
Yanzu
Balaraba bata futowa falo sosai, kullum tana d'aki a kulle indai ba Mama CE
take kiranta ba bata futowa saboda wata irin kunyar ta da take ji,Su Sadiya
kuwa ai sun zama "yan gari sun saba da Mama sosai hakanan Jakadiya
Shafa'atu in zata wani guri sai ta tafi dasu domin suga gari.
Shi kansa
Sarki! Ya kwana biyu bai sanya ta a idonsa ba, daurewa kawai yake amma kwanakin
nan yana yawan jin fad'uwar gaba idan ya tuna da ita,kasancewar shi mutum ne
Wanda baka ganin damuwarsa sai ta kai ta kawo shiyasa lokaci guda baza ka
fahimci halin da yake ciki ba.
*********
Misalin
hud'u da rabi na yamma Balaraba na zaune gefan gado tana duba wani k'aramin
littafi irin na addu'oi, tana sanye da wata doguwar riga mai uban kyau da tsada
rigar taji stone masu shek'i wuyanta da hannuta tayi amfani da k'aramin hijab
irin me hulan nan fari k'al dashi, dai-dai kafad'arta ya tsaya, fuskarta tayi
fayau sai annuri ne yake sauka, dama can ita wannan kwaliye-kwaliyen bai dame
ta ba,ko Wanka tayi k'ark'ari ta shafa mai sai hoda,da kwalli sun ishe ta, amma
fa akwai son k'amshi jidin jikinta na k'amshin turare.
Sadiya ce ta
shigo da saurinta tana fad'in "Yayarmu kizo inji Mama,wai zaki kaiwa
Magajin Sarki! Abunci yana zazzab'i"
Balaraba
gabanta ya fad'i jin abunda Sadiya tace, tace"Wai ke ba na hanaki rashin
kamun kai ba, don Allah dube ki sai wani rawar jiki kike yi"
Sadiya ta
sunkuyar da kanta tana jin tsoran fad'an yayar tata.
"Karki
k'ara shigowa babu sallama kuma ki daina wannan gudun da kikeyi"
Sadiya tace
"To"
Ajiye
littafin tayi kan gadon ta mike tsaye tana gyara zaman hijab din
nata,tace"Yana ina ne Magajin Sarkin"?
"Yana
shashensa tare da abokansa,muma bamu dad'e da dawowa ba ni da Usuman tun d'azu
muna can"
Ita fa bata
son zuwa shashensa gudun abunda ka iya zuwa ya dawo ta lura wani irin mutum ne
shi, me saurin tab'a jikin mace ko haka yakewa sauran matan oho shi dai ya
sani, amma dole zata kiyaye ta daina sakar masa jikinta.
_Niko nace
Balaraba kenan maganar sakin jiki ta k'are tunda an kusa d'aura aure_
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI WRITERS
ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
______________________
*Tsokaci*
______________________
*_Tun farkon
farawa na fad'a cewa ban rubuta littafin Gimbiya Balaraba domin in ci zarafin
wani ko wata ba, ku wani jinsi mutum me k'iba ko siriri, wannan labarin
k'agaggene daga ni, Binta banga dalilin da zaisa kawai in ci mutum cin wani
jinsi ba,kamar yadda wata "yar uwa ta fad'a min, Asali ma, wannan jinsin
mutane da take magana akan su ina cikinsu to kun gani idan naci musu fuska har
dani a cikinsu, Allah da kan shi ya hallici d'an Adam kuma ya karrama shi, duk a
cikin hallitunsa ni Wacece da zanyi ciwa hallitar Allah fuska,, labari ne kawai
saboda haka don Allah mu San abunda zamu dunga fad'a akan " yan uwanmu_*
*đ
ż89*
Mama Fulani
na zaune a falo ita da Jakadiya Shafa'atu suna hirarsu cikin mutun ta
juna.Balaraba ta futo a nutse ta k'araso inda suke ta tsuguna tana gaishe da
Fulani.
Cikin
"yar fara'a Mama Fulani ta amsa, tace" Dama nace Sadiya ta kira ki
kaima Mutumin ki abunci yana can shashensa tare da abokansa su Shahid,watak'ila
ya fi maida hankali yaci abuncin, tunda bashi kad'ai bane"
Cikin jin
nauyi gami da kunya Balaraba tace"Mama Sadiya tace bashi da lafiya yana
zazzab'i"?
"Ba wai
bane, da gaske ne, yau ya tashi da zazzab'i amma dai yanzu nasan jikin da
sauk'i tunda d'azu ma ya shigo mungaisa"
Balaraba ta
mik'e tana fad'in Allah ya sawak'e, Mama ina abuncin yake"?
Can wani
katafaran gurin cin abunci ta nuna mata tace "Kije ki had'a masa,amma yace
nacin mutum uku za'a had'o in yaso in kika gama sai ki kira d'aya daga cikin
" yan matan dake aiki a waje ta d'aukar miki'
Balaraba
tace"To ta mik'e ta nufi gurin cin abincin.
A nutse ta
had'a masa komai yadda yace d'in, Mama tasa Sadiya ta kira wata baiwa me suna
Lahira ita tazo ta d'auki kwandon abincin suka futa tare da Balaraba.
Tun washe
garin rasuwar Maddibo rabonta da b'angaransa shiyasa yanzu da ta shigo taji
gabanta yana fad'uwa tunowa da tayi da rayuwarsu da Moddibo wasu hawaye ne masu
zafi suke k'okarin zubo mata, ta fara k'okarin mai dasu,,.
Wasu
k'yatattun takalma ta gani a bakin k'ofar shiga falon, kuma tana d'an jin
magana a ciki, sai ta gyara yanayin ta,ta koma Balaraban ta ta asali, cike da
jarumta tayi sallama ta shiga falon, Rahila na biye da bayanta.
Yana kishin
gid'e cikin wata shirgegiyar kujera,me kamar k'aramin gado da wasu k'ananun
fililluka a kai, daga shi sai boxar da
k'aramar shart me k'aramin hannu,abunda yasa yayi wannan shigar saboda jin
jikinsa ya d'auko zafi gumi sai zuba yake,dalili yasha maganin zazzab'i
shikkenan gumi sai karyo masa yake ko ta ina,shine fa yayi Wanka ya sanya
k'ananun kaya,yazo ya ware AC har suna rigima da Shatima saboda k'arfin AC d'in
yayi yawa,shi kuma yace ya rabu dashi haka yake so.
Hira suke
irin ta abokai Sarki! Yana daga kishin gid'e yake sa musu baki, zumbur! Ya
mik'e da sauri ya nufi tv memory ya zura jikin DVD ya kuna sai gasu shida
Maddibo sun bayyana jikin faskekiyar TV plasma dake manne jikin bango, suna
zaune cikin makaranta a can america new york, can sukai karatunsu, wani
abokinsu ne me yawan yi musu photo da vidio, ranar dai Sarki! Ya samu memori ya
bashi yace duk sanda suke zaune shida Moddibo suna karatu ko suna wani abun Ku
suna hurawa to kawai ya dunga d'aukar su a hota ko yayi musu video aiko Ashir
baya gajiya mutuk'ar yana kusa idan yagansu sun keb'e kawai sai ya ciro memori
a zura a wayarsa yayi tai musu hotuna had'e da video.
Shahid da
Shatima duk sun rud'e ganin Moddibo jikin tv kamar kayi masa magana ya amsa,kai
wannan duniyar abar tsoro ce.
Balaraba na
shigowa idanunta suka sauka akan fuskar tv Moddibo tayi tozali dashi yanai wa
Sarki! Magana yana dariya
Kwandon da
yake hannuta ta saki ta k'wala k'ara jikinta ya fara k'arkarwa, "Inallahi
wa'ina ilahi raji'un"
Jin gina
tayi da bango tana sauke a jiyar zuciya bakinta sai motsi yake.
Dukaninsu
kallon ta suke sosai saboda ba suji lokacin da ta shigo ba, sai ihunta da
sukaji Shahid ya zubawa fuskarta ido yana tunanin a ina yasan fuskar tabbas
yasan me wannan fuskar
Shatima kuwa
gulma yake son yayiwa Sarki! Sai ya lura babu fuska yaja bakinsa yayi
shiru,amma fa bakinsa da akwai magana, domin yana kokwanton anya ba wannan
ce,Balaraba da yaji Mama tana yawan ambatar sunanta ba.
Tv take
kallo babu k'iftawa wasu hawaye masu zafi suna biyo kumatunta. Maddibo ne yake
magana tamkar ta kirashi ya amsa mata.
In banda
sautin kukan Balaraba babu abunda yake tashi a falon, Tsura mata ido yayi babu
k'iftawa, wato har yanzu yarinyar nan bata far kukan mutuwar Moddibo ba kenan,a
ganinsa ta shigo musu babu sallama kuma tazo tanai musu kuka babu gaira babu
dalili.
Shatima ne
da ya fuskanci kukan me take ya tashi da sauri yaje ya kashe tv d'in ya dawo ya
zauna yana mamakin ta.
Shahid ne ya
mik'e ya k'arasa inda take tsaya ya fara rarrashinta da kalmomi masu sanyaya
zuciya, ya jima yana tausar zuciyarta sannan tayi shiru tana share hawayen ta,
k'okarin futa take ba tare da tace musu komai ba.
Shahid
yace"Ranki ya dad'e ai baki bamu abuncin ba, zaki futa kuma bamu gaisa ba,
ya kamata kizo ki duba mutumin naki kafun ki futa"
Shahid yana
da k'ima da mutumci a idonta, ta lura yasan abunda yake, kallonsa tayi babu
yabo babu fallasa ta gaishe ya amsa fuskarsa a sake, tare suka jera suna tafiya
har cikin falon.
D'auke kansa
yayi daga kansu, yarinyar yau tayi masa kyau sosai tamkar wata balarabiyar
k'asar saudia shigar tayi mata kyau, yana so ya ga mace na suturce jikinta.
Hannuta
rik'e da kwandon abuncin ta nufi gurin cin abunci,shi kuma Shahid ya zauna kusa
da Sarki! Suna magana k'asa-k'asa.
Mik'ewa yayi
yana mik'e duk jikinsa ciwo yake masa, Tashi sukayi suka bi bayan sa.
Tsaf! Ta
had'a musu kowa da plate d'insa, ta kalli Shatima da yake satar kallonta sosai
yarinyar tayi masa kwarjini da yawa.
A nutse
tace"Ina wuni"?
Shatima ya
amsa da sauri sai murmushi yake yace"Lafiya lau amaryar mu, yo ke haka ake
daga shigowa sai ki fara kuka uhum"?
Shiru tayi
tana satar kallon Sarki! Da yake juya abunci da alama yunwa yake ji, tunda yake
Neman abunci da kansa, tarasa wani irin mutum ne shi da baka gane gabansa da
bayansa fuskarsa a sake take amma ko da wasa yak'i kallon inda take, abuncin sa
yake ci kawai, su Shatima sun rik'eta da suturutu ita kuma tana ta k'okarin
yaya za'ayi ta gudu domin mutuminta da yayi mata wani mugun kwarjini gashi tana
so ta gaidashi amma babu fuska. Da k'yar dai tace" Barka da yamma"?
Shiru gurin
yayi su Shahid suna kallonsa sun san da shi ake"
Lumshe
idonsa yayi ya cigaba da cin abuncin sa, bai amsa ba. Shatima yace"Ana
magana fa"
Da gefen ido
ya kalleta ya d'an tab'e bakinsa yace" Naji ai bazan amsa ba, tunda duk
sai da ta gama wulak'ancin ta sannan"
Shatima
yace"Amarya ce fa kasan amarya bata laifi komai tayi dai-dai ne"
Wani irin
kallo yayi mata me d'auke da ma'anoni daban-daban yayi wani murmushi irin na
gefan baki,yace"Ai ba ita kad'ai gare ni ba, Anjima kad'an nasan Halisa
nan tafe,kaga kuwa ai bazan damu ba"
Balaraba
sarkin d'aukar zafi! Fuska ta turb'une
duk idanta ya rufe,wani kallo ta watsa masa,suka had'a ido dashi, tsaya
wa yayi yana mamakinta, wani irin Abu tayi da idonta ta kalli su Shatima muryar
ta a cunkushe tace"Ni zan wuce ku tashi lafiya"
Sauka tayi
daga kan step d'in ta fara tafiya a nutse zuciyarta duk babu dad'i ta lura
Sarki! Zuma ne shi ga zak'i ga harbi,dubi yadda kwana ki ya dunga lallab'ata
har tana yi masa d'aukar mutum me saukin hali a she ba haka bane,wannan halin
nasa nan, halin wulaknci da raina mutum,yo ita ina ruwanta ko mata dubo zai
aura a rana d'aya ba damuwar ta b'ace,shine bai sani ba ita tafi sha'awar
zamanta a haka tunda tayi rashin babban masoyinta Modiibo.
Shatima
yace"Allah ya huci zuciyar gimbiyar mata, ai dukaninsu kin sha gaban su,
kar ki manta ke fa amanrmu muce,bayan haka kuma kina da babban matsayi a
zuciyarmu ki kwantar da hankalin ki.
Ko waigo wa
batayi ba, ta bud'e Kofa tai fucewarta Rahila na tsaye na jiran futuwar ta sai
ta take mata baya.
Shahid
yace"Lallai addu'a ta ta karb'u, wannan yarinyar ba itace wannan yarinyar
da sukayi saukar alk'urni shekaru biyu da suka wuce ba"?
D'aga kansa
yayi kawai.
Shahid
yace"Allah sarki Moddibo Lallai na yarda zuciyoyinku d'aya duk abunda kuke
so iri d'aya ne,Allah bai hukunta zai aure ta,ba sai ya kawo maka ita har
gida"
Shatima
yace"Ni wallahi abunda kayi mata ne ya bani haushi da alama yarinyar tana
da hankali da nutsuwa,kawai sai ka ci mata fuska, kasan dole taji babu dad'i a
zuciyarta.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
_*MARUBUCIAR*_
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```LOODING......```
_*TSANTSAR BUTULCI*_
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
____________________
_*We are
here to educate,motivate and entertain aur Reades*_
_______________________
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż91*
Balaraba tayi k'asa da idanunta domin baza ta
iya jurar had'a ido dashi saboda kwarjini da Allah yayi masa.
Niyar koma
dakin take, yayi gyaran murya tsayuwa tayi. Ta d'an waiwayo suka had'a ido
lumshe nasa yayi ya bud'e baki a hankali yace"Jimana"
Sak tayi jin abunda yace wai jimana! Sai kace
Wanda bai san sunanta ba.
Ahankali ta
taka ta k'arasa inda yake zaune, mik'ewa yayi yana gyara zaman sa,idanunsa a
kanta, ita kuma tana tsaye gefansa duk jin ta take a takure, sai gyara fuskarta
take.
"Zauna
zamuyi magana dake"
Cikin
k'asaita gami da jan'aji ta zaune kujerar gefansa.
Cikin bada
umarni yace"Ki dawo wannan domin maganar da zamuyi dake tanada
muhimanci"
Kujerar da
yake nuna mata ta kalla, ita fa bataso tana had'a ido dashi domin. Idanunsa
suna mutukar kashe mata jiki. Dakewa tayi tace"Duk maganar da zamuyi muyi
ta anan da can da nan duk d'aya ne"
Shiru yayi
na minti biyu, yace"Na fi so ina kallon fuskarki maganar zata fi
armashi"
Tab'e baki
tayi tana d'an hararsa, minti biyu da
maganar tasa ta mike a nutse taje ta zauna kujerar da ya nuna mata, zama tayi
irin Wanda ake Dora kafa d'aya kai d'aya.
Kallonta
yayi yana mamakin zaman k'asaitar da tayi, babu Wanda ya isa yayi irin Wannan
zaman a gabansa, ba tare da ya karb'i hukunci ba, amma da yake ya san halinta
sai ya share kawai ya gyara fuskarsa sosai idanunsa ya zuba mata babu wasa
yace"Inaso ki yi min bayanin Asalinki dana mahaifiyar ki, domin inajin a
jikina akwai wani al'amari a game dake, bazan b'oye miki ba, nafi k'arfin
shekara goma shabiyar ina mafarki dake tare da wata mata da alama mahaifiyar ki
CE,tunda kullum tare nake ganinku kuna zuwan min cikin mafarkina, wannan
mafarkin babu Wanda yasan dashi sai ni sai ke, yanzu Dana fad'a miki"
******
******
******
A kori kura
guda biyu aka cika da kayan masarufi, su Shatima suka nufi gidan su Balaraba
inda suka samu rakiyar daga Bubu direba tunda shi kadai ne yasan gidan.
Sosai Shahid
yayi mamakin inda mahaifar Balaraba take,ashe dama 'yar talakawa ce tilis,
Lallai so babu ruwanshi ko a mafarki bai tab'a tunanin zai iya zuwa irin wannan
gurin ba, Soyayar da Moddibo yakewa Balaraba ta gaske CE. Tabbas yayi mamaki da
ya kalli yanayin jikinta da fatar ta, idan zata kwana tana rantsuwar babu Wanda
zai CE a cikin irin wannan guri take rayuwa.
Yara ne suka
fara taruwa a gurin suna tsale suna d'ane mota sai su ruga da gudu, hankalin
Samar in dake can tsallake ya dawo Kansu da sauri suka k'araso gurin, Buba
Direba ya bud'e mota da sauri ya futo ya bud'e wa su Shahid suka futo, ganinsu
cikin kayan sarauta yasa yara zurawa da gudu zuwa gidajansu suna ihu! Suna
fad'in ga sarki! Sarki ga sarki! Mutane suka fara lekowa daga gidajansu. Da
sauri Shahid ya umarci matasan nan dake tsaye a gurin yace su fara d'ibar kayan
nan suna shiga dashi, lungun su Balaraba, Buba yayi gaba, sukuma suka koma
cikin motar saboda hayaniyar jama'a, yuuuuuu!! Jama'ar dake gurin yara da manya
suka rufa musu baya domin ganin ina za a shiga da wannan uban kayan masarufi.
Lantana ta
sawo Kai kenan zata futo daga cikin gidan suka buga karo da Sauri ta koma da
baya tana masifa!
Abokin
Walidi yace"Lantana ina zakije ne"?
D'ago kai
tayi a fusace za tayi masa masifa"Aik.. Idonta ya sauka kan k'aton buhun
shinkafar dake kansa ta bud'e baki kenan za tayi magana, sai ta hango matasa
hud'u kowanne kansa da buhun shinkafa irin na kan Abokin Walidi kuma da alama
suma gidan zasu kaita,, Zanin jikinta ne ya sabule garin sauri ta buge da
kyaure bata damu ba, da sauri ta tsugans ta dauki zaninta da ya fad'i k'asa
tana tafiya tana d'aura wa gami da k'walawa Maburuka kira.
************
************
*************
A nutse take
kallonsa tace"Bangane kullum kana mafarkina ba, a ina kasan ni ka san
uwata da har zaka dunga mafarkin mu"?
Ta
karashe maganar cikin mamaki.
"Duk ba
wannan na tambaye ki ba,duk wata maganar ki ki aje ta gefe guda ki fara bani
amsa ta tunda nine na tambaye ki"
Tab'e baki
tayi yana wani murmushi irin na gefan baki nan, girgiza kai tayi ta dago kai
tana kallonsa tace"Ni ba wata aba b'ace kamar yadda kake tunani hakanan
kuma ni ba "yar kowa bace, Tunda nake da Moddibo bai tab'a turke ni yana
tuhumata da dole sai ya San asalina ba,saboda yasan inda yaje ya d'auko
ni"
Hararata
yayi k'asa-k'asa cikin muskilanci yace"Ni daban Moddibo daban, in zaki
fad'a min ki fad'a min banason, bata lokaci"
Ganin fuskarsa babu wasa yasa itama ta gyara
tata fuskar ta fara magana kamar haka.
*Sunana
Balaraba Ayuba Tanko*
Dago kansa
yayi yana kallonta sai ya tuna da lokacin saukar al'kuranin ta.
Basarwa yayi
yace"B'angaran uwa fa"?
Ranta ya
soma b'aci, dakewa tayi tace"Sunan babata Hafasatu, kakata kuma Kaka
Suwaiba gurin haihuwar babana ta mutu"
"Allah
sarki, Ubangiji Allah ya jikinta da rahama"
Ya fad'a
cikin jimami!
"Uhumm"!
Ina sauraron ki"? Yafad'a yana tsatsare ta da ido.
Wasu hawaye
ne suke k'okarin biyo kumatun ta, Ă kufule tace" Wai kai dolene sai kasan
Asalina in baka aure na a haka ka fasa ai babu dole. Ni ban san asalin
mahaifiya ta ba. Shikkenan Malam" mik'ewa tayi zata bar gurin tazo ta
giftashi, kamar kububuwa Dan haushi sai nishi. Take, tana tuno Moddibon ta, duk
tsawon lokacin da suka dauka suna soyaya dashi bai tab'a turke ta ba, sai
wannan Dan rainin hankalin ai babu dole idan bazai aure ta ba sai ya fasa.
Hannu ya
rik'e sosai yana murzawa ta sha kunu! Tana fad'in 'sakar min hannuna"
K'i yayi
yanai mata wani irin kallo, me tattare da abubuwa kala-kala a zuciyarsa
yace"Ashe dama wannan zafin kan nata yana nan.
Ajiyar
zuciya kawai take saukewa idan da tasan tambayar da zai mata kenan babu abunda
zai sata ta tsaya ta saurare shi.
Mintuna
kusan biyar suna a haka bai sake ta ba. Hannusa a cikin nasa , muryarshi bata
futa sosai yace"Naji na janye wancan maganar ta baya, tunda ba kyaso amma
wannan dole ne ki amsa min ita, lokacin da kina sai da abunci cikin kasuwar sha
tambaya maza nawa kika kula"?
*************
**************
***************
Mabaruka ta
futo daga cikin d'akinsu a sukwane jin irin kiran da Lantana take k'uga mata,
fad'i take 'wannan tsohuwa da jaraba take wallahi.
Lantana ta
shigo gidan tana fad'in "Mabaruka kece me mutanan arzki masu kudi da
naira, yau wani Dan sutturar daga cikin mutanen ki ya rufa mana asiri ga kayan
arzkiki na......Kafun Lantana ta rufe bakinta Zaratan samari suka dunga shigowa
da kayan masa rufi buhu-buhu.
Uwa! Ta futo
daga ita sai d'aurin kirji da wata daud'addiyar biriziya duk Tasha d'auri
hannuta duk ya saki, kanta inda kasan kan jaka fuskar ta sai maiko takeyi,,
wata irin gud'a ta rafka Ayurrrrrrrrrr!!!
*Muje zuwa*
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż92*
Uwa! sai zabga gud'a takeyi babu ji babu gani,
sai da tayi me isarta sannan, ta yi shiru tana sauke ajiyar zuciya
tace"Yau "yan bak'in ciki zasu mutu, nima lokacina yayi, haihuwa tayi
min rana, Mabaruka farar aniya farar haihuwa,nasan wannan alkairin kece silar
shi"
Ta k'arashe
maganar tata tana dafa kafad'ar Mabarukan.
Ita kuwa
tunani takeyi waye ya kawo mata wannan shatara ta arzkin domin basuyi da wani
daga cikin samarin ta ba, wata zuciyar tace mata ko dai Alhaji Saminu ne, mutum
da yake so yayi luwad'i da ita.
Nan take ta
yardar ma kanta cewa shi d'in ne.
Bak'in ciki
kamar ya kashe Shamsiyya domin suma a junansu hassada suke ma junansu.
Shigo da
kaya abunci ake nau'i -nau'i tsakar gidan ya cika, sai suka fara d'orawa akai.
Sallau ya
rarrafo ya futo duk ya rame ya susuce, ganin uban himilin kayan dake jibge a
tsakar gidan yasa ya kusa fad'uwa ya kalli Lantana yana wani irin murmushi
yace" Hak'ika Haihuwar Maburuka tayi min rana, yanzu wannan mutsiyaciyar
matar zata San ni bak'ashin yar wa bane, ni mutum ne Wanda ya cancan ci a had'a
jini dashi"
Aikuwa Uwa!
Tayi kansa da masifa sai kuza masa ashar take tana fad'in k'arya yake ya zage
ta ko yace ita ba me kashin arziki bace,
Fad'a suke
sosai suna fad'a ma junansu bak'aken maganganu, da tada tsohon Abu da ya faru a
tare dasu.
Gidan ya
cika da matasa da yara "yan unguwa
kai harda matan aure wasu sun futo daga gidajansu domin su bawa idanunsu
hakkinsu.
Abokin
Walidi ne yace" Don Allah kuyi shiru mana arzki yana Neman Ku kuna
kokarsa, wannan da kuka gani a zube to ake ne daga gidan me Martaba Almutafah
Allah ya gafarta masa.
Shamsiyya
najin abunda abokin Walidi ke fad'a sai kawai ta zabga wani ihu!!! da gudu ta
shige d'akinsu tana ihu tana tsalle fad'i yake "An yanka ta tashi, dama ni
nasan tunda Arrama yace" In saurara komai zai zo da sauk'i nasan lokacina
yayi, tabbas aikinka kamar yankan wuka ne a gurina, Mabarukan banza ina taga
arzikin da zata kawo wannan kayan"
Gudar dubu
d'aya ta futo da ita a hannuta,bakinta kamar gonar auduga ta mik'awa Abokin
Walidi tana fad'in "Karb'i tukwuci ai dole ne In biya ka, irin wannan
alkairi haka"
Karb'a yayi
yasa a aljuhunsa yana godiya ya kalli Lantana yana fad'in wasu Samari biyu
sunaso su shigo Ku gaisa don haka sai Ku gyara guri"
Yana gama
fada r maganar sa ya juya ya futa sauran abokansa da yaran suka rufa masa baya,
d'aya bayan d'aya mutane suka futa suna ta gulmar su.
[9/8, 5:19
PM] Akwai Cittađ”đ”: Sallau da Uwa! Cigaba da fad'an
sukai Lantana tace"Sakarkaru kawai a gaban "yayan Ku kun zauna kuna
fad'a ai sai kuje kuyi tayi"
Ta k'arshe
maganar tana marmatsar da tarkacen takalman dake bakin k'ofa.
Sam! Baka
jin sallamarsu saboda Hayaniyar Sallau da Uwa! Sai da abokin Walidi ya buga
musu tsawa sannan suka dawo nutsuwar su,, suka hau washe baki sunawa su Shatima
barka da zuwa.
Amsa sukeyi
cikin mutum ci da karrama d'an Adam, Lantana ce tayi musu iso har rumfar ta, ta
shimfida musu tabarma, bakinta kamar ya tsage dan fara'a sai wani sunkuya musu
take tamkar wacce za'ayi musu sujjada, shi kanshi Shahid din ya fuskanci abun
take yayi yawa, yace"Baba ya isa,ki nutsu kinji zauna sosai magana me
muhimanci muke tafe da ita"
Lantana ta
gyara zamanta har da tankwashe kafafu tana fad'in "To Allah ya jisshemu
alkairi, ko da yake ai alamar karfi tana ga me k'iba, ina sauraron Ku"
Shahid ya
zuba mata ido yana nazarinta daga busani yace"Ina mahaifin Balaraba? Gurin
shi muka zo"
Wata irin
faduwar gaba ce ta rikitowa Lantana bata shirya ba, baki na rawa
tace"Wac...wace Balaraba..kuke tambaya?
Ashe duk
abunda yake faruwa a kunnen Sallau da Uwa! Jan jiki yake domin ya k'arasa
rumfar domin yajiyewa kansa tabbas,a sukwane Uwa! Ta tsallake shi,har tana take
masa cinye, ta bankad'a labule ta afka cikin rumfar babu, Sallama fad'i
take"Wace Balaraba kuke tambaya"?
Shatima
ransa ya b'aci sosai ganin rashin mutumcin da Uwa! Take tazo ta tsaya musu aka,
tunda ta shigo dakin ya d'ume da tsamin hammata,, sauri yake su tashi.
Shahid ya
daure zuciyarsa domin ya fara fuskantar akwai babbar Matsala a tartare a gidan.
Yace"Balaraba
Ayuba Tanko"
Lantana
tace"Ayuba ya mutu shekara da shekaru Balaraba bata da uba kamar wannan
Wanda yake zaune"tafada tana nuna Sallau dake rawar jiki.
Shahid ya
kalleshi yana fad'in "Kaine Waliyyin ta"
Kamar wani
k'aramin yaro Sallau ya d'aga kansa, yana sauraron abunda zai biyo baya
Shahid
yace"Ga kaya can daga gurin Mama Fulani tace akawo muku a matsayin Ku na
iyayen Balaraba mata ga Sarki! Me jiran gado wato Sarki! Almansur insha Allahu
gobe za'a d'aura mata aure dashi"
Ihu!!
Shamsiyya ta kurma ta afko cikin dakin tana fad'in "K'arya kukeyi Wallahi
baku isa, ni za'a yaudara da muna furci billahillazi bazan lamunta, wannan
kayan nawa ne, kuma gobe dani za'a d'aura auran ba da wancan shegiyar ba"
Cikin ihu da
tashin hankali Shamsiyya take maganganun sai dara take tana tsalle, Uwa! Ta
dunga zabga zagi tana habaice habaice
Sallau da
Lantana kuwa Shiru sukayi suna mamakin wannan al'amari
Ganin sun
gama abunda ya kawo su yasa suka mike cike da mamakin dabi'ar mutanan gidan
tsallake Sallau sukayi Wanda yayi rashe-rashe a bakin Kofa suka futa cikin
tashin hankali domin Sam Shatima baya San hayaniya da yawa yanzu kansa zai fara
ciwo.
Ganin sun
futa yasa Lantana mik'ewa da sauri ta bi bayan su, sai kuma ta dawo da sauri ta
koma cikin d'akinta ta d'auko wani Abu tana boyewa cikin hijab, rad'a tayiwa
Uwa a kunneta ta futa a sukwane!
Lokacin Buba
Direba har ya kunna mota ta karasu gurin tamkar sabuwar mahaukaciya tana fad'in
Ku tsaya kutsaya"
Shahid yace
da Buba ya tsaya Lantana ta iso gurin tana haki!! Tace"Inaso in biku gidan
sarautar domin a gudanar da harkokin buki dani, a matsayina kamar Balaraba.
Shatima
yace"Bud'e mata Kofa ta shigo, aikuwa Buba ya bud'e kofar mota Lantana ta shiga ta zauna tana k'ara damk'e abun da yake hannuta.
[9/8, 9:34
PM] Akwai Cittađ”đ”: **********
**********
**********
Wata irin
fad'uwar gaba taji lokacin da taji abunda yake cewa, kar dai wannan mutumin
zarginta yake.
Take fad'ar
haka cikin zuciyarta.
Tamkar wacce
aka aikowa da mala'ikan d'aukar rai! Haka ta kicin-kicin da fuskarta, cikin
yanayi irin na b'acin rai tace"Wannan ba hurumin ka ba, cewar maza nawa na
kula ko nayi mu'amula dasu lokacin ina sana'ata, kai bari kaji wani abu da baka
sani ba, yau kasan dashi, na Dade da sanin dama kanai min kallon "yar
tasha me sai da abunci cikin kasuwa, babu irin maganganun da baka fad'uwa
Moddibo ba,kan kar ya aure ni, kushe da hassada basa hana gamji toho nida
Moddibo soyyaya ce ta tsakani da Allah, ina mutukar alfahari da sana'ata,kuma
duk inda na shiga na futa naji ana zagin masu irin Sana'a ta sai inda karfina
ya tsaya, saboda haka tun kafin magana tayi nisa mutukar kasan da wani k'uli a
ranka a game da aure na, sai ka janye kawai babu Lallai babu dole a ciki"
Ta k'arashe
maganar tana sauke ajiyar zuciya.
Fuzgo
hannuta yayi tafad'a kansa, ya rungume ta tsam! K'irjinta ya dunga fat-fat!
Shima nashi haka, muryar shi a tsark'e yace"Ni kike k'okarin zagi ko
saboda kawai na tambaya ki, abunda nake da hakki akansa"
Da sauri ta
fuzge jikinta tanai masa kallo na wani irin mutum mai baud'adan ra'ayi yasan
yayi Abu ya nuna bai yi ba, babban abunda yake bata haushi dashi shine son ya
tab'a mata jikinta.
"Sama-sama
tace" Babu maganar zargi a magana ta,ai gaskiya ce tun yanzu naga
take-taken ka, kayi hakuri idan na b'ata maka rai,da kalaimai na"
Tana gama
maganar ta shige d'akin da suke kwana.
Kallonta
yake babu k'iftawa har sai da ta shige dakin sannan ya d'auke kansa, yana sauke
wata irin zazzafar ajiyar zuciya, kwata-kwata a "yan kwana kin nan, yana
yawan jinta a cikin zuciyarsa, duk sanda ya tuna da cewar tayi mu'amula da maza
ta shiga cikin kasuwa ta saida abunci,sai yaji wata irin kibiyar kishi ta soke,
ranar sai ya yini yana kwance duk ransa a b'ace! Yana kishinta sosai da sosai.
Kasa daurewa
yayi yasa yayi mata maganar.
***********
***********
***********
Lantana na
bayan mota duk tayi tsuru-tsuru sai zare ido take, burinta kawai ta isa gidan
ta ganta gata ga Balaraba sai ta fara gudanar da aikinta.
đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż93*
Kai tsaye shashen Mama Fulani suka nufa,,
bayan Buba yayi parking d'in mota suka futo cikin nutsuwa, Buba ya bud'ewa
Lantana k'ofa ta futo daga cikin motar sai zare ido takeyi ganin wasu irin
mutane manya-manya a shashen Mama Suna kaiwa suna kawowa kuwanne jikinsa sanye
da kaya jajaye da k'aton ta wani, gefanta ya kalla taga wani tsaye hannusa
rik'e da k'atuwar bulala sai zare ido yake ga idanunsa sunji kwalli rabad'au,
saurin d'auke kanta tayi tana k'ara damke abunda yake hannunta.
Ganin suna
ta zubewa k'asa suna gaidasu Shatima ne yasa ta shiga taitayinta, ta dunga
bunsu a baya simi-simi har suka shiga falon a tare.
Lantana ta
tsorata da ganin irin had'uwar falon Mama Fulani ko ina ta kalla sai taga
kalarshi daban, ga kayan alatu na jin dad'i da more ta yuwa, wani irin mugun
kamshi me dad'i yana shiga hancin ta.
Tun daga
bakin Kofa ta zube tana gaida Mama.
Cikin mamaki
Mama Fulani tace"Bisimilah mana ki shigo daga ciki sai mu gaisa
sosai"
Da k'yar
Lantana ta mike ta isa kusa da Mama Fulani ta zauna a k'asa sai washe baki
take.
Tana fad'in
"Ranki shi Dade ashe ina da rabon ganin ki a duniyar nan, ashe jinina zai
had'u da jininku,gaskiya nagode Allah nagode Muhammadu rasililahi"
Mama tayi murmushi
kawai tana kallonsu Shahid nan yayi mata bayanin Lantana
Cike da
farin ciki ta kalli Lantana tana fad'in "Gaskiya naji dad'in zuwanki
sosai,dama nace aje a sanar daku halin
da ake ciki,Gobe insha Allahu bayan d'aurin aure zan tura a d'auko sauran
mutanan gida suma suzo ayi hidimar buki dasu"
"Lantana
tace" Ai naji dad'in wannan abu ranki ya Dade nace Ashe da rabonmu muma
zamuci arziki mu bar shi inda yake, haihuwa tayi mana rana"
Murmushi
Mama tayi batace komai ba.
Su Shahid
suka mike. Inda Shatima yake tambayar Sarki! Mama tace"Ya koma Shashen sa.
Sallama sukai mata suka wuce Shashen Sarki!
Lantana ta
dunga b'arin jiki sai zuba take tanaiwa Mama labari,tace"Ina angon namu
yake ne yazo ya zab'a ko ni ko ita"
Mama bata
iya surutu ba saboda ba d'abi'arta b'ace,gashi bata San wulakanta mutum sai ta
dunga biyewa Lantana kawai domin karrama ta.
Jakadiya
Shafa'atu ta shigo suka gaisa da Lantana, nan Mama take sanar da ita cewar
kakar Balaraba CE,Jakadiya ta kara gaida Lantana cikin girmamawa, Mama tace,
taje ta kira Balaraba dasu Sadiya su gaisa da kakarsu sannan Balaraba ta bata
abunci, Sadiya da Usuman ne a gaba kafun Balaraba, da sauri suka ja tunga suka
tsaya ganin Lantana a gurfane gaban Mama sai surutu take sai kace wata tsuhuwar
redio, Sadiya ta juya da sauri zata koma suka ci karo da Balaraba tayi saurib
tare ta tana tambayar ta menene"?
Bakinta na
rawa tace"Yayarmu Lantance"
Da sauri ta
kalli inda Sadiyar take nuna mata,
Lantana ce, kuwa hankalinta na kan Mama basu ga futowar su ba, fad'uwar gaba
taji, tana mamakin me ya kawo Lantana gidanan,, wata zuciyar tace mata kika
sani ko Mama ce tasa aka d'auko ta.
Da kuzari a jikinta ta nufi inda suke,
Binta sukayi a baya suna cike da tsoran abunda zai faru Usuman addu'a kawai
yake a cikin zuciyarsa Allah yasa Lantana kar ta gudu dasu shikam yaji dad'in
zaman gidan nan.
Lantana na
hango Balaraba ta mike da sauri zaninta ya fad'i ta d'auka da sauri ta d'aura
taje ta rungume Balaraba ta fashe da kuka tana fad'in "Ashe kina nan
Balaraba, munyi neman duniya bamu ganki ba,Shima Sallau da k'yar ya koma gida
ranar ashe alkairi ne a tartare dake Balaraba"
Wasu irin
sambatu Lanatana ta dunga yi Mamaki ya kama Balaraba sai ta rik'e ta ta zaunar
da ita tana fad'in ki zauna mana, don Allah ki nutsu sosai sai muyi maganar.
Ita dai Mama
tana kallonsu cike da mamaki
Jiki narawa
ta zauna tana hawo hannun Usuman yana fuzgewa yana komawa bayan Balaraba,
Tace"Zo
nan Sadiya mu gaisa" k'in zuwa tayi yarinyar.
Fashewa da kuka
Lantana tayi cike da munafurci da kitifi tace"kinga abunda nake fad'a miki
ko Balaraba, dubi wai jina ne yake guduna duniya kenan"
Balaraba na
jinta tasan dai makircin Lantana,, tace"Ki nutsu nu gaisa mana"
Jikinta na
rawa ta hau gaida Balaraba, amsawa tayi kawai tana kunshe dariyarta ita Abunda
Lantana take ya soma bata mamaki wallahi.
Mama kanta
ta fuskanci rashin gaskiya gurin Lantana.
Da
k"yar ta hillace ta suka nufi gurin cin abunci Lantana taka tunga ta
tsayawa wai baza ta hau kan daining ba, haka ta had'a mata ta kai ta aje mata
can wani k'ebabtaccan gurin Cin abunci take kamar wata jaka babu kamun Kai babu
komai, Mama Fulani na daga gurin zaman ta tana kallon ikon Allah, Balaraba kuwa
wata irin kunya ce ta kamata, a hankali tace "Lantana kici a nutse
mana"
Ko
saurarenta batayi ba,sai da ts cika Uwar hanjinta da kyau sannan ta tsame
hannuta tana goge bakinta,,, Mik'ewa tayi ta koma falo kusa da Mama
Fulani,,Tsaki Balaraba taja tana d'auke kanta,tanajin Lantana tana cewa Mama
wai tana so ko bayan biki ta zata zauna anan"
Mama Fulani
tace"Ai babu komai sai ta zauna d'in.
Mama Fulani
dai shiru tayi musu ita da Jakadiya suke hira itama da tagaji sai tao shiru ta
k'yaleta,, sai banbadanci takewa Fulani.
Mintu ashiri
Mama ta kara a gurin ta mike tsaye tana musu sallama domin zataje ta kwanta,
nan sukai mata sai da safe, ta shige d'akinta, Jakadiya ma sallama tayiwa
Lantana ta mike ta nufi dakin kwananta.
Balaraba ta
kalli Lantana da rai a b'ace tace" Ai sai ki tashi haka muje ki kwanta,
wai don Allah meyasa kike haka ne"?
Lantana ta
hau yak'e tana fad'in "Me na aikata " yar nan, baki San su irin
wannan mutane dole sai kana musu banbad'anci ba"
Tsaki taja
tana fad'in "To banda wannan masarautar ta masu hankali ce,don Allah ki
dunga nutsuwa kar ki bani kunya gurin abokan zamana da mutanan gida"
Lantana
tace"To naji zan kiyaye ai kina da damar da zaki fad'a min duk irin
maganar da kike so, saboda Kinga zaki auri Sarki!
"Shiru
kawai tayi mata tana surutai a cikin zuciyarta take fad'in ko wannan auren ya
dama,ni a gurina sunan shi auran biyayya.
***********
***********
***********
*Komai yayi
farko yana da k'arshe*
Cikin shiri
sosai suka futo daga shashinsa gida ya cika ya tumbatsa baka jin komai sai busa
da sarewa irin ta gidan sarauta, marok'a da magogo sai aikinsu suke, k'amshi
suke ko ta ina Sarki yana cikin wata d'anyar Shadda gezner me mugun tsada anyi
masa wani irin dinki babbar Riga da " yar ciki ita kanta hular dake kansa
da da yankin shaddar aka had'a ta kafarshi sanye da wani takalmi rufaffe mai
mugun kyau kalar kayan jikinsa sky blue yayi masifar kyau fysakarsa sai futar
da annuri take, sajensa ya kwanta lif-lif a fuskarsa hannusa wani irin agogo
ne, na zallahr azurfa, kana ganinshi kasan yana cikin farin ciki da annushuwa,
sai gaisawa yake da manyan mutane gwamnoni da "yan majslisa sanatoci da
sauransu, " yan abokan arziki duk murna sukeyi da farin ciki.
Wata kujera
ya nufa wacce a ka k'wata ta da shimfud'u na alfarma yana tafe su Shatima na
take masa baya, zama yayi cike da k'asaita, wasu nayi dake tsaye suna jiran
zuwansa suka hau yimasa firfita, Shahid da Shatima suka zauna gefe da gefan sa.
K'irari
kawai kakeji da busa marok'a sun rud'e kowa da irin nashi rok'on kowa naso ace nashi yafi na d'an uwanshi.
"Masha
Sarki! Ya futo fasa taro Jimana na gaban Giwa, baka iya ba Allah ne zai yi
maka, yaro me Halin dattako! Fari mai farar anya! Hak'ika matayen ka sun dace
da samun nagartaccan miji jarumin jarumai,, Duk zaka iya dasu har da
k'warl'wara ma, Sarki! Almasur kujerar mulki takace Allah ya yataka ruk'o
jamuje Gami sha sassaka duk wani mak'iyinka sai da ya mutu!!!!!!
faaaa!!
Gurin d'aurin aure ya kai ya kawo jama'a d'aurin auran mataye uku ba wasa ba
ne, Waziri Zayyanu na gefe guda shi da tawagar shi duk ransa a b'ace yake shi
ba abun ya koma gida, wata zuciyar tana ce masa ya zauna kawai a k'arasa dashi,
dole shine Waliyyin Ango kuma yayi rantsuwar bazai masa waliyi ba, Yana kallon
Shige da fucen da Galadima yake shida Wambai, sam sunk'i su zauna kusa dashi,sun
karkata gurin Sarki,yasan duk kalar munafurci ne, kujerar mulki sukewa yaga
kuma yadda za'ayi a karb'eta a hannusa.
Gaisawa
kawai yake da jama'a ba dan ransa ya so ba, mutane sai zind'ansa suke suna nuna
shi a matsayinsa na Sarki me rik'on k'warya.
Sai da aka
fara d'aura auranshi da Halisa kan sadaki dubu d'ari sannan aka d'aura da Azima
itama sadaki dubu d'ari, sai Balaraba itama haka, Liman ne ya karb'i wakilcin
Balaraba,saboda babu wakili Sallau ne kuma bai zo ba saboda tsabar bak'in
ciki,shi kuma Maman baya gari yana can tafiya tafiyensa dake babbar motar
d'aukar kaya yake ja,,, Kowa ce aka damk'awa Wakilinta sadakin ta, Liman ya
rik'e na Balaraba a hannusa yace shi zai bata da hannusa.
Bayan
d'aurin. Aure guri ya hargitse da ciye-ciye na abunci nau'i nau'i ana futo
dashi daga gida,, Masha Allah kowa yaci kuma yayi guziri guri bai watse ba sai
dab da sallahr azahur sannan kowa ya nufi gida domin yin sallah.
Mahaifin
Azima ne suke keb'e da Waziri suna maganganu k'asa-k'asa karku manta da cewar
dama tuntuni abokai ne
Tun daga
nesa Sarki! Ya Fahimci akwai maganganu da suke tattaunawa. Kuma da alama basu
da gaskiya, suna ganin sun k'araso gurin Mahaifin Azima ya saki fuskarsa sosai
yana fad'in "Dama ina cewa azo a nemo min kai muyi sallama yau zamu koma
ni da tawaga ta, inai maka fatan alkairi da d'or ewar zaman lafiya kai da
iyalinka, ga Azima nan nabaka amana,yanzu ma abunda nake kara jaddadawa abokina
kenan gashi nan a tsaye"
Fuskarsa
babu yabo babu fallasa ya mik'a masa hannu yana fad'in "Insha Allah
karkadamu mungode sosai A sauka lafiya"
Cire hannusa
yayi ya mik'awa Waziri Zayyanu, kauda kai yayi ba tare da ya bashi hannusa ba,
yace"Ka rik'e gaisuwarka ni bana buk'atarta, na fad'a maka tun wuri tsalle
d'aya mutum yake ya fad'a rijiya, amma sai yayi dubu bai futo ba"
Yana gama
maganarsa ya wuce ya barsu tsaye a gurin,
Sarki!
Shahid
Shatima
Duk suka
bishi da kallon mamaki.
đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż94*
Sanin Hali
yafi sanin kama,Sarki fuska yayi kawai ya wuce ba tare da ya tsaya ya k'ara
sauraron wata magana daga bakin Mahaifin Azima ba wato me Martaba sarkin Yalwa,
ganin ya wuce ne yasa su Shahid suma suka rufa masa baya suna cike da mamakin
abunda Waziri Zayyanu ya aikata.
Suna tafe
suke maganar har suka isa shashen nasa Shatima ya zauna kan kujera yana fad'in
"Sai yanzu gajiya ta fara damuna kuma"
Shahid
yace"Duk ba wannan ba, abunda wannan mutumin ya fad'a fa abun dubawa ne,
Tsalle d'aya mutum yake ya fad'a rijiya,Wannan Kalmar a hausance meye
ma'anarta"?
Wani
k'asaitaccan murmushi Sarki! Yayi yace"Ku rabu dashi don Allah inajin
shine zai fad'a rijiyar ya kasa futowa"
Shatima
yace"magana ce me harshen damo kuma da gani akwai wani k'ulli
Shahid
yace"Nima na lura da haka wallahi tunda muka doso inda suke, suna magana
k'asa-k'asa"
Tab'e baki
Sarki yayi yana kici-kicin cire babbar rigar dake jikinsa yace"Mugun
k'ullinsa zai koma k'ansa ni ina tare da Allah"
"Wannan
magana haka take,duk mutumin da yake tare da Allah kuwa to babu abunda wani
mutum zai masa ba tare da Allah ya tsare shi"
Su Shatima
ne suka fad'i wannan maganar.
Zama yayi
kusa da Shahid da gashi sai Singelt da dogwan wando na shaddar dake jikinsa,
yana fad'in zafi nake ji wallahi ga yunwa kasan tun jiya da yamma rabona da cin
abunci"
Shahid yasa
dariya yana fad'in ai zama da yunwa ya k'are me mata hud'u rigis"
Gabansa ne
ya fad'i kad'an shi kansa yana tunanin yarda za'ayi ya zauna dasu lokaci guda.
Shatima
yace"Mutumina ai jarumi ne, zai iya rik'e su, ni dai INA ja maka kunne da
kayi adalci a tsakaninsu"
Shatima ya
k'arshe maganar yana dariya
Hararasa
yayi yana fad'in "Ank'i ayi adalci me yasa su baza ka fad'a musu suyi min
adalci ba sai ni zaku ta damu da maganar adalci, duk wacce tafi kyauta ta min
itace Gimbiya ta"
Dariya suke
masa,Shahid yace"Maganar haka take duk macan da take kaytata ma kafi jin
ta aranka. Ammafa kowa ce mace da irin nata salon wata akwai iya salo da jawo
hankalin me gida da iya kwanciya wata kuma iya girki da iya hira wata kuma iya
kwalliya da tarairaya duk dai gasu man, idan Allah ya hore maka mace me ibadah
fa duk wannan abubuwan Dana fad'a to kayi sa'a a rayuwarka"
Shatima
yace"Wannan maganar haka take"
Shiru yayi
musu suna ta zubah, mik'ewa yayi ya je ya k'aro k'arfin AC sosai yake jin zafi abunka
da wanda be saba ba,ya shiga cikin jama'a ga rana da cukurkud'u kowa naso ya
gaisa dashi, shiyasa ya daure ya dunga gaisawa da jama'a domin futa hakkinsu
Shahid ne ya
kalle shi yaga yana lumshe ido, yace"Ko a sa a kawo abunci ne"
Bud'e ido
yayi yana kallon daining, babu komai a kai, d'aga kai yayi ya mayar da idonsa ya lumshe.
Shahid ya
mike yana k'okarin futa, bud'e idonsa yayi a karo na biyu yace"Kasan
me"?
Shahid ya
tsaya yana kallonsa, shi kuma yace"tea nake so mai kayan kamshi da tafarnu idan nasha shi duk zan daina jin wannan
mutuwar jikin"
Shahid
yace"Bari in shiga shashan Mama yanzu nasan za'aha da maka"
******
Wasa farin
girgi Shahid na futa yaga jama'ar gidan sun dura sabon buki irin na al'ada sai
cashewa suke ana ciye-ciye ga masu kad'an k'warya nan sai bugawa suke "yan
mata sun shiga suna ta rawa, gefe kuma wasu maza ne suke wasan wuk'ak'e, kai
guri ya hargitse da sawu dukuna kowa na tashi murna, ko da yazo giftawa ta
shashen Hajiya Kulu nan kad'e-kad'e ne kawai yake tashi irin na turawa,ta tara
k'awayenta suna ta tsula stiyarsu Tsito ma yana zaune cikin mata yana ta busa
sigari, duk macan da tayi masa sai daki d'uwawunta yana dariya aikuwa sai su
saki shewa suna k'ara rawa da murgud'a d'uwawu" a gurin wasu daga cikinsu
suke aikata fasadi batare da damuwar kowa ba.
B'angaran
Mama ma buki suke sosai irin na al'ada "yan uwa da abokan arziki sun cika
mata falo kowa yazo taya ta murna, tana zaune cikin shiga ta alfarma ta
fuskarta cike da walwala, Gimbiya Halisa tare da Mahaifiyarta Madabo suma nan
suke hidimar bukin tare da Mama Halisa taci uban ado gwal ko ta ina alkyabar dake jikinta ma abar dubawa ce sai
sheki take, jama'a sai kallonta suke ita kuma kanta yana kara girma dama so
take ace tayi kyau , Taso Balaraba ta futo amma fafur tak'i futowa tana kulle a
cikin d'aki kunya take ji sosai ita baza ta rashin kunyar da Halisa take ba,
Lantana kuwa ai ta saje cikin mutane ta zama " yar gari sai kutsawa take
tana shigshigi ga jama'a,,
Tana sanye
da wani irin material me kyau da tsada Multi color ne jikinsa duk stone anyi
mata wani irin d'inki bubu wuyan rigar yaji stone work sosai tayi kyau kamar ka
sace ka gudu d'aurin d'ankwalin da tayi ya k'yatar sosai Sam babu wani tarkacan
kwaliyya a fuskarta, tana zaune gefan gado tana sak'awa da kwance wa su Sadiya
kuwa Duk suna waje tun safiya.
Da k'yar
Shahid ya ganin Mama Fulani yayi mata
bayanin abunda ya kawo shi, tace"Bari yanzu za'a had'o akawo muku in yaso
d'aya daga cikin matan nasa sao tazo ta had'a muku abunci"
Godiya yayi
ya futa ta k'ofar baya,
Ita kuwa
Gimbiya Azima dama can shashen Waziri ta sauka da jama'arta nan suke
shagalinsu, don haka ko da ta shirya ta futa tare da wasu bayinta da ta tawo
dasu suna take mata baya, kai tsaye shashen Sarki! Ta nufa domin da zafi-zafi
ake bugun k'arfe a ganinta wannan kwaliyyar da tayi baza ta tashi a tutar babu
ba, dole Wanda akayi domin shi ya gani.
Jakadiya
Shafa'atu ce ta had'a musu duk abun buk'ata ta sanya baiwa Mariya wacce take shige
da fuce shashen Sarki! Ta d'auko kayan abunci ta dunga kai wa can. Mama ta bi
falon da kallo tana neman Halisa babu ita da alama ta futa, wasu k'wayenta ne
suka zo, Sadiya ta kira Yarinyar tazo ta duk'usa Mama tace"Je ki kira
Yayarku kice tazo inji ni"
Domin tasan
idan ba haka akace ba Balaraba tana iya k'in zuwa.
Tana zaune
taji sallama Sadiya kallonta take har ta k'araso kusa da ita tace"Yayarmu
ka zo inji Mama"
Balaraba
tayi shiru tana tunani Sam bataso ta futa mutane suyi ta kallon ka"
"Jeki
ce gani nan zuwa"
Sadiya ta
futa cike da walwala.
Mik'ewa tayi
ta d'auki wani mayafi me kyau ta ya yafa har fuskarta sai da ta kusa rufewa,
kanta a k'asa ta futa, kallonta kawai jama'ar dake gurin suke.
Har ta
k'arasa kusa da Mama ta tsuguna tana fad'in 'Mana gani"
Shafa kanta
tayi tace"Allah yayi miki albarka Balaraba ya albarkaci auranku,, Allah ya
baku "yaya nagari"
Duk jama'ar
dake gurin suka amsa da "Ameen"
Mama
tace"An kai kayan abunci shashen me mijinku kije ki had'a musu shida
abokansa"
Gabanta ne
ya fadi jin abunda Mama tace, a nutse tace 'To Mama" mik'ewa tayi a nutsu
take tafiya k'afafunta duk suna hardewa tasan idanun mutane dake gurin suna
kanta, tana futa, kowa ya fara fad'ar albarkacin bakinsa a kanta.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż95*
Da sallama a
bakinta ta shiga falon.
Kujerar da
yake zaune tana kallon k'ofar shigowa karaf suka had'a ido, kasa d'auke idonsa
yayi daga kanta, ta k'araso cikin falon a nutse su Shatima suna amsa mata
sallamarta.
Daining area
ta tuna cikin yanayin tafiyar ta me d'aukar hankali, kallonta yake a sace har
Shahid ya lura dashi sai ya tab'o Shatima yana nuna masa,suka dariya.
Wayancewa
yayi ya kalle su yana ya mutse fuskarsa yace"Dariyar meye wannan"?
Da ido
Shatima ya nuna masa Balaraba, tsaki yayi kamar gaske, ya d'an Sosa sumar
kanshi kamar yadda ya saba yace"To sai me"?
A hankali
Shahid yace"Gaskiya kai d'an gata ne Wallahi mata uku rigis!"
Tab'e baki
yayi ya mik'e ya na k'okarin hawa saman bene.
Shatima yace"Ya
haka kuma kai da zamu ci abunci ka hau sama"
Dai-dai
baranda ya tsaya yana bashi amsa da cewar "Wanka zanyi yanzu zan
futo"
Ya bud'e
dakin ya shiga.
Tsab ta
shirya abuncin cikin k'yatattun kwanuka irin na gidan sarauta, tasa wasu irin
plate ta rufe masu kyau da k'yalli.
A nutse tazo
ta zauna ta saki fuskarta kad'an suka gaisa dasu Shahid, sai janta da hira suke
sama-sama take amsa domin tun d'azu da suka had'a ido da Sarki! Tarasa kuzarin
ta,,, Hak'ika ya cika cikkaken namiji yayi kyau cikin singlet d'in dake
jikinsa, sosai ta dunga jin tsigar jikinta tana tashi,, tana jin wani irin
yanayi a jikinta.
Dai-dai
lokacin da ya bud'e d'akinsa yana daga sama jikinsa d'aure da wani towol, da
wani a hannusa, Balaraba yakewa magana, yana daga sama, Azima ta shigo falo
bakinta d'auke da sallama, had'a ido sukayi da Balaraba sai taji zuciyarta ta
buga, ganin irin d'anbanzan kyawun da Balaraba tayi kamar ka sace ta ka gudu,ji
tayi kamar ta Burma mata wuk'a ta huta da masifar kishin da take ji nata.
Saurin
komawa yayi cikin d'akin domin baya so Azima ta ganshi, bashi da tabbacin cewar
Balaraba taji abunda yake cewa. Wayar sa ya
dauka ya kira numbar Shahid yace"Turo min Gimbiya tazo ta had'amin
ruwan Wanka"
Kitttt! Ya
kashe wayar bai saurin abunda Shahid din zai ce ba. Shahid ya kalli Balaraba
dake k'okarin mik'ewa domin tafiya ganin shigowar Azima tasan baza su kwashe ta
dad'i ba ganin irin kallon da take mata, yace"Gimbiya umarni daga mijinku wai ki hau sama kije ki
had'a masa ruwan Wanka"
Cikin mamaki
ta ke kallon Shahid d'in ita fa bata son iyayi, da itace take had'a masa
ruwanka da zai zo yace taje ta hada masa.
Shahid kamar
yasan abunda take tunani yace"Nasan zakiyi tunanin cewar ai da bake bace
kike had'a masa ruwanka ba, to yanzu duk nauyi ya dawo kanku" ya fad'a
yana kallonsu ita da Azima ya cigaba da cewa "duk yawan bayinsa da
kuyanginsa yanzu basu da alhakin kula dashi wannan aikin naku ne".
Azima ta
zauna cikin kujera tana tab'e baki itakam ba zata iya Wannan bautar ba, duk
yawan bayin gidan nan ace dole sai sune zasu had'a ruwan Wanka, wacce taga zata
iya taje tayi.
Balaraba
kuwa gudun kar magana tayi tsayi yasa ta nufi hanyar sama cikin nutusawar ta,
wata banzar harara Azima ta bita dashi.
Shatima
yace" Haka ake so Gimbiya kuma Amarya ta gaban goshin mijinta"
Azima taji
kamar ita yake fadawa magana, kawai sai ta fara shan kamshi tana amsa musu
magana sama-sama.
Yana zaune a
gefan gado ta shigo dakin bakinta d'auke da sallama, had'a ido sukayi a karo na
biyu, sai tayi saurin d'auke nata idon. Ganin yanayi da ta ganshi, a ciki,
shikam ai kallo yake mata na mutukar kurrula ya kafe ta da ido gaskiya tayi
masa kyau sosai da sosai, gyaran murya yayi cikin yanayi maganar sa
yace"Ki shiga toilet ki had'a min ruwan ka amma kar yayi zafi sosai"
Balaraba ta
kama hanyar toilet cikin tsarguwa kafarta sai rawa take tasan idonsa ne a
kanta, ta bud'e band'akin kenan zata shiga yace"Jimana"
Tsayawa tayi
ba tare da ta waiwayo ba, tana bal'in jin haushin Wannan sunan wai Jimana"
Idonsa ya
lumshe ya bud'e su sun fara sauyawa yace"Ki matsa min makilin a brush
kinji ko"
Haushi duk
ya ishe ta, ta lura dashi d'an iko ne.Toilet d'in ta shiga ya fara had'a mishi
ruwan kamar yadda ya buk'ata, ta matsa
masa makilin d'in ta aje inda ake ajewa, tana k'okarin futowa ne shi kuma ya
shigo ciki, sauri kaucewa tayi domin ta bashi hanya kanta a k'asa kwata-kwata
batason had'a ido dashi, tsayawa yayi yana kallonta ,,, jikinta ya bata cewar
kallonta yake cikin zuciyarta take cewa dama haka mutumin nan yake da kallo,
d'ago kanta tayi tan gyara fuskarta gudun raini, suka had'a ido, sai tayi
saurim d'auke nata idon ganin yadda nashi ya kad'a yayi jajazur, gashi sun wani
k'ankance duk girman idonsa, jarumta da dauriya ta aro tace"Zo ka wuce ga
hanya"
"Zo ka
wuce ga hanya? Ya maimata maganar da tayi masa tamkar wata uwarsa ce take bashi
umarni yanda tayi maganar. Aikuwa sai ya tawo tayi k'asa da kanta tana jira ya
wuce,, ya k'araso daf da ita taji gabanta na dukan uku-uku babu zato! Taji ya
rungumeta sam! A jikinsa yana sauke wata zazzafar ajiyar zuciya, abun yazo mata
a bazata! Shine yasa ta kusa fad'uwa k'asa sai yayi saurin tallafo ta jikinsa
suka zube dandagaryar k'asan tayel,
Balaraba ta shiga rudu ganinta kane-kane kan cinyarsa, shi kuma jikinsa na kyarma! Yake lalubar
jikinta har sai da yayi nasarar cafko k'irjinta abunda yake mutukar muradi
kenan ya gigice mata ya fara murza mata su duk da suna cikin Riga bai hanashi
jin yaya taushin su yake ba a hannusa.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż97*
Wani irin yanayi ta shiga lokacin da taji
abunda yake mata da k'irji, tsigar jikinta ta mik'e sosai,taji jikinta ya mutu
murus ta kasa yin katab'us a jikinsa, ganin yadda jikinta ya shika ne yasa ya
fara k'okarin cire mata rigar ko ta halin k'aka ne,,, nan ta dawo hayyacinta da
sauri ta mike daga jikinsa,lokacin shi kuma jikinsa ya mace, saboda halin
sha'awar da yake ciki, bakinta na rawa tace"Wato dama abunda zakayi kenan
shine yasa ka kirani"
Wani kallo
ya watsa mata a kasalance yace"Laifi ne,Ku haram na aikata da har kike min
wannan maganar"
Kallo me
kama da harara tayi masa ji take kamar tayi masa tsaki sai ta tuno kuma
matsayinsa a gurinta,kama hanya tayi zata wuce Ya rik'e hannuta guda yana
k'okarin mik'ewa tsaye ina k'arfin ba d'aya ba,ai kawai sai ta rikoto kansa,,
tana nishi! riketa yayi sosai suka mik'e tare kallonsa take cikin jin haushi,
ta kama hanya zata wuce a karo na biyu, had'e ta yayi da bangon d'akin yana
fad'in "Idan baki rage min sha'awata ba, zaki shiga hakkina ina cikin
halin taimako"
Maganar ta
girme ta,, yanzu ta fara jin tsoransa
ganin yadda ya ware k'arfinsa a kanta duk ya tareta da gangar jikinsa,,
Bakinsa na dab da nata hucin numfashinsa na duk fuskarta.
Lumshe ido
yayi gami da tallafo kanta ya had'e bakinsu guri guda kiss d'inta yake babu
sauki, Sosai Balaraba ta shiga shauki tana mamakin yadda take jin wani mugun
dad'i na ratsa mata kwakwalwa wato dama haka ake ji shiyasa turawa da indiyawa
Larabawa suka nacewa kiss had'a baki saboda suna jin dadi.
Sosai Sarki!
Ya hargitsa ta da zafafan kiss d'in shi mai wahalar mantawa Sai da ya tabbatar
da tayi laushi sannan ya sake ta da ido jajazur! Saura kad'an ta fad'i ta tsaya
da k'afafunta, da sauri ta futa daga
toilet din tayi niyar barin d'akin ba tare da tayi tunanin halin da take ciki
ba.
Shima abunda
ya tuna kenan, tana gaf da futa ya k'araso da sauri ya cire key din ba tare da
ya kalleta ba ya wuce toilet din domin yin abunda ya kaishi, amma fa daurewa
kawai yakeyi yayi hakane domin ya ragewa kansa damuwa Ashe bai sani ba damuwar sai ta kara nunkuwa kan ta da.
A daddafe
yayi Wanka ya dauro towol dinshi ya futo yana goge jikinsa had'a ido sukayi da
ita ta cikin mudubi, dukaninsu suka d'auke kai a tare,,, Murmushi ya saki Mara
sauti cikin zuciyarsa yake cewa yarinyar nan fa bata da juriya da gani romance kawai ya labdatar da ita,, Lallai ya
gano lagonta.
Tana kallon
shi yana shirya wa cikin kaya irin nasu na sarauta sai k'ak'ale yake turare
kamar yayi magana ya fesa yafi kala bakwai a jikinsa d'akin Duk ya gauraye da
kamshi,,,
Cikin
k'asaita ya nufo inda take tsaye yana k'araso wa ya rik'e hannuta ya bud'e
k'ofar suka futa daga dakin, babu Wanda ya kula kowa a cikinsu har suka sauka
k'asa.
Shatima
yace"Ai da mu muna cewa kawai mu tafi amarya ta rik'e maka wuya,, Shiru
yayi musu yana kallon Azima da tayi kicin kicin da fuska kamar ta kurma ihu
ganinshi rik'e da hannun Balaraba sai annuri suke futarwa.
Shahid
dariya kawai yake kunshewa ganin abokinsa yayi shar da shi yasan halin mutumin
sa sai da ya d'ana abun,ganin Duk yanayin Balaraba da alama bata cikin nutsuwa
domin Sam taki had'a ido dasu Zama yayi cikin kujera,, Har yanzu hankalinsa na
kan Azima, ita kuma sai cunkushe fuska take.
Ganin haka
yasa Balaraba ta yi hanyar futa daga falon tanai wa su Shahid sallama. Domin
tasan halin dabbacin su Azima yanzu sai ta hau hauka da surutai Wanda ita kuma
tana ji tana gani baza tabari su zageta ba,
Kallo ya
bita dashi har ta futa,yw sauke ajiyar zuciya me zafi, duk suna kallonsa wata
kibiyar kishi ce tazo ta tokarewa Azima makogwaro wai dame wannan yarinyar
tafisu ne? Ta lura fa Sarki! yana sonta tunda gashi ya kasa b'oye son yana
nunawa a zahiri.
Yanayin
fuskarta ta gyara domin bata so tayi masa magana cikin b'acin rai! taga alama
dole sai ta had'a da kissa da shiyasa, tace"Yallab'ai ina ta sauri inzo in
nuna maka adona ashe ban sani ba "yar uwata ta rigani,fatan dai ta kula da
kai yarda kake buk'ata idan kana bukatar wani Abu ta b'angare na ka fad'a yanzu
in tashi in aiwatar maka dashi,domin duk mu du muna karkashin ka ne"
Lumshe
idonsa yayi ya bud'e a hankali har yanzu yana tunano abunda ya faru shi da
Balaraba na d'azu, a hankali ya bud'e baki yace"Itama bani na kirata ba,
Balle kiyi min wata fassara,maganar bukatar abu ta b'angaran ki, sai ki Bari
sai da daddare kizo ina neman ki"
Shahid dai
da Shatima mik'ewa sukai suka nufi gurin cin abunci suka bar Shi da Azima.
Wani
k'asaitaccan murmushi tayi tace"Godiya nake ranka ya dad'e ai dole in amsa
kiranka,da kamar k'arfe nawa zanzo"? Ta k'arasa maganar tana karkad'a
idanuwan ta.
Abunda
takeyi ya bashi dariya sosai, dakewa yayi fuskarsa babu yabo babu fallasa
yace" Kizo ko da wane lokaci"
Azima taji
dadin wannan abu tana ganin idan Sarki! Ya d'and'ana zumarta a farko, dole ya
susuce domin ba k'aramin gyara tayiwa kanta ba, Mik'ewa yayi ya nufi gurin cin
abunci, itama ta mike ta bishi a baya,, k'are masa kallo take a zuciyarta tana
cewa Allah yayi hallita anan gurin,,, gaskiya yanzu sonshi da kaunarshi tsakani
da Allah take, Sam baza ta yadda da auran sharad'i ba, yanzu ta gane dalilin da
yasa Mahaifinta da Waziri suke son auranta dashi,saboda wata manufa tasu.
***********
************
***********
Lokacin da
sak'o Mama ya isa gurin su Uwa! da
Sallau cewar ga direba nan na jiransu su shirya "yan uwa da abokan arzki
kai da duk me ra'ayin zuwa gidan sarauta ya shirya ga mota tazo daukarsu har
gida, domin. Suje su kalli shagalin bukin Sarki! Tare da matayen sa uku.
Kafin kace
kwabo unguwa ta hautsine kowa na shiri babu Wanda yake so a barshi a
baya,wad'anda basu sani ba, sukaita mamaki jin cewar Balaraba d'iyar Ayuba ita
tw auri Sarki! Almansur,, lallai kowa ne dan Adam da lokacinsa.
Uwa! Kuwa
kuka wiwi! Ta dunga yi mutan unguwa sun cika gidan suna kallonta wasu na bata
baki wasu kuwa mamaki sukeyi kukan me takeyi wasu daga cikinsu kuwa dariya suke
mata sun San bakin ciki ne yake d'akinta,Sadiya matar Kawu farin ciki ya cika
mata zuciya tabbas yau Allah ya nunawa Uwa! Ita ba komai bace a rayuwa ,
yarinyar da take rainawa ta hau wani matsayin da babu Wanda ya isa ya kaita
kansa sai Ubangiji makagin baiwa.
Cikin farin
ciki ta kulle d'akinta ta tsallake Uwa! Dake durkushe a tsakar gida tana gunjin
kuka mutane sunyi dafifi a kanta suna bata hakuri, a zuciyarta tace" Kune
wahallalu munafukai kawai, d'akin Iya ta nufa.
Tare suka
futo da Iya sukayi fucewarsu, suka bi a yari zuwa gidan Sarki!
Duk wannan
wainar da ake toyawa Shamsiyya da Maburuka basa gida. Shamsiyya dai, gurin
Arrama ta tafi, ita kuwa Mabaruka wani sabon saurayin ta ne yazo ya d'auke ta a
mota suka futa.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI WRITERS
ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż97*
Buki aka
gudanar irin na al'adar masarautar ,matasan samari suka shirya kilisa, duk suka
shirya dokunan su da ado me k'ayatarwa suka futa, yayin da masu busa da k'ida
irin na gidan sarauta suka rufa musu baya suna aikin su.
A gaskiya
shagalin buki ya k'ayatar ya kuma ni shad'antar, jama'ar unguwar su Balaraba,
kafun su tafi sai da suka sa a kai musu iso gurin ta, suka gaisa sosai sunai
mata fatan alkairi, Iya ta bata shawarwari sosai, Sadiya matar Kawu ta kalli
Lantana wacce tayi kicin-kicin da fuskar ta, so take kawai su tafi gida, domin ita gani
take kamar zasu ce zasu zauna kamar yanda tayi.
Tace"Lantana
ai sai ki taso mu tafi haka tunda dai an gama shagalin buki ko"
Wata
k'atuwar harara ta Dan k'ara mata tace"Ai sai kizo ki ja ni ki kai ni gida
munafuka, ai ni naga gurin zama, kuje Ku k'arata da iskancin ku"
Cikin mamaki
Sadiya tace"Lantana daga magana kuma sai ki fad'a min me zafi"?
"Ke
kika jawo ehe! masu gidan ma basu gaji dani ba balle ke karan k'ada miya"
Girgiza kai
tayi cike da mamaki tace"Ai gaskiya ce,Lantana ke da ya kamata kiyi wa
wani fada kece kike aikatawa"
"To
bana son gaskiyar, nace bana son gaskiyar, gaskiya ko munafurci dai"
Ta k'arashe
maganar a fusace!
Iya ta kama
hannun Sadiya suka wuce, tana fad'in "Ke ma dai kin tsaya Ki na daka ta
Lantana kamar bakinsan halinta ba, yanzu sai tasa mu raba abun kunya ba
damuwarta bane"
Akwai In da Mama Fulani take suka nufa, sukayi
mata sallama gami da godiyar abun alkairin da a kai musu,, har wajan mota
Balaraba ta rako su tare dasu Sadiya suna ji kamar su bisu gida, Balaraba ma
idanunta duk ya tara kwalla haka dai
sukayi sallama suka tafi, kamar yarda aka d'auko su a mota haka aka mai dasu
gidajan su, kowan ne kana kallonsa kasan yana cike da farin ciki.
Bayan sallah
isha ne, masu karatun al'kur'ani suka zauna farfajiyar gidan suka fara
karatunsu, saukar alkur'ani me girma
zasu yi.
*********
*********
*********
Arrama yana
ganin Shamsiyya afujajan, yasan da akwai matsala, tana zama ta fashe masa da
kuka wiwi! Murmushi yayi yana mata wani irin kallo yace"Da kwai matsala
kenan malama Shamsiyya"
D'aga kai
tayi domin kuka yaci k'arfin ta kasa maganar.
"Shiga
ciki ganinan zuwa"
Ya fad'a
mata yayin da ya ke zane-zane cikin yashin dake gabansa.
Wuff
Shamsiyya ta shige d'an a kurkin d'akin tana goge hawayen ta domin ita gani
take tazo inda za'a share mata hawaye.
Arrama dama
kwana biyu babu kasuwa mutane duk sun gudu domin ganin aikinsa baya ci, a cewar
su mak'aryaci ne, kullum sai yace buk'ata zata biya tak'i biya shiyasa kowa ya
gudu, sai d'ai-d'ai ku ne wanda basu gane ba.
Mik'ewa yayi
yaje ya zura sakata, ya k'wab'e babbar rigarshi ya aje ta gefe guda, ya afka
d'akin.
Shamsiyya
tace"Arrama yanzu meye abun yi"
Zama yayi
kan wani dutse yana lashe baki yace" Aikin ki ya dawo sabo yarinya kin yi
kuskure shiyasa komai yak'i tafiya dai-dai"
Shamsiyya ta
dafa k'irjinta cikin damuwa tace"Na shiga uku ni Shamsiyya yanzu babu
yadda za'ayi a gyara"
Arrama yayi
wani bazawarin murmushi yace"Akwai hanyoyin gyarawa in har zaki bi
umarni"
Shamsiyya
tace"Zan bi umarni in Allah ya yarda ni dai burina shine kayi min aikin da
zan auri Sarki! Ita kuma waccan tsinanniyar ya koro ta gida tare da takardar
saki"
Murmushi
yayi, ya mike yana fad'in "Ina zuwa"
Futa yayi
daga d'akin
Allo ya
d'auka yayi zane-zane layi goma ya sanya ruwa cikin k'ok'o ya d'auraye Tass, ya
zuba wasu ciyayi, ya shiga d'akin yana motsawa ruwan.
Zama yayi
inda ya tashi, yace"Karb'i wannan"
Shamsiyya ta
mik'o hannu ta karb'a jiki na kyarma! Tana jiran abunda zai ce, gyaran murya
yayi ya cigaba da cewa"Ki tub'e kayan jikin ki tass! Ki shafe jikin ki da
rubutun yanzu kiyi a gabana ko ina ake so rubutun ya tab'a a jikin ki"
Aikuwa jiki
na kyarma! Shamsiyya ta hau tub'e kayan jikinta a gaban Arrama duk idanunta sun
rufe k'okarin ta kawai taga tabi umarnin da aka bata, domin aiki yayi"
Zigid tayi
gaban Arrama ta fara shafa ruwan tawadar a jikinta, Arrama ya gigice ya
d'imauce ganin yadda nonowan Shamsiyya suka k'ara girma sosai ba kamar yarda ya
sansu ba, idanunsa suka kada sukayi jajazur tuni kayan aikinsa suka cika wando
sai haniniya suke.
Ita ko
shashashar sam bata lura ba shafe jikinta kawai take tana jujjuwa, muryarsa a
sark'e yace"Ki shafa a mazaunan ki da bayan ki"
Tana shafawa
tace"Hannuna ba zai kai ba"
Cikin futar
hayyaci ya mike ya Isa inda take ya karb'i k'okon yana fad'in "Kawo in
shafa miki kiga yarda ake"
Mik'ama masa
tayi ta juya masa baya, aikuwa Arrama ya karb'a yana fara shafa mata a mazaunai
yana mulmula masu
[9/14, 8:27
AM] Akwai Cittađ”đ”đ„ł: Jin yanda Arrama yake Mulmula mata
mazaunai, yasa wata mahaukaciyar sha'awa ta bujuro mata dama Shamsiyya tana
daga cikin jerin mata masu masiyaffafiyar sha'awa(Harija) ce sosai lumshe ido
ta dunga yi jikinta ya soma zuba,, babu shiri ta juyo, shima jefar da k'okan
yayi saboda baya cikin hankalinsa, rungume juna sukai suna nishi, sosai da
kanta ta cire masa ragowar kayan jikinsa, a gigice kwanta kan wata tsohuwar
katifa, Shamsiyya ta bud'ewa Arrama k'afa ya afka kanta idanunsa a rufe.
***********
***********
***********
Tsito na
d'akinsa yana aiki da aljanu domin yinin yau aiki yake sosai kan buk'atar da
Waziri Zayyanu ya kai masa kan Sarki! Almansur, kawai sai yaji gida ya karad'e
da karatun alk'urani me girma, Ihuhhhhhhhu!!! Ya kurma wani uban ihu! Ji da
yayi jikinsa ya d'auki wani mugun zafi! Mik'ewa yayi ya fara zarya cikin d'akin
yana wasu sambatu, duk a k'okarin sa na Koran aljanun idan tunda ya kirasu. Jikinsa na kyarma! Yasan duk
al'janin da ya k'one ta dalilin haka sai ya d'auki fansa a kansa.
**************
**************
**************
Lantana tana
zaune ita kad'ai a d'akin da aka ware mata Wanda take kwana a ciki take cin
karanta babu babbaka, tunanini take da sak'e-sak'e na yanda zata zubawa
Balaraba garin magani nan a Lemo da kuma wannan k'asar kabari, kwana biyu
hidima tayi yawa ga idanun jama'a shiyasa ta Bari sai bayan buki kowa ya wa tsa
sannan, to amma tana wani tunani har indai Balaraba ta shiga gidanta to ganinta
ma zai mata wahala yanzu tunanin yaya
za'ayi take.
*******
*******
*******
Tun bayan
sallahr Isha'i su Shahid suka tafi kowa na da iyali, sun bari sai gobe kuma
zasu zo da iyalinsu domin akwai walima da suka had'a domin farin cikin Wannan
rana.
Yana zaune
shi kad'ai a falo, yana duba wannan k'aramin littafin nasa idanunsa sakaye da
farin gilashi as'usuel, a tak'aica dai wayoyinsa duk kashe su yayi saboda yanda
kira da sakkoni suka dame shi, "yan uwa abokai, kowa nasu yayi masa fatan
alkairi, sosai ya amsawa wasu, ganin abun bazai k'are ba ne yasa ya kashe wayar
domin yana bukatar Hutu a tare dashi.
Karatun yake
amma hankalinsa da tunaninsa baya kan abunda yake karantawa ya tafi wani guri
na daban, tunanin moment (Yanayi) da ya shiga d'azu dashi da Balaraba,, yayi ne
domin ya rage ma kanshi radad'i, amma kamar karawa kansa damuwa yayi, yanzu
haka daurewa kawai yake, agogon hannusa ya kalla goma shaura, yana sane da
zuwan Gimbiya Halisa, shiyasa yake yawan kallon agogo, akai-akai. Minti biyar a tsakani yaji alamun
bud'e Kofa, nutsuwa yayi sosai ya ki kallon k'ofar shigowar,Gimbiya Azima ta
shigo cikin sallama fuskarta d'auke da kayattacan murmushi.
Amsa mata
yayi ba tare da ya dago kai ya kalle ta ba, kusa dashi taje ta zauna har sai
jikinsu ya had'u da juna.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż98*
Cikin wani
irin salo take gaida shi. Ya amsa hankalinsa na kan littafin dake hannunsa,
tunani take yaya za tayi ta jawo hankalinsa,, Cikin siririyar murya
tace"Yallab'ai fatan ka yini lafiya, ina fatan kaci abunci"?
Murmushi
yayi a k'asaice yace"Alhmdullahi yanzu dai bana tare da yunwa, sai dai
anjima zan sha coffee"
Gyara zama
tayi sosai tace"Haka nake so, bari in ka tashi sha sai in had'a maka"
"Babu
damuwa" Ya fad'a hankalinsa na kan littafin.
Shiru na
minti biyar, yaji shi duk a takure saboda yanda ta nani k'e shi bayan haka kuma
k'amshin da take ya fara tafiya da imaninsa, abunda da Wanda ya tara sha'awa,
dama a kusa yake,,
A jiye
littafin yayi gefe ya d'an kishingid'a kan kujerar yana lumshe idonsa, shi
kad'ai yasan abunda yake damunsa a zuciyarsa.
Sosai ta
matsa kusa dashi ta d'ora hannuta kan sumar kansa Wanda take bala'in so, lumshe
ido tayi, yana jinta yayi mata shiru, shima sai yaji tamkar ta nayi masa Susa
ne.
A hankali ta
d'ora hannuta a cinyar sa tana mammatsa masa jiki, ya bud'e ido da sauri yana
kallon ta, ganin abun nata yana nema ya wuce gona da iri.
Wani irin
abu tayi da idonta Wanda ya d'auke masa hankali sosai ta burgeshi da salon ta
abunka da Wanda yake jiran k'iris, hannunsa ya sa ya rungumo ta tafad'a
faffad'an k'irjinsa lumshe ido yayi lokacin da yaji tudun k'irjinta a jikinsa,,
sai ya k'ara shiga rud'u sosai, Azima kan tafi shi tafiya ji take tamkar
numfashin ta zai d'auke saboda tsabar shauki.
D'aukar
jarirai yayi mata ya nufi sama da ita, Allah yasa k'ofar a bud'e take ya aje ta
kan bed d'in shi a nutse yake komai,, gashi dai a cikin buk'ata yake amma bai
nuna zalamarsa ba sosai, Azima kuwa ganin ta samu shiga sai ta dunga futo da
salo-salo na janye hankalin maigida,,Sarki! Ya ji ba zai iya jurewa ba, babu
shiri ya kashe wutar d'akin ya damk'i Azima a hannu domin ita ta kawo kanta
kuma halilinsa ce.
Babu laifi
ya samu gamsuwa da ita, yadda ya kamata kuma ya same ta cikkakiyar mace sai
tana da nak'asu gurin ni'ima ya jima yanayi kafin yayi rilizing. Gashi yana
d'an jin zafi a jikinsa ko Dan wannan shine na farko a gurinsa oho,,
*Ni kam mace
baza ka banbamce ba sai ka kwanta da sauran biyun*
A jigace
Azima ta tashi tana cije bakinta sosai Sarki! Ya gurge ta tunda ya hau kanta
bai saurara ba wajan awa guda yake sai da ya samu gamsu, gashi ya d'aga mata
k'afafu sama yanzu ji take duk cinyoyinta ciwo ita kama baza ta d'orar da komai
ba.
Da k'yar ta
samu ta gasa jikinta ta dauro alwala ta futo ta tada sallah, kwanciya tayi kan
daddaumar ta kama baccin gajiya mamakin k'arfin Sarki! Take kamar wani doki
gaskiya ta gurzu.
Bakwai
shaura ya shigo gidan, ya jima a waje yana gaishe-gaishe da jama'a nan ya tarar
da Azima tana sharar bacci, girgiza kai kawai yayi ya shiga toilet da kanshi ya
had'a ruwa yayi Wanka ya fito daure da towol, tsayuwa yayi dressing mrioow ya
fara shirya kanshi,, komai yake a nutse yake, tsaf ya shirya jikinsa cikin wata
shadda wagambari ta Asali sky blue duk ya wancin kayan shi sky blue ne,,
d'inkin da akai wa shaddar abun kallo ne, wani takalmi mai kyau ya zura a kafar
shi ya wai waya yana kallon Azima ko motsi bata yi ba duk da wannnan kusurkusur
da yake a d'akin,mamaki yake na irin nauyin bacci irin haka, hannusa yasa ya
d'an daki k'afafunta shiru bata motsa ba,,
"Azima"
Sunanta ya
kira cikin hosky voice nasa, ina Azima Sam bata San yanayi ba,, sauka k'asa
yayi kawai ya k'yaleta yasan dai tayi sallah tunda gata kan dadduma.
Bayin sa ne
suke ta kai kawo a falon kowa na aikinsa, yana sakkowa suka dunga barin ayyukan
su, suna zuwa suna kwasar gaisuwa,, Mariya baiwar sa kenan Wanda take hidamar
gyara mishi bedroom, ta nufi sama, gyaran murya yayi,Mariya ta tsaya kanta a
k'asa yace"Ki bar gyara d'akin yanzu wannan ba hurumin ki bane"
Mariya tace
"Tuba nake ranka ya dad'e a ya fe ni"
Shiru yayi
Tazo ta wuce
kanta a k'asa.
**********
**********
K'arfe goma
da rabi na safe Halisa ta futo cikin k'asaitacciyar kwalliya, Mama Fulani na
falo a zaune tare da Madabo Jakadiya Lantana Balaraba suna zaune kusa da Mama
ana gaiggasawa kamar yarda suka saba.
Madabo na
ganin d'iyar ta ta futo cikin shiga ta alfarma ta masu mulki sai wani dad'i ya
kamata ita kanta tasan "yar daban take da kowa. Halisa ta zauna kusa da
mamanta, tana gaida Mama Fulani, Cikin sakin Fuska ta amsa, Lantana kuwa sai
b'arin jiki take tana gaida Halisa, ko kallonta ba tayi ba.
Balaraba
ranta ya b'aci ganin yanda take wa mutane kallon banza, Jakadiya tace"
Ranki shi dad'e an tashi lafiya"?
Halisa bata
duba girman Jakadiya Shafa'atu ba balle ta a gaida ita, sai da ta gama shan
k'amshin ta sannan ta amsa mata.
Mama Fulani
ta tsani halin Girman kai irin na Halisa ga ta ga "yar uwarta a bokiyar
zamanta amma tak'i kallon shashan da take, A nutse tace" Ga "yar Uwar
ki nan ko Ku gaisa ya kamata tun yanzu Ku fara had'a kanku domin mijin Ku ya
samu nutsuwa da ku"
Balaraba
tace"Hakane Mama cikin Siyasa da iya zaman duniya tace"Ranki ya dad'e
fatan kin tashi lafiya"?
Halisa kanta
ya k'ara girma jin Balaraba na gaishe ta, amsawa tayi fuskarta babu yabo babu
fallasa. Ta mik'e tsaya Maddo tace"Yawwa maza je ki Ku gaisa da mijin
ki''ki samu lada"
Murmushi
Halisa tayi tace"Dama can na nufa Mama.
Mama Fulani
ta kalli Madabo da rai a b'ace tana fad'in "Yanzu nayi gyara , kina Neman
ki b'ata da Halisa da Balaraba duk d'aya suke a gurina saboda haka idan zaki
zartar da hukunci duk su biyun kina da iko dasu a matsayin ki na Uwar su"
Madabo
tace"Kim fad'i dai-dai Mama amma kin San ni bana shiga shirgin yara har
indai ta mai dani uwarta shikkenan, amma in zata dunga d'aukata a matsayin Uwar
kishiyarta , babu ruwana da ita"
Shiru Fulani
tayi mata saboda tasan halin ta baud'addiyar macace.
"Ke
Halisa tsaya Ku tafi tare da " yar uwarki, insha Allahu zan zauna daku
anjima"
Halisa taji
haushin hukuncin da Mama ta yanke, babu yadda ta iya dole tabi umarni.
Fulani
tace"Balaraba tashi kuje Ku gaisa da mijin Ku"
[9/15, 9:31
AM] Akwai Cittađ”đ”đ„ł: A nutse ta mik'e tana gyara zaman hijab
din ta, yau ma tana cikin dugowar riga
ash color tayi amfani da irin hijab d'in nan na larabawa e had'e da hula
tayi kyau sosai sai da rigar ta d'an matse ta sharp d'inta ya futo sosai,,
Halisa tayi mata wani irin kallo ta watsa a kwandon shara.
Tafiya
sukeyi babu Wanda ya kula kowa dake safiya CE, babu mutane sosai a farfajiyar
gidan, dab da zasu shiga shashen Sarki! Ne motar Shukura ta danno kai cikin
gidan.
Halisa ta
tsaya tana murmushi domin Shukura mutuniyar ta ce, Shuruwa yarinyar Hajiya Kulu
ce ta dawo daga yawace-yawacen ta na dare domin bata kwana ma a gida ba.
Ganin sun
tsaya suna hira yasa Balaraba wuce wa, Shukura ta bita da wani mayen kallo babu
abunda ya rikita ta sai tsarin zubin halittar ta,Balaraba a kwai jiki me kyau.
Tace"Wacece
wacan ne"
Halisa ta
tab'e baki tana fad'in Balaraba kenan wacce akayi madadi da ita tsohuwar matar
Moddibo Yanzu kuma matar Sarki! Ta uku"
Shukura ta
sauke ajiyar zuciya tana fad'in 'Gaskiya ta had'u iya haduwa wallahi"
Wani kallo
Halisa tayi mata tana Jan tsaki. Dariya Shukura tasa tana bin Halisa da kallo
tana fad'in "A Gaskiya CE dole In fad'a"
Ko kula ta
bata yi ba tabi bayan Balaraba wacce take dab da shiga cikin gidan.
*******
Har yanzu
yana zaune a falo yana duba littafin
zadi zaujen, littafin dake kunshe da zamantakewa irin ta aure. Yaji
motsi da alama shigowa za'ayi kafin ya an kara, Balaraba ta shigo cikin
sallama"
Muryar ta da
yaji ita tasa yayi saurin dago kanshi yana kallon bakin bak'in k'ofa.
Lumshe
idonsa yayi lokacin da suka had'a ido da ita ya mai da kansa k'asa tare da amsa
mata sallamar ciki-ciki, a hankali take takawa domin ta k'araso kusa dashi.
Halisa ta
shigo ita da sallama, abun ya bashi mamaki sosai ya amsa mata ita, itakam
fuskar ta ta saki sosai tazo ta wuce Balaraba kai tsaye kujerar da yake zaune
ta nufa.
Hankalin su
ne ya koma can idan da suka ji motsin bud'e k'ofa duk su ukun,Sarki! Shaf ya
manta da cewar Azima na d'akin shi a kwance,, da sauri ya mik'e ya nufi in da
take, ganin tana k'okarin saukowa daga sama tana shirin fad'uwa kana kallonta
kasan tana cikin wani yanayi na wahala.
Duf-duf-duf!
Gaban Halisa ya dunga bugawa, kar dai wannan a nan ta kwana"?
Tambayar
kanta takeyi.
Balaraba ma
taji wani abu cikin ranta amma da yake tana da wayo da dabara bata nuna ba,
ammafa zuciyarta babu dad'i.
Halisa kuwa
rashin hakuri lokaci guda yanayin fuskarta ya sauya da mugun b'acin rai Lallai
yau dole ayi ta domin tana gani an shiga hakkinta baza yadda ba.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż99*
sai ya rik'e
Azima a jikinshi suka soma saukowa a hankali daga k'afar bene, sai yanzu ya
tabbatar da cewar ba k'aramin jigata Azima tayi ba,domin har fuskarta ta fad'a
idanunta duk sun shige loko. Ganin ya rirrik'e ta ne yasa ta k'ara lanjarewa a
jikinsa tana k'ara kwanciya a faffad'an k'irjinsa,, sai wani lumshe ido take
duk dan ta k'untatawa su Balaraba. Aikuwa zuciyoyin su tamkar su babbake dan
rad'ad'in zafi kai kishi masifa ne, mussaman akan wanda kake so,
Baki na rawa
Halisa tace"Wai Yallab'ai me nake gani ne haka? Me ya kawo wannan gurin ka
da safiyar nan,ai idan za'a bi yadda tsarin al'ada yake nice zan fara kwana da
kai kafin ta, ni dai gaskiya an shiga hakki na"
Ta k'arashe
maganar da murya a kaurare domin kishi ya rufe mata ido yasa ta manta da wa
take magana.
Zaunar da
Azima yayi kan kujera bai ce komai ba, ya zauna gefan ta shima, ita kuwa sai
wani mar-mar take da idonta ita gata wanda miji ya kwana da ita.
Sarki tsabar
haushin Halisa bai sa ya kalle ta ba, ya kalli Balaraba da fuska a had'e
yace"Tsayuwar me kuke min anan ko kema kina da abunda zakice a kan
hakan"
Gabanta ya
fad'i jin abunda yace, Yo ita me zatace don ya kwanta da matarshi ta sunna kiji
d'an neman rigima ita wacce tayi masa bai sauke fushin nasa a kanta ba sai ita
da bata ji ba bata gani ba" Babu yabo babu fallasa ta d'an risina ta rage
tsawon ta tace"Ina kwana fatan ka tashi lafiya"?
Sai da ya
gama ya mutse ya mutsen shi sannan ya amsa ciki-ciki.
A zuciyarta
tace"Dube shi don Allah wai mu zai nad'ewa tabarmar kunya da hauka.
Juyawa tayi
da niyar tafiya ya kalle ta a fakaice ya d'auke kansa ganin yadda mazaunan ta
suke juyawa gwanin ban sha'awa"Jimana" Zuciyarta ta tsinke tasan da ita yake inda
yayi mata wannan kiran tasan wata tsirfar ce.
Juyowa tayi
tana kallonsa yayi saurin d'auke kansa, yace"Ke je ki had'ama abun kari,
ita wannan babu lafiya" yana nuna Azima da baki
Wannan
hukuncin da ya yanke yayi mata tsauri da yawa ita kam bata ga inda aka tab'a
haka ba, wacce ta kwana da miji daban me
kula dashi daban,, zuba abunci kawai za'ace baza ta iya ba, Ba tace komai ba ta
nufi daining area cikin yanayin tafiyarta,dama abunda yake so kenan kallo ya
bita dashi babu ko kunyar su Halisa da Azima da take fafar tana tare dashi
hankalinsa da tunaninsa nacan gurin kallon rausayar Balaraba da tsarin jiki me
kyau da Allah ya hore mata, duk namijin da ya d'ora idonsa a kanta sai ya kyasa
balle kuma mace "yar uwarta.
Halisa ta
k'ara cika tayi fam-fam tamkar ta fashe da kuka haka take jin zuciyarta ita a
ganinta ita aka takewa hakkin ta.
Yana sane
yak'i kallon gurin da take tsaye domin ba k'aramin haushi ta bashi ba da kan
maganar da tafad'a.
Jiki a
sanyaye ta je ta zauna kusa da shi suka sashi a tsakiya, Azima cikin barikan ci
da iya duniyan ci, ta mak'e murya irin me jin jikin nan, tace" Barka da
safiya Uwargidan mu"
Ko kallonta
ba tayi ba,, hankalinta na kansa Wanda ya d'auke kansa tamkar bai san akwai ta
a gurin ba,
Murya a
sanyaye tace"Ina magana fa ka share ni"
Kallonta
yayi yace"Ki je ki koyo yanda ake magana tunda ke kin ki kiyi hankali har
yanzu"
K'walla ta
taro a idonta Lallai yau bata futo a sa'a ba komai a kanta ya k'are gara ma
wacan wahalalliyar ita ya kula ta, cikin rashin abun yi tace"Ina kwana
Kallonta
yayi kamar yasa dariya domin ta bashi ita sosai, wai Ina kwana, fuskarshi ya
kara had'ewa yana fad'in"Bazan amsa ba, sai kinje kin koyo yanda ake
lafazi"
Azima
burinta ya cika jin yadda ake dizga Halisa sai wani lumshe ido take na jin
dad'i.
Halisa
hakurin ta ya soma zuwa k'arshe da Jan ido ta kalle shi tana fad'in "Wai
me yasa kake min haka hubby naga dai ni dakai auran soyayya mukayi ba auran
had'i ba, kuma ba wani ne ya mutu akayi maka madadi da ni ba, kana sona ina
sonka,to me yasa zaka dunga wulakanta ni a gaban Wanda basu isa ba"
Kowa yayi
zagi yasan da wanda yake,, Ba Azima ba har Balaraba sun gane habaici Halisa
take musu"
Shi ko
Sarki! Kallonta yake gwanin ban haushi har da goge hawaye, shi kam bai ga
abunda yayi mata ba da har take kuka idan laifi ne itace tayi,dole ne kuwa ya
koya mata zamantakewa domin baya son rashin zaman lafiya a gidan shi.
Yace"Kin
shigo kina kallonmu d'ai-d'ai ke ga Gimbiya matar Sarki, ko? Bayan nan kin zo
kina min wata maganar banza da bata da tushe balle makama, Eh na kwanta da
Azima jiya kwanciya ya aure laifi ne, ke me ya hana ki kawo kanki tunda kina
tak'amar da cewa kece Uwar gida wacce a ka fara d'aura min aure da ita"
shiru yayi na minti biyu ya cigaba da cewa"Bari ki abunda baki sani ba,
Dan an d'aura maka aure da mata uku ko hudu a rana to bai addini bane kace
Lallai sai da wacce aka fara d'aura maka aure sannan zakayi tara da ita ba,
alhalin basu tare ba, ita ta kawo kanta gurina sai me ai itama matata CE,don
haka ya rage naku yanzu Ku tsara yaya zaku raba kwana kamar yadda addini ya
tanadar"
Sosai Halisa
take kuka taji zalin fad'an da yayi mata ahalin yanzu babu wata kalma da zata
kara futowa daga bakinta bayan ya gama wulakanta gaban kishiyoyin ta.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż100*
Tashi tayi jikinta a mugun sanyaye ta nufi
k'ofar futa daga falon, ko kallo bata ishe shi ba balle ya hanata tafiya.
Balaraba ma
cikin k'warin jiki tayi saurin had'a duk abun buk'ata kan daining d'in ta jera
komai gwanin sha'awa, cikin nutsuwa ta baro gurin, kanta a k'asa ta tsaya nesa
dasu tace"An kammala komai"
Yana jinta
sarai ya share tamkar bai ji ta ba,,
d'ago kai tayi suka had'a ido, gaskiya ta tsani kallo wallahi ta lura kuma
kamar d'abi'arshi ce,abunda Balaraba bata sani ba kuwa kallon kurulla ba hallin
Sarki! Bane mutuk'ar ya damu Abu da kallo to tabbas abun yayi masa kuma ya
k'yatar dashi,, Kishin Balaraba kamar ya kashe Azima domin ita ma ta lura da
irin kallon da yake mata.
Gyaran murya
yayi k'asa-k'asa yace"Sauran ki d'akina ki hau ki gyara min, ita wannan
bata da lafiya "
Ya k'ara
maimaita mata maganar da yayi mata akaro na farko.
Farko yace
mata ta had'a musu abunci yanzu kuma yace mata ta gyara masa d'aki wato yana
nufin ta gyara inda suka b'ata ko yana so ya nuna mata Lallai yayi rayuwar aure
da Azima ita a ganinta ba sai ya nuna mata komai ta gane sarai, b'ata fuska
tayi kamar tace baza tayi ba, kuma sai ta tuno karamcin Fulani a gareta, kai
tsaya ta juya da niyar hawa saman bene inda d'akunan baccin sa yake.
Wannan
kallon dai ya bita dashi, yana sauke wata sihirtacciyar ajiyar zuciya,, Azima
ta d'ago kanta dake jikinsa tana kallonsa sai taga kwata-kwata ma hankalinsa
baya kanta, bak'in ciki kamar tayi yaya, murya a sanyaye tace"Yallab'ai ya
kamata muje kaci abunci zan wuce b'angaran da na sauka a kwai "yan uwanmu
nacan na jira na da yawa daga cikinsu yau zasu tafi"
Babu abunda
yace mata, ya mike a tsanake ya nufi daining
mik'ewa tayi da kuzari ba kamar d'azu ba ta bi bayansa
Balaraba na
shiga d'akin ta tadda bed d'in duk a
hargitse duk nauyin bedshirt d'in dake shimfid'e a bed d'in ya hautsine
da alama ba k'amin dirama aka sha jiya ba, wani mugun b'acin rai ne ya turnuk'o
mata zuciyarta tamkar ta tarwarshe haka take jin wani matsananci kishinsa yana
damunta, wai ya akayi ne ta yarda mutumin nan ya raina ta, Wannan fa ba sara
bace, yasan dole zata gani kuma zataji ciwo shine zai ce ta gyara masa
d'akin,me yasa bai sa Halisa ba saboda yasan baza tayi ba kenan, don dai ita
yasan komai yace tayi tanayi shine zai sanya ta wannan aikin gaskiya ta canza
shawara baza tayi ba,ita wacce aka kwanta da ita tazo ta gyara abunta, wallahi
ya mugun raina mata hankali ma, tana ganin zata dawo masa da ainihin kalar ta,
gudun irin wannan rainin, rai a b'ace ta juya domin barin d'akin shi kuma ya sako
kai zai shigo sukayi gware goshi da goshi, ja da baya tayi tans dafe goshin ta,
cike da takaicin sa, shigowa yayi dakin sosai ya mai da k'ofar ya rufe yana bin
d'akin da kallo ganin babu abunda tayi a ciki.
Kallon juna
sukayi ita dashi,wannan karon tayi jarumtar tsayar da idanta a kansa domin ta
fara yak'in k'watar kanta a ganinta rainin hankalin yayi yawa.
Cikin
yanayin maganar shi yace"Baki gyaramin bed ba ina so in kwanta, oh ko da
yake ma naga babu wani gyara a d'akin sai shimfid'ar ki cire bedshirt d'in ki
sanya min wani zan kwanta in huta"
Babu zato
taji bakinta ya sub'uce mata da cewar"Ita wacce ta b'ata me hanata gyarawa
nifa wannan ba hurumi na bane Allah shi gafarta maka"
Yadda tayi
maganar yaso ya bashi dariya Lallai itama za'aje da ita.Yace"OK yanzu me
kike nufi"?
"Cewa
nayi ba hurumi na bane gyara bed d'in nan da dai nice na kwanta a kai sai in
gyara da hujja"
Sai da tayi
wannan maganar tazo tana da tasani ganin tana nemam ta zarme, sai ta sunkuyar
da kanta k'asa kunya na yunk'uro mata.
Tsaf ya
fahimci abunda take nufi kuma ya gano kishi ne yake damunta,, wani murmushi
yayi yana me tsatstsata da idanunsa masu dafi, yace"Kema kinyi magana me
kyau, jiya Azima tazo ta faran ta min rai, ta d'ebe min kewa ta shekara da
shekaru, yau kema kin kawo kanki bari kawai mu barshi in kin b'ata sai ki gyara
naki"
Ita ba
yarinya bace tsaf ta fahimci abunda yake nufi, kallonsa take cike da d'umbun
mamaki wato shi rashin rashin hak'urinsa
bazai bari a kawo masa matayen nasa ba
Kulle k'ofar
yayi sosai ya zare key d'in ya wuce toilet abunsa.
Baki sake ta
bishi da kallo tana mugun mamakin k'arfin halinsa da sauri ta nufi k'ofar tana
jijjigata,, kamar dotse take ja tak'i motsawa, wani bala'in tsoro ne ya tsirga
mata tayi da ta sanin wannan maganar tayi shiru da bakinta tayi abunda ya sata
yanzu yaya zatayi da fitinar wannan mutumin,, shiru tayi jikin Kofa tana sak'a
wacce zata fisshe ta. Futowa yayi yana goge hannunsa ya zauna gefen bed d'in
yana k'okarin cire rigar dake jikinsa,, kallonta yake a fakaice yaga duk ta mu
zanta, yau zai ga tana da wayo ko bata dashi.
Shawarwari
take da zuciyoyin ta wata na bata shawara kan taje tayi aikin da ya sata wata
na cewa ta bashi hakuri wata na cewa kawai ta kyale shi dole ai sai da amunce
war ta kome ye zai faru,,,
Da kansa ya
janye bedshirt d'in ya jefar k'asa kan katifar ya kwanta sosai yayi rigingi ne
gami da d'ora hannuwan shi saman k'irjinsa lumshe ido yake da alama baccin zai
yi.
Da k'yar ta
bud'e bakin ta tace"Ka bud'e min k'ofa zan futa ana jirana a b'angaran
Mama"
"Yau
duk wanda yake jiran ki sai ya hak'ura domin shi da ya sake ganin ki sai da
gobe idan Allah ya kai mu"
Ya fad'i
haka ido a lumshe.
"Kasan
dai wannan ba al'adar mu bace ko,ai ka bari a kawo maka ni tukkuna"
Bud'e idonsa
yayi yana kallon ta Jin abunda take cewa wai ba Al'ada bace"
Mik'ewa
zaune yayi sosai ya fuskance ta tana daga bakin Kofa kamar kace kett ta ruga a
guje yace"Zo ki fad'a min al'ada tun da ita ki ka sani, i n ban da shirme
irin naki an riga an d'aura aure kuma me ya rage miki, dole sai an lullubo ki
an kawo min,, shiyasa ni Azima take burge ni sosai take da waye wa, amma ke da
wancan duk baku iya komai ba sai kishi" Kallonsa tayi jin abunda yake cewa
kar dai ya gane cewar tana kishin sa,,
"Addini
na bai hanani in kusance ki ba a yanzu saboda kina a matsayin matata ke kin zo
kenan ma ba zaki koma ba kalas!!" Balaraba ta tsorata da jin abunda yace
karfa girman kanta ya kai ya ya baro Bari kawai ta bashi hakuri durk'usawa wada
ba gajiyawa bane,, murya na rawa tace"Kar muyi haka da kai ni dai don
Allah ka bud'e min in futa kaji ko, wallahi ina jin kunyar mama sosai"
Komawa yayi
ya kwanta k'asa -k'asa yace"Sai kin biya min buk'ata ta zan bud'e
miki"
Ba taji
abunda yace ba tace"Me kace ban ji ba sosai ba"
Bud'e murya
yayi yanda zata ji yace"Sai kin biya min buk'ata ta zan miki Kofa ki tafi"
Kuka tasa
tana fad'in Wannan wace irin magana kake min ne, nifa kawai ka bud'e min Kofa
in tafi gurin Mama Fulani daga zuwa gaishe ka sai ka kulle min k'ofa"
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż101*
Kallon ta
yake tana kuka sai kace wata k'aramar yarinya, sosai ta bashi sha'awa, kuka
yana sa wasu muni ita ya sa ta kyau Lallai Allah d'aya gari bam-bam,Ashe akwai
abunda zai kar ya mata zuciya da sauri har ya sanya ta kuka irin haka. Mik'ewa
yayi da kuzari a jikinsa ya durfafi in da take tsaye,, da sauri ta matsa da
gurin, inda ta koma ya bita bai yi wata-wata ba ya d'auke ta kamar wata yarinya
ya dure ta kan bed d'in gami da yi mata rumfa da faffad'an kirjinshi mai sanya
mace me Lafiya ta manta kanta...
*********
*********
*********
Sosai Arrama
yake sasakar Shamsiyya sai da yayi sau biyar sannan ya sirara mata, to da yake
itama Shamsiyar numbar one ce a wannan gurin sam bata gaji ba, inda zai cigaba
tana so,, domin ba k'aramin gamsar da ita Arrama yayi ba,, sosai taji dadin
harkar, mik'ewa tayi yana mik'a gami da gan tsaro k'irjinta nonuwan ta suka ban
k'aro, gaba, Arrama yaji kamar ya sume wata sha'awar ta rikito masa, ido
jajuzur ya k'ara afka mata,, ta rungume shi k'am suka cigaba da aikata masha'arsu,
kusan minti talatin sunayi daga busani suka samu nutsuwa a tare, fuskarsu cike
da walwala da farin ciki suka sanya kayan su Arrama ya koma ya zauna kan wannan
dutse da ya tashi, yace" Dole zan dage da tsayuwar dare gurin ganin na
kafa sonki a zuciyar Sarki! Tunda kika bani kanki zan dage in yi miki aiki
yadda ya kamata, don haka zamu d'auki tsawan sati biyu kina zuwa nan INA
kwanciya dake kamar irin nayau, ni kuma ina miki aiki, zakiyi mamaki sosai
kafin sati biyun aikin ki zai yi kyau yanzu ki shirya ki je gida gobe kizo
kamar wannan lokacin"
Shamsiyya ta
mik'e tana sanya kayan ta sai godiya take, shi kuma sai bin jikinta da kallo
yake tamkar wani tsohon maye.
*****
Cikin
tsanani b'acin rai Halisa ta fad'a cinyar Mamanta ta fashe da kuka sosai,,
hankalin Madabo ya tashi fad'i take "Wai Lafiya zaki shigo kina wa mutane
kuka "?
Mama
tace" Tambaye ta a hankali mana"
Halisa tak'i
cewa komai in banda kuka babu abunda take, sosai taji ciwon abunda Sarki! Yayi
mata gabansu Balaraba.
Kiran
sunanta Mama tayi ta d'ago kai tana goge hawaye Mama tace"Me ya faru INA
Balaraba take"?
Murya na
rawa Halisa ta warware musu abunda ya faru, tana k'arasa maganar da
cewa"Baza ta k'ara zuwa ba sai dai in shine ya neme ta
Murmushi
Mama tayi tasan kishi ne yake damun Halisa ba komai kawai daga kinje kin ga Ka
shiyar ki da miji sai kice baki yarda ba, ai ke ce Uwar gida,, dole miji ke zai
fara kulawa wannan ba addini ban.
Madabo ko fad'a
take sosai tana fad'in an shiga hakkin "yarta Mama duk na jinsu da abunda suke cewa sai da
suka gama sannan ta kalli Halisa tana fad'in"Kullum aka ce dake baki da
wayo sai ki k'i yarda, hum kinga su da yake suna da wayo gashi sun San yarda
zasu bi su zauna dashi,, ke Kin yo zuciya kin tawo , ko wa ya gaya miki anawa
namiji haka oho,, abunda kike tuhumar mijin ki dashi ba laifi bane, saboda
sunna ya aikata,, babu laifi idan haka ta faru a kanki tunda dake dasu duk
d'aya ne, saboda haka ki kwantar da hankalin ki ki daina zargin mijin ki kan ya
zalin ce ki,, yawwa, Bari in yi masa waya yazo nan in ja muku kunne duka in sha
Allahu yau ko wacce za'a mik'ata d'akin ta, tunda haka yake so"
Sai yanzu
Halisa ta gane kwab'ar da tayi ta manta Halinsa baya son hayani ko kuma yayi
tai maka magana ka k'i ji tuntuni ya fad'a mata ta canza hali tak'i gane wa.
Jakadiya ce
ta mik'e ma mama wayar ta nemo numbar shi ta kira, a kashe ta ke sauran layin
kan nashi ma duk a kashe,, tace"Ya kashe wayar watak'ila ya kwanta ne,
saboda gajiyar jiya, amma insha Allahu yau da yamma zamu zauna daku, ki kwantar
da hankalin ki"
Halisa
tace"Insha Allah Mama zan kwantar da hankalina in fahimci abunda yake so
da Wanda baya so"
*******
********
*******
B'angaran su
Sallau kuwa zuciyoyin su suna cikin mawuyacin hali damuwa da b'akin ciki yasa
Uwa! A gaba sam bata ganin tarin alkairai dake gidan domin yanzu basa awo tunda
nau'in kayan abunci akwai a gidan Wanda Mama ta aiko musu dashi,, Sadiya da Iya
sun had'e Kansu Sam basa shiga shirgin Uwa! Duk da irin habaice-habaice da take
musu, girikin su suke su koshi har su bawa mak'ota Sadiya na
fad'in"Hafsatu kin iya haihuwa albarakacin kaza k'adan gare keshan romo,
mutukar Uwa! Taji to ranar yini take tana zage-zage, duk tabi ta zauce kullum
ga ganta da d'aurin k'irji da ta d'aga hammta tsami! Da hamami za gume gurin
gashi ne, cunkus! Yayi jajazur dashi,,, Komai ya hautsine mata ga jikin Sallau
ya k'ara rikice wa sosai yake jin jiki kafarsa d'aya ta daina aiki tare da
hannushi guda ga wani irin tari da yake Wanda idan ya turnuk'e masa sai yayi a
wa guda yanayi majina me had'e da jini na futowa, amma duk da wannan halin da
yake ciki mumman zuciyarsa bata risina ba,, Iro ya bud'a uwa duniya,, Mabaruka
kuwa dama sai tayi sattitika a waje in kaga ta kwana a gida to akwai dalili.
Walidi ne me dama-dama shine yake zuwa kasuwa duk ya bar abunda yake Allah ya
shirye shi kullum cikin shiwa Balaraba albarka yake, yana Dan kula da iyayen sa
babu laifi kasancewar yana zuwa makaranar magariba ta maza ana fad'a musu
hakkin iyaye kan "yayansu, Duk sanda yaji Uwa! Ta damu da Zan can Lantana
kan yak'i dawo wa sai yayi dariya yana fad'in " Kema wasa kike wallahi ki
cire tsammanin dawowar Lantana ai ta tafi kenan , Lantana ce zata daula irin
haka ta dawo, kuma Ku nemi yafiyar Allah kuma Ku nemi Afuwar Balaraba don
wallahi duk hakkinta ne yake bibibyar Ku, mussaman kai Babanmu" Sallau
babu bakin magana sai da kawai ya daga kai sama.
Ita ko Uwa
cewa take, "In har sai na bawa Balaraba hakuri sannan al'amurana zasu
gyaru wallahi gwara in mutu in huta"
*********
*********
*********
Numfashin su
ne suka dunga had'uwa guri guda,, Saboda tsananin kusancin da yake tsakanin su,
tsinin hancin sa na tab'o nata hancin
leb'unansu na goguwa da juna,, lumshe ido tayi tana jin wani yarrrr!! A
jikinta,, hannun yasa ya na wasa da siraran leb'unanta masu taushi da sanya masa
kasala,, bud'e idonta tayi tana kallon sa, bata da bakin magana,, domin ko tace
zata yi to asirin ta na iya tunowa shiyasa ta yi shiru da bakin ta, babu zato
taji ya bud'e mata k'afafu ya shiga tsakiyar ta, gami da d'ora bakin shi kan
nata,, abun mamaki sai ta tsinci kanta da bud'e masa bakinta ya zaro harshen ta
ya fara tsotsa tamkar Wanda ya samu alawa,, numfashi take futar wa me wahala,
shi kuwa ubangayar ya gigice inda yake zuba mata kiss na gani na fad'a Wanda ba
ko wacce mace zata samu haka daga gurin sa, ba, tana can wata duniyar taji
saukar hannusa a k'irjinta da sauri tayi yunk'urin ture shi ta kasa, domin ya
sanya mata k'arfin sa, kuka ta farai masa ganin da gaske yake yak'i ya daina
abunda yake, mata, zare bakinsa yayi daga cikin nata, ya mayar wuyanta yana
lasa, da harshen sa, sai ga Balaraba tana kyarma duk jikinta cinyoyin ta sai
karrrr-karrr suke yi jin wani irin salo da yake mata, duk bayan sa take tana
kukan shagwaba hakan ya k'ara gigita shi, sosai ya ke mata wassani masu zafi
har sai da yayi nasarar cire mata rigar jikinta dake duguwa ce ya rage daga ita
sai brz da pant,, ya samu yanda yake so shima ya rage kayan jikinsa ya fara
cakud'a mata jiki, kai ranar Balaraba taga yanda maza suke sosai ta furge ganin
yadda duk kamanin sa suka sauya, Abu da Safiya babu duhu in banda abun d'a
namiji komai ai yana san sirri,, tsabar tsoro bai bar ta ta saki jikinta ba
balle itama ta kwashi roman damukurad'iya,, Shi ko ai bai saurara mata ba sai
da ya tabbatar da ya samu gamsuwa yadda ya kamata, duk ya b'ata mata jiki da
bedshirt da abunshi,, jikinsa a mace ya sauka daga bed din daga shi sai
k'aramin Wanda ya nufi toilet, kunya ta hana shi kallon fuskar ta.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż102*
Balaraba ta
rasa ta inda zata fara,, tsabar takaicin abunda yayi mata, Duk jikin rigar ta
ya b'aci da abunshi babu damar ta sanya ta gudu tunda taga inda ya aje
mukullin,, yanzu daga ita sai briz da wando, hawayen bak'in ciki take sharewa,
tana tunanin yaya za tayi yanzu. Lullube jikinta tayi da bargo har fuskarta,,
tana jin motsin futowar sa daga toilet d'in tayi shiru abunta har yanzu ba ta
daina hawaye ba
Shirya
jikinsa yake yana satar kallonta ganin ta rufe fuskarta,, ko motsi ba tayi,, a
tsakana ke ya shirya tsaf Cikin shigar sa ta ko da yaushe wato kayan su na
sarauta, turaren shi ya fesa tas dashi kana kallon shi kasan yana cikin walwala
da farin ciki,, har inda take ya k'ara ya tsaya a kanta kusan minti biyar yana
nazarin ta.
Duk da take
lullub'e tasan da mutum a tsaye a kanta,, jikinta ne ya fara d'aukar zafi,
gyaran murya yayi gami da fad'in"jimana" Banza tayi dashi ba tan ka
masa ba
Zama yayi
kusa da ita yana Jan bargon, ta rik'e da kyau, "Wai meye haka kike ne ?
Sai kace wata " yar k'auye uhumm? Ki tashi ki kimtsa jikin ki ni zan
fita"
K'in kula
shi tayi, sai shashekar kukan ta da yaji,, yasa jikinsa yin sanyi
yace"Kuka kike"?
A sark'e
tace"Ba dole nayi kuka ba haba wannan abun takaici duba fa yadda ka b'ata
min jiki da kaya na, yanzu wane kayan zan sanya"?
Fuskarta a
lullub'e take maganar.
Sai yanzu ya
fahimci yayi kwab'a rigar ta ya d'auko yana dubawa,aikuwa duk ta b'aci,,, bai
CE komai ba ya mike tsaye had'e da cire alkyabar dake jikinsa kai s.tsaye
toilet ya nufa da ita, da kanshi ya bude injin wanki ya sanya rigar ya wanke
mata tass ya busar da ita,, hannushi rik'e da rigar ya futo daga toilet din ya
tsaya kanta yana fad'in "Tashi gashi na wanke miki"
Cikin mamaki
ta bud'e fuskarta tana kallon shi,, aikuwa rigar ta gani a hannushi da alama
kuma a wanke take, hannu ta ziro ta karb'i rigar tana dubawa,, kallon ta yake
fuskarsa babu yabo babu fallasa, ita kam mamaki take wai da kanshi ya wanke
mata Riga,tarasa gane wane irin hali ne dashi,,
K'asa-k'asa
tace"Ka matsa daga kaina to zan sanya rigar"
"Baki
Isa ba"
Yafad'a kai
tsaye ya cigaba da cewa "Ki tashi kawai kije ki tsarkake jikin ki sannan.
" Babu
fa kaya. a jikina fa"
Tafad'a
jikin haushi.
"Eh na
sani"
Yafad'a yana
zama kusa da ita,, yana fad'in "Ko ki tashi ko nayi me gaba d'aya, babu
abunda akai miki kin lanjare, ita Azima ai jaruma ce"
Haushin
abunda yace yasa ta mike a fusace daga ita sai k'aramin wando da briz ta nufi
toilet d'in da gudu... .. Domin tana ganin ta tsaya sanya zai kalle mata jiki
đ
Ni ko nace
Balaraba kenan yanzu ma ai ta kalle miki duk wayon ki Sarki! Ta fiki"
Dariya yake
sosai bayan shigar ta ya mike a nutse ya sauka k'asa.Lokacin da ta futo baya
d'akin cikin sauri ta sanya kayan ta, ta sauka k'asa,, yana zaune kan kujera da
waya a kunnen sa, da alama waya take, da sauri ta nufi k"ofar futa tun
kafin ya gama wayar ya b'ullo mata da wata tsurfar,, ba zato taji
yace"Jirani mana mu tafi tare zanje mu gaisa da Mama"
Da sauri ta
futa ba tare da taji karshen maganar tasa ba,yaya ma za'ayi ta jera dashi ga
mutane da dama ai da kunya,, yanzu ma bata San abunda zata cewa Mama ba in ta
koma.
*******
Shamsiyya
kuwa kullum tana tafe a hanyar gidan Arrama ba ta dawo wa sai dare, sai sun
gama sha'aninsu kullum yana fad'a mata ta kwantar da hankalin ta, kamar ta auri
Sarki ta gama ne,, Uwa yau da bakin ciki ta tashi a gidan kasancewar ko ina ta
juya babu dad'i gashi bata da ko kwabo yanzu bata sai dai komai duk jarin NATA
ya k'are gurin bin malamai da bokaye,, Tsarkar gida ta futo tana ta surfa
bala'i ta zauna kan kujera sai durawa Lantana ashar take tana fad'in"Ban
tab'a ganin tsohowar najadu ba irin wannan matar kiri-kiri ta gudu ta barni da
wahalar jiyyar danta shegiya munafuka Ashe da ta karb'i asirin domin taje ta aiwatar ba abunda ya kai ta bane, to
Wallahi yau sai naje na tona mata asiri a gidan,wai ni zata munafurta shigiya
tsohuwar najadu"
Sallau na
daki yana jin Uwa na zagin mahaifiyar shi bakin ciki kamar ya kashe shi,,, cike
da taikaci yace"Uwa!! Yanzu Lantana kike zagi? itama fa a matsayin
mahaifiyar ki take""
Cikin masifa
tace"Rufe min baki mutsiya ci kawai Uwata ko uwarka ni wannan munafukar
matar bata haife ni me halin "yan wuta"
Wani mugun
tari ne ya sark'e Sallau yana daga hannusa guda yana son yayi magana ya kasa da
k'yar yace"Uwa!ke ba matar rufin asiri bace kije na sake ki saki uku tunda
kika zagi mahaifiya ta"
"Ahayye
nanaye"!!! Ayurrrrrr" Yau Allah ya raba ni da k'aya mutan gida Ku
futo Ku taya ni murna"
Sadiya da
Iya duk suna jin abunda ya faru sukayi shiru suna mamakin abunda dama ya kai
Lantana gidan sarauta duk Dan ta cutar da Balaraba ne, Allah yasa Allah ya tona
mata asiri.. Iya bata tsinke da al'amarin ba sai da taji Sallau na fad'in ya
saki Uwa saki uku sannan ta futo daga daki tana salati gami da fad'in
"Assha Sallau ka yanke hukuncin da bai dace ba, Sallau ba a saki cikin
fushi"
Sallau ya
fashe da kuka yana fad'in "Dole In
rabu da Wannan bak'ar dagar matar Atika kina ji fa tana zagin Lantana
duk lalacewar ta mahaifiyar ta CE kuma itama ta haife ta tunda dai yar uwarta
ce"
Iya
tace"Duk da haka dai, hukuncin da ka yanke bai dace ba"
Uwa! Ta futo
daga daki Cikin shiri tana fad'in "Duk naji abunda kake cewa munafuki me
kashi a kwance akwai bak'ar daga irin uwarka me muguwar zuciya kawai wallahi
yau sai na tona mata asiri a gidan
Sarki yanda ka ganni nan a shirye nake" Waje ta futa kamar sabuwar
mahaukaciya sai surutai take, Iya da
Sadiya suka bita da kallo cikin mamaki.
Tana futa
Sallau ya dunga wani irin tari Wanda I n yayi sai wata majina ne kauri
bak'ak'irin ta futo daga bakin sa, ga wani uban wari da take,, DA k'yar ya
bud'e bakin sa yace"Atika ki yafe mun abubuwan da nayi muku ke da
"yan uwanki Wanda na sani da Wanda ban sani ba ki yafe min Wannan ciwon
nawa bana tashi bane, hak'ika na aikata abubwa Mara kyau don Allah ki nema min
gafara gurin Balaraba da duk Wanda na batawa jikina na bani mutuwa zanyi"
Iya ta fara
share hawaye tana cewa"cuta ba mutawa ba Sallau Insha Allahu zaka tashi
kayi hakuri ka daina wannan maganar" Sallau yace"Kayya Atika ni nasan abunda nake ji hak'ika na
zalinci Ayuba da matar shi da yarsu Balaraba don Allah ko na mutu Ku Bini da addu'a"
Kuka iya
take tana bashi hakuri gami da yi masa addu'a ta kalli Sadiya dake tsaye hawaye
na zuba tace"Ki kira Maman a waya yazo su gana"
Cikin
dauriya tace"Kin manta "yau kwanan shi biyu da tafiya sun tafi
Jalingo,zasu sauke kaya"
Iya
tace"Hakane kuma kira Walidi yazo ya kai shi asibiti jikin nasa yayi
tsanani yau"
******
******
******
Fakad'an-fakad'an
Uwa! Ta shiga gidan sarautar Sai ta hau zare ido ganin wasu mutane sun yi kanta
da zabgegiyar bulala sun ganta kamar mahaukaciya, Dogari yace"Keee!! Wa
kike nema ne"?
Cikin rawar
baki tace"Nazo gurin... Ummm gurin Balar....Balaraba Nazo"
"Wacece
Balaraba"?
Yafad'a yana
daga bulala zai shauda mata gani yake kamar da mahaukaciya yake magana.
Jiki na
kyarma tace" Matar me Martaba Sarki! Almansur wacce a ka d'aura musu aure she karan jiya"
Nan take
Dogari ya fahimci wadda take nufi cikin matan Sarki! ita ce matar Moddibo ta
da, da kansa yayi mata jagora har shashen Mama Fulani, ya juya ya bar gurin ba
tare da yace mata komai ba,, Harara ta bishi da ita tana tsaki kofar shiga ta
nufa gadan gadan, masu tsaron gurin suka yo kanta suna zare ido suma a d'aukar
su mahaukaciya CE, baya taja da sauri tana zare ido ta fara yi musu bayani nan
suka gane suka bata hanya suna mamakin me ya kawo ta gurin Balaraba ko da yake
sun San dama ba "yar gidan kowa bace.
Mama Fulani
Jakadiya da Lantana had'e da Madabo suna zaune suna hira Lantana ta tsagalgale
Sai labari take basu, kawai suka ga mace ta afko d'akin ba sallama.
A furgice
suke salati domin sun d'auka mahaukaciya CE,,
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż103*
Uwa! bata
tsaya ko ina ba sai gaban Lantana tayi mata k'ik'am a ka tace"Yau asirin
ki zai tuno yau ranar Wanka ba a b'oyan ci bi, munafukar Allah ta'ala,, kinzo da niyar ki cuci
Balaraba kin samu gidin zama a gidan saboda an ga daula, da jin dad'i gami da
cima me kyau da makwanci me kyau,, shine kika mak'ale kika manta da alk'awarin
mu dake, to saboda haka sai ki tashi kije ki d'auko min kayan aikin da kika
karb'a a hannuna"
Ta k'arasa
maganar kamar zata kai mata duka.
Lantana ta
mike da k'yar tana kallon ta tace"Uwa! Yaushe kika haukace ne, kawai zaki
fado mana daki babu ko sallama to in kina cin k'asa ki kiyayi ta shuri nan ba
gurin wasa bane, wallahi in kin saba yin rashin mutumin ki a can nan kikayi
suka zaki ci"
Wani wawan
mari Tayi tsalle ta tsinkawa Lantana tana hakki sai kace zakanya tace"Ni
ai wa garin nan? Ni za'a yaudara wato kina so ki lauya maganar kenan munafukar
tsohuwa kawai"
Cikin mamaki
da al'ajabi Mama take kallon Uwa! da sauran mutanan gurin Balaraba ranta in
yayi dubu ya b'aci wato sun zo suna hali ne sun zo su mata tone -tone a gida
ne.
Lantana kuwa tana gefe guda hannuta rik'e da
kuncin ta tana mamakin marin da tasha daga Uwa! Lallai yau ta tabbatar da cewar
Uwa! Ba tada mutumci kuma bata da kunya ko kad'an wai ita ta tsinkawa mari a
gaban mutane,,,
Jakadiya
Shafa'atu ta buga Uwa! Tsawa tana fad'in"Hattara dai baiwar Allah nan ba
gurin wasa bane idan baki da hankali nan ake koyar dashi, kar ki manta kina
gaban Fulani me dakin gabas matar Sarki Almustafah, in daga turo kika futo to
yanzu za'a mai dake"
Uwa! Ta
fashe da kuka ta zube gaban Mama tana k'okarin rik'e mata kafafu Mama ta janye
k'afar ta cikin tsoro tace"Baiwar Allah me ya kawo ki nan"
Cikin kuka
Uwa! Tace"Ki gafarce ni Uwar dakina ban so na shigo nan da wannan sigar
ba, raina ne a bace" ta sauke ajiyar zuciya ta cigaba da cewa"Ni dai
sunansa Uwa! Matar Sallau a da kenan Wanda yake a matsayin uban Balaraba,
wannan kuma" tafad'a tana nuna Lantana da tayi tsilli-tsilli a tsaye har
yanzu hannuta na dafe da kuncin ta, ta cigaba da cewa" Wannan ita ce
Lantana Kenan Uwar mijina Sallau ta kasance muguwa CE azzalima me son kanta duk
wata masifa Dana ke ciki dani da "yayana itace sila, hakanan duk wani
bala'i da Balaraba ta shiga itace Sila, itace tayi sanadiyar kashe kishiyar ta
Suwaiba mahaifiyar uban Balaraba Ayuba kenan, bayan haka kuma itace tayi
sanadiyar kashe iyayen Balaraba, itace tayi sanadiyar da " yayana suka
zama karuwai itace ta nuna min hanyar bin gidajan malamai da bokaye gami da
"yan bori,, tun lokaci da mukaji labarin auran Balaraba da Sarki! Muka
bazama gurin malama domin mu rusa abun Allah bai yi ba, sai da mukayi nasara
karbo asiri gurin malamin mu Wanda aka je aka debo kasar kabari aka had'a dashi
domin a zubawa balaraba. Kan hanyar ta ta wucewa idan ta tsallaka ta hau
kace,sai Shamsiyya ta maye gurbin ta"
Mama ta
rafka Salati da sallami tace"Da kanku kuka aikata wannan aiki"?
Uwa! Ta daga
Kai tana share hawaye, ta cigaba da cewa"Duk nau'in kayan asirin yana
gurin ta wannan zaman da kuke tare da ita bashi da amfani ne tazo ne domin ta
aiwatar da kudirin ta,, Yau a kanta Sallau ya sake ni saki uku duk ya manta
hallacin da nayi masa na ciyar dashi na shayar dashi duk ya manta shiyasa kawai
naga gwara inzo in tona mata asiri"
Lantana ta
dunga rantse-rantse cewar k'arya take mata duk sharri NE ta nayiwa Balaraba
bakin ciki NE ganin ta a gidan sarauta, Balaraba kuwa in banda kukan bakin ciki
babu abunda take,, lokacin su Sadiya da Usuman suna makaranta,, wani irin
tausayin ta ne ya dura a zuciyar Madabo mahaifiyar Halisa kenan Lallai yarinyar
tana ganin rayuwa.
Mama
tace"Duk Ku rufe min bakin ku anan, sukayi shiru,, suna zare ido kallon
Lantana cikin bada Umarni tace"Je ki d'auko min kayan asirin"
Lantana babu
musu ta mike simi-simi ta shiga dakin da take, shiru falon yayi kowa na sake
-sake, Lantana ta dawo hannuta rike da bak'ar Leda ta aje gaban Mama,, Cikin
kunya da tsarguwa.
Mama
tace"Bud'e muga abunda yake ciki"
Hannu na
rawa Lantana ta fara bude ledar,, Sosai
Mama take mamakin ganin kayan asiri Wanda duk tarin kasa ne da wasu saiwowi
tace"Wannan itace k'asar kabari"?
Daga kai
Lantana tayi cike da kunya
"Wannan
fa"?
Tafad'a tana
nuna d'aya ledar.
Baki na rawa
tace" Wannan yace"A sama ta a abunci sunan shi shashatau zata mance
kowa bayan ta hauka CE"
Mama tayi
murmushi me ciwo tace"Kin ce da k'arya ake miki"
Lantana ta
hau inda inda
Daga mata
hannu Mama tayi tace"Ya Isa"
Shiru tayi
gami da sunkuyar da kanta kasa
Mama
tace"Ina son duk Ku biyun kuji tsoran Allah Ku tuna yana ji yana kallon Ku
da dukkanin abunda kuka aikata, Hak'ika shi ubangiji na kowa da kowa ne kuma
mai amsa bukatun bayin sa, hakanan me yafiya ga Wanda ya sab'a masa,, Hak'ika kun
aikata babban kuskure na had'a Allah da waninsa,, babu me yi sai Allah shine ya
hallice mu ya hallice duk wani Abu me rai da Mara rai tsirai zafi sanyi ruwa
wuta da sauransu shi ya halli rai da mutuwa,,, ina rokan Ku Ku tuba tun kafin
lokacin mutuwar Ku yayi domin babu Wanda zai dawwama duniya, ga Balaraba nan a
zaune a gaban Ku ku nemi gafara ta zata yafe muku abunda kukai mata kunga bata
da hakki a kanku gashi da kanku kunzo kun tonawa kanku asiri,,, bayan kun nemi
gafarar ta kuje kuyi ta istigafari domin Neman yardar Allah"
Uwa! Tana
kuka wurjajan ta matsa kusa da Balaraba tace"Ki yafe min abunda nai miki
Wanda na sani da Wanda ban sani ba,, nasan na cutar da rayuwar ki nayi miki
sharri da kazafi gashi duk abunda nake jifan ki dashi bai same ki ba sai
alkairi abun sai ya koma kan "yayana nasan hakkin kine wallahi"
Share hawaye
tayi tace"Uwa! Ki daina kuka kinji ko har yanzu kinanan a matsayin uwata
kuma na yafe miki duk abunda kikayi min Allah ya yafe mana baki d'aya"
"Nagode-nagode
nagode sosai Balaraba Allah ya baki zaman Lafiya da mujin ki"
Mama
tace"Amin haka ake son mumunin ya zama me ya fiya"
Lantana ma
ta matsa kusa da ita tana kuka sosai Sam ta kasa magana.
Balaraba ta
rike hannunta tana fad'in nasan abunda kike so kice"Na ya fe miki, dama
tun tuni na ya fe miki kuma har yanzu kinanan a matsayin kakata naji mutukar
dad'i da kuka gane gaskiya.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż104*
Mama ta kalli Shafa'atu tace"Ki d'auki
wannan kayan tsubbu kije ki k'ona su can bayan gida, ubangiji Allah ka rabamu
da sharrin zuciya"
Jakadiya
tayi bisimillah ta d'auki ledar dake aje gaban Mama ta futa daga d'akin domin
taje ta aiwatar da aikin da aka sata.
Madabo tayi
musu wani kallon banza tace"Ya kamata Ku zo a mai daku gida domin zama
daku annoba ne,wallahi Fulani ki barni da halina kawai amma na tsani mutum me
asiri wallahi"
Murmushi
Fulani tayi tace"Na san halin ki ciki da bai don me yasa bakya shiri da
Kulu ai saboda halin ta ne"
Madobo
tace"Wallahi kuwa ai Kulu tayi nisa sai addu'a"
Mama
tace"Ita kad'ai ce magani"
Shiru falon
yayi, kunyar duniya ta ishi su Lantana sun kasa d'ago kai su kalli
mutane,,Balaraba ma kanta na k'asa tana sak'e-sak'e, k'amshin turaran sa ne ya
gauraye falon,, da sallama ya shigo cikin yanayin tafiyar sa ya zauna kusa da
mamansa.
Kwarjinsa da
haibar sa ya cika falon, Lantana duk dadewar ta a gidan bata tab'a ganin shi ba
sai yanzu, bakinta na rawa tace"Ranka ya Dade ya barka da yamma"
A nutse ya
galli gefan da take ya amsa Cikin yanayin muryar shi.
Mama
tace"Kakar Balaraba ce nasan baka gane ko wacece ba"
Mai da
ganinsa yayi kan Lantana wacce tayi muzu-muzu a zaune tana tsoran kar Mama ta
fada masa halin da ake ciki,, minti biyu yana kallonta yaji sam matar bata
kwanta masa,, a hankali ya Dora idonsa kan Uwa! Ta zaune sai gumi take cikin zuciyarta
take cewa dama wannan ne Sarki! Almansur din? Lallai Allah yayi hallita a
gurin,, ina Shamsiyya ina shi,, a ya zama dole ta sanar da Shamsiyya cewar ta
daina wahalar da kanta ko mutuwa zatayi ta san Sarki ya fi k'arfin ta,, Ya
mutse fuska yayi ganin wata koriyar kwanta a idon Uwa! Abun k'yamk'yami
yace"Ita kuma wannan fa"?
A hankali
Mama tace"Matar Kawun ta ce, sunanta Uwa!" Tunda yaji haka ya d'auke
kansa zuciyarsa tana tashi tunda ya kalli fuskar Uwa! Babu kyawun gani,, gai
sawa sukayi da Madabo cikin mutum ci da girmama juna,, ya gaida mahaifiyar shi
a mutumce, falon yayi shiru kowa da abunda yake sak'awa a zuciyarsa
Tunda ya
zauna a gurin yake so su had'a ido da ita,, Allah bai bashi iko ba, itama gane
hakan ne yasa taki d'ago kanta sai kara sunkuyar da kanta take.
Mama ta
kalle shi tana fad'in "Dama yanzu nake cewa a kira min kai zamu zauna da
kai da iyalin ka"
Shiru yayi
yana d'an Sosa kai as'usuel.
Gimbiya
Halisa ta futo daga wani daki dake cikin falon tw cire alkyabar jikinta yanzu
tana cikin wata muguwar shadda wacce akai mata mugun aiki mai bala'in kyau
(sirfani) abunka da siririya sai dinki yak'i zama a jikinta sosai, duk cikin
kayan lefansu take Balaraba na da irinta Azima ma haka.
Mama ta
kalli su Lantana da suka muzanta tace"Yanzu sai Ku shirya a mai daku gida
ko"
Lantana
kamar ta kurma ihu shikkenan, taga samu taga dashi,inama ace Balaraba ta ce ta
zauna mata
Jakadiya
Shafa'atu CE ta dawo ta zauna Cikin nutsuwa,, Mama tace"Jakadiya kar ki
gaji a had'a musu tsaraba zasu wuce
gida"
Jakadiya ta
mike tana fadin"An gama Uwar dakina"
Balaraba ta
mike a nutse ta nufi dakin da take, duk wani Abu da tasan nata ne naci da na
sawa ta had'a su guri guda ta futi dasu da k'yar,, zama tayi kujerar da ta
tashi tace"Gashinan Ku raba Wannan nawa ne babu yawa,, Ku gaishe min da
Iya matar Kawu"
Lantana
godiya kawai take yau ta k'ara tabbatar da cewa Ubangiji mak'agin baiwa ne me
yin yadda yake so da kowa wai tana raye a duniya Balaraba tayi aure kuma ta
dauri Sarki! Lallai idan kace tukunyar wani baza ta tafasa ba to taka ma ko
dumi baza tayi ba, tabbas taga ishara ta gane duniya ba komai bace, yanzu dole
ta kwantar da kai suci su sha ta dalilin Balaraba..
*******
*******
*******
Shamsiyya
tsugene a bakin kofar zauren Arrama ta buga-buga an ki budewa, wata zuciyar
tace watak'ila yana ciki yana aiki shine ta tsuguna tana jiran ya gama,, wasa
take da wani kara a hannunta taji zuciyarta tana wani irin tashi, da sauri ta
mike taje bakin kwata ta dunga yunk'urin amai,, aikuwa kafin kice me sai ga
wani amai Kore fatau tana kyalashi,, mutane suka fara taruwa a kanta suna
tausayin ta,,wata mata tazo ta kamata ta mikar da ita suka samu dakali suka
zauna, da k'yar ta dawo hayyacin ta sai haki take, matar tace"Yarinya daga
ina kike haka ai gwara ki koma gida ki je ki huta"
Shamsiyya ta
ya mutse fuskarta har yanzu tana jin tashin zuciya tace"Nazo gurin Arrama
ne, tun d'azu nake bugu bai bude ba nace ko aiki yake ne"
Matar ta
girgiza kai cikin takaici wato ire-ire "yan Matan da suke zuwa gurin
Arrama ne, wannan wai duniya INA zaki damu bin malamai babu yara babu manya
babu zawawara babu Matan aure da " yan mata, tace"Ai sai da kiyi hakuri
jiya-jiyanan aka kama shi yanzu yana hannun hukuma saboda jiya wata buduwar
yarinya tazo Ita da uwarta gurin nan cika yayi da d'an Adam tazo tana kuka yayi
mata ciki wata uku shine sukaje suka d'auko "yan sanda a ka kamashi, to
d'azu da safe labari ya same mu cewar ya kufce daga hannun " yan sandar ya
gudu"
Shamsiyya ta
d'ora hannu aka tana fad'in"Na shiga uku na lalace, Arrama me yasa zakayi
min haka,, kace Saura kad'an aikina ya kammala shine zaka gudu baka k'arasa mun
ba"
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż105*
Yara suka
fara taruwa a kanta sai kurma ihu! Take, da sauri wannan matar ta d'ora ta a
hanyar gida tana tafe tana kuka kamar shashasha sai surutai take.
**********************
Mota a ka
kawo su har k'ofar gida cike da kayan arziki, yaran unguwa suka yi dafifi suna
shafa motar suna tsalle har yanzu sun kasa sabawa.
Yara matasa
suka kwashe kayan da suka zo dashi suna shiga gadan dasu,, suka bi bayan su duk
jikinsu a sanyaye,, Buba direba yaja motar sa ya tafiyar sa,, suna k'okarin
shiga gidan ana k'okarin futo da Sallau a rirrike jikinsa yayi tsanani, Lantana
ta rafka salati gami da fashewa da kuka tana fad'in "Ina zaku kai
shi"?
Walidi
Yace" Asibiti za a kaishi domin jikinsa yayi tsanani, nan ta bisu a baya
tana kuka, Uwa! Kuwa gida ta shige tana matsar hawaye, Sadiya da Iya na tsaye
tsakar gida cike da tausayin Sallau Uwa ta shigo gidan, kallo suka bita dashi
ganin tana matsar hawaye domin sun d'auka ko ganin jikin Sallau ya rikice yasa
ta kuka, zauna tayi a tsakar gidan tana kukan nadama.
Ko minti
goma ba'ayi ba sai ga Shamsiyya ta shigo gidan tana kurma ihu, ta zube gaban
mahaifiyar ta tana fad'in"Shikkenan Uwa! Aiki ya lalace "yan sanda
sun kama Arrama jiya da yamma"
"Don
Allah ni yi min shiru da zancan wani Arrama in zaki hak'ura ki hak'ura ki zauna
inda Allah ya aje ki, ni kam. na dawo
daga rakiyar wannan duniyar me cike da rud'u"
Uwa! Ta fada
tana sharb'e hawaye
Shamsiyya ta
d'ago kai tana kallonta cikin mamaki tace"Ban gane abunda kike nifi ba
kina nufin in rabu da maganar aure na da Sarki! Ko me"?
"E
abunda nake nufi kenan, Domin babu yadda za'ayi ya aure ki yana da
Balaraba"
Shamsiyya ta
fashe da kuka tana fad'in "Uwa kar muyi haka dake kinji, kece fa kika yi mana
alk'wari cewa ko da zakiyi yawo tsirara sai in da k'arfin ki ya k'are zaki
tsaya min gurin ganin buk'ata ta ta biya"
"Ke ni
ki k'yaleni don Allah inji da masifar da nake ciki, ubanki ya sake ni saki uku,
ga masifar Ku ta same ni, Nazo a banza zan koma a wofi ni yanzu waye zai aure
ni" ta k'arashe maganar tana rusa ihu!
Shamsiyya ta
dafa kirji tana fad'in "Baban bamu ne ya sake ni yau she haka ta
faru"?
Nan Uwa ta
kwashe duk abunda ya faru ta fada mata har da zuwan su gidan Sarki! Shamsiyya
ta kwanta tana rusa ihu! Babu kamar wacce uwarta ta mutu
***********************
Suna zaune
gaban Mama Fulani duk su ukun sai shi da ya zama cikon na hud'un,, yana hakimce kan kujera.
Mama tace
"Salati goma da Annabi" Duk suka amsa da "Sallalahu alaihi
wasalam"Minti goma tsakani tayi addu'a ta shafa suka shafa suma,, ta kalli
Sarki a nutse tace" Babban abunda yasa na tara ku anan shine, in ja muku
kunne gami da nasiha, mussaman kai" tafad'a tana nuna shi da hannu, kansa
ya sunkuyar kasa, ta cigaba da cewa"Allah ya d'ora maka wani babban nauyi
a kanka na mataye har uku, dukaninsu suna da hakki a kanka babu wacce tafi kowa
a gurin ka sai wacce tafi kyautata maka a cikinsu, don haka ina mai gargadin ka
da ka rike amanar su ka bawa ko wacce hakkin su,da ya rataya a kan ka"
Yace"Insha
Allah Mamana kar ki damu"
"Ku
kuma na dawo kanku"
Tafad'a tana
kallonsu duk su ukun, ta cigaba da cewa"Ku yi kokari Ku kula da mijin Ku
Ku fahimci me yake so da Wanda ba ya so, yi nayi bari na bari Ku yi k'okarin
zama lafiya da juna domin Ku kwantar masa da hankali gurin ganin ya rik'e
amanar Ku, da jagorancin mutanan gari da ya hau kansa, ni Wannan kawai zakuyi
min Ku faranta min, insha Allahu , kuma idan wani sab'ani ya shiga tsakanin ku
dashi, ba fata nake ba,, zama ya gaji
haka zo mu zauna zo mu sab'a haka duniyar take, to sai Ku same ni Ku sanar dani
insha Allahu komai zai zo da sauk'i"
"Mama
Insha Allahu zaki same mu masu zaman lafiya da juna" Balaraba tafad'a
kanta a kasa,, Azima da Halisa ma Abunda suka ce kenan, Mama tace"Masha Allahu
Allah yayi muku albarka" Ameen suka ce gaba d'ayan su.
************************
K'arfe shida
na yamma, gurin Walima ya d'auki harami ya tsaru ya k'yayatu sosai Shahid da
Shatima ne suke ta kai kawo a gurin suna saukar abokan su, da suka fara zuwa.
Suna sanye
da wata arniyar gezna wacce ta amsa sunanta anyi musu dinki iri daya hula da takalmi
duk kalar shaddar ne,, ruwan toka kenan sai shek'i take aikin ya. zauna a
jikinta.
Suna zaune a
falonsa ko wacce kujerar ta daban da "yar uwarta babu wacce tayiwa "
yar uwarta magana, suna sanye da kaya iri d'aya Shadda ce, sky blue anyi musu
d'in ki Aliya taji sirfani duk gaban rigar ko wacce ta d'ora d'auri dai-dai da
kwalliyar ta, gwal kuwa kamar yayi magana hannayen su da wuyan su, takalman su
iri daya ne, Azima da Halisa sun sha kwaliyyar fuska, babu Mayafi a jikinsu,
Balaraba kuwa babu laifi fuskarta babu komai sai farar hoda da kwalli da ta
zizara a idonta, bayan haka ko man leb'e bata sa, amma haka bai hana bayyanuwar
kyanta ba, ta yafa k'aramin mayafi Wanda ya sauko ya rufe mata k'irji.
A hankali
yake sakko wa yayin da k'amshin tura ransa ya cika gurin , dukanin su suka mai
da su kansa,,
Kallo guda
tayi masa ta d'auke kanta gabanta na fad'uwa. Yana sanye da shadda irin jikin
su Sak,, anyi masa dinki irin na zamani,, me falmaran wacce yaji sirfani me
tambarin sarautar su,gaba da baya hular shi ma da yanki shaddar aka had'a ta,,
kafar shi sanye da wani ruffan takalmi mai gashi-gashi sky blue hannunsa daure
da agogo na zallahar azurfa, ya tsunsa ma zobuna ne manya-manya masu d'auke da
tambarin sarautar su.
Cikin
nutsuwa ya k'araso gurin su,, Fuska babu yabo babu fallasa yace"Ku tashi
muje" a nutse ta mike jin abunda yace, gaba yayi suna bin shi a baya,, sai
ga Shahid da sauri ya tare shi tare da wasu fadawa su uku suna take masa baya,
Shatima yace"Kuyi tafiyar ku kawai,, suka ce "An gama ranka ya Dade,
magana yake masa k'asa-k'asa, tsayawa yayi yana d'an hararsa, shi kuma ya sa
dariya, yace" Hakane mana sai kayi gaba ka bar amaran naka a baya kai fa
d'an gata ne" banza tayi masa yana d'auke kai da alama yau "yan
muskilancin nasa na kusa,, Shatima ya k'araso tare da su Balaraba dole suka
tilas tashi ya shiga tsakiyar su,, suna tafiya su uma suna take musu baya.
Tunda
futowar su har zaman su a masu hotona da vidio suke aikin su, marok'a duk sun
cika gurin da roko, sosai gurin ya cika ya tumbatsa da mutane kowa sai farin
ciki yake, ciki kuwa babu " yayan Waziri Zayyanu ko guda. D'aya suna can
bakin ciki kamar ya kashe su, jin cewar har governor sai da ya hallarci gurin.
Walima tayi
kyau sosai an raba kaya naci Dana sawa jakkunkuna atamfofi masu d'auke da
hotanshi da amaran sa , duk Wanda yazo gurin ya samu kuma yayi guziri. Bakwai shaura aka tashi saboda lokacin
sallahr magariba ne. Kuma bayan sallah Isha'i Mama tace Ko wacce za'a kaita
dakin ta.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż106*
Hannuwan ta
ya zubawa ido kurr!! Sun sha uban Jan lalle wanda yayi jajazur har ya fara yin
b'aki, sosai abun ya burge shi kuma ya bashi sha'awa,, nata duk ya fi tafiya da
imaninsa, nasu Halisa bak'i ne, irin wanda ake zanawa shima yayi kyau babu
laifi, kowa da kalar nashi,Cikin nutsuwa ta had'a plate uku kowa da nashi,, ta
mik'a masa nashi tana fad'in "Bisimillah" Ajiyar zuciya ya sauke yana
lumshe ido yace"Ke ina naki plate d'in, kin had'awa kowa nashi" babu
yabo babu fallasa tace"Na ci abunci kafin na futo,, kai tsaye yace"Ko
kinci dole kici na nan, ka'ida tace, wannan" Cikin mamaki ta kalle shi,
ganin yanda ya b'ata fuska yasa ta fara zuba abuncin domin bata son ayi ta Jan
magana,,Shiru gurin yayi, sai motsin cokola, satar kallonsa take yanda yake cin
abunci kamar baya so,, ita kanta taunar sa ma abun kallo ne, Halisa kanta ya
k'ara girma ganin yanda yake kula da ita domin shine ma ya tsiyaya mata ruwa,,
ya mik'a mata lokacin da ta k'ware ganin, yana sanya Balaraba aiki yasa suka
kara mike kafa suna ganin sun fita daraja a gurin shi kuma yasan su dama basu
saba da aikin wahala ba,, shine ya fara mik'ewa daga gurin,, ganin ya tashi
yasa ta mike da sauri ta gudu part d'inta... To Azima ma da ta kammala mik'ewa
tayi ta wuce part din ta, aka bar Halisa tunda itace take da miji a hannu jiya
da yau.
********************
********************
Tsito da
Waziri ne zaune cikin duhu,, Aljani Mak'asudu ya hauro kan Tsito nan suka fara
magana da Waziri,, yana fad'a masa buk'atun sa, Mak'asudu yace"Akwai
alkwarina a kanka na k'afa biyu kar kace na manta da wannan alk'awarin ina sane
dashi, kuma sai na bi jinina,, wannan buk'ata kuma da kawo mana, zata biya amma
da sharad'i idan ka kuskura ka kauce sharad'in da muka gindaya maka to sharrin
zai koma kanka kaji!!!!!!! Ko"!!!!!!!? Waziri yace"Arne ya dafa maka
ai duk sharad'in da kuka gindaya min ina me tabbatar maka da cewar zan bishi
bazan kauce ba" Mak'asudu yasa dariya yana fad'in"Shikkenan ni zan
jirge!! Yanzu amma zan Sanar da Tsito duk sharad'inmu sai ya fad'a maka"
Waziri yace"A sauka lafiya Mak'asudu me mukulin mulki mak'asudu d'an gidan
K'azaza gaba salamun baya salamun Ubana"" Tsito ya dunga wata irin
katantanwa a tsakiyar d'akin yana wani irin ihu!!!!!! D'if dakin yayi shiru
kamar anyi ruwa an d'auke.
Wajan minti goma
Tsito ya dawo dai-dai cikin duhu ya kalli Waziri yace"Da alama d'azu muna
magana da kai Mak'asudu ya hauro ko"?
Waziri ya
gyad'a kai yace"Akwai sak'on da yace zai fada maka ka fada min" Shiru
Tsito yayi yana sauraron Mak'usudu sai gyad'a kai yake alamun yana sauroro,,
bayan ya gama sauraron Mak'asud'u ya kalli Waziri yana fad'in"Yace"Mu
nemo bak'ar kulb'a da bak'ar kunama sai bak'in b'era dunka sai tsohon kadan
gare Wanda ya soma sab'a saboda tsufa,
duk a yanka su a cire musu fatar jikinsu,,
a shanya ta bushe, sai ka kafa kusa a d'akin ka, duk ka kafe fatocin
bango d'aya ka samu Jan yanki kasa a tsakiya, bayan nan kuma hanjin su,, a
had'a shi guri guda a sanya su su bushe a dake lukwi sai a zuba masa a abunci,
da iziinsa sai ya mutu idan bai mutu ba to zai rasa wani b'angare na jikinsa,
sannan in ka kuskura mutum ko guda ne, ya shiga dakin Da ka kafe fatocin nan to
abun zai dawo kanka,,sai magana ta k'arshe yace"Ka tafi bakin kogi da
k'aton rago me tozali ka yanka masa zai shanye jinin" Waziri yace"Duk
za'ayi da izininsa mutukar bukatar zata biya, yanzu yanda za'ayi na samu
wad'annan dabbobin shine abun dubawa" Tsito yace"Wannan babu matsala
gobe sai ka futa dani a mota ni zan samo maka,, sai dai ka ware min lada
na" Waziri yace"Duk kar ka damu zan maka kyauta ta ban mamaki in zaka
tafi" Nan sukayi sallama Waziri ya futa yana godiya ga Mak'asudu.
*************************
*************************
Kwanan
Sallau Uku a asibiti yace ga garin ku nan, Lantana ta dunga kuka kamar ranta
zai futa,, Uwa! Ma duk da ya sake ta ta koko da mutuwar Sallau,, Shamsiyya kuwa
tun sanda ta dawo daga gidan Arrama ta kwanta ciwo kariris,, Amai da zazzab'i
duk ta rame ta jeme sai uban zubar da miyau da takeyi,, jama'a 'yan zaman
makoki dayawa duk San fahimci ciki ne da ita Uwa! Ta gane da sauran mutan gidan
rudanin mutuwa ya hanasu nuna b'acin ransu domin hausawa nacewa wani tashin
hankalin yafi wani,,, Lokacin da Balaraba taji mutuwar Sallau kuka ta dungayi
sosai, Mama tai ta rarrashin ta, tare suka tafi
Da ita da du Halisa Madabo ma taje,, Sarki
kuwa dashi akayi jana'izar Sallau, unguwar ta d'auka wanda ma bai yi niyyar
zama gurin mutuwar ba dalilin zaman Sarki! A gurin ya zauna,, ya sa aka kafa
rumfuna sosai mutane suka zo suna kwasar
girgi harda wadanda suka futa kasuwa, sai su dawo domin su kwashi abuncin gidan
mutuwa, kullum sai sun zo har a kayi sadakar uku,, Balaraba suka dawo gida
cikin jamami,, tayi mamaki da har aka share zaman makoki bata ga Iro da
Mabaruka ba, har dai ta gaza hakuri ta tambayi Iya ina suke, sai
tace"Mabaruka dai tafi sati hudu rabon ta da gida, shi ko Iro tun kafin ki
bar gidanan aka neme shi aka rasa, tace"Shamsiyya fa"? Iya ta girgiza
kai tana goge kwalla tace"Tana cikin daki ta d'auko abun kunya shiyasa
take buyarwa jama'a" Balaraba ta dunga share hawaye tana tausayawa rayuwar
su,, Shamsiyya kuwa tana jin ance ga Balaraba tazo zata dunga lekowa tana taga
tana kallonta tana fad'in ina ma itace.
*************************
*************************
Duk abubuwan
da Mak'asudu ya ce a nemo sun nemo kuma sun aiwatar da aikin kamar yarda yace
d'in abunda ya rage wa Waziri shine zuwa bakin ruwa ya yanka rago shima ya sa
d'amba gobe da Asuba zai futo domin an samo ragon irin wanda Mak'asudu ya
buk'ata...
Yau ne girki
Balaraba ya kama,, duk dama wancan kwanakin ya na Cikon na Halisa ne, sai Azima
da yayiwa kwana uku, wannan mutuwar da akayi yasa Balaraba taga kamar kwanakin
sunyi sauri, ita fa bata lissafin komai yanzu duk bata cikin hayyacin ta domin
mutuwar Sallau sai ta dawo mata da ta iyayen ta sabuwa,, jiki a sanyaye take yin komai, k'arfe shida
ta kammala girki mai rai da lafiya tayi Wankanta gami da fesa turare ko ina a
jikinta, tana sanye da wani material sky blue yayi mata masifar kyau, inda tayi
amfani da k'aramin mayafi tayi rolling dashi,, anyi mata kitso ta tattare shi a
tsaki ta sanya manya-manya ribom sai ya zama kamar a cuci tayi kyau sosai
d'inkin Riga da sket ne,, tayi fuskarta fayau,, ko kwalli babu sai mai leb'e da
ta goga,, a nutse ta dunga d'ibar kayan abuncin tana kaiwa part d'insa,, su
Amina da Hadiza bayinta sukayi-sukayi ta barsu su d'aukar mata tak'i
tace"su barshi itama ladan take so, sai suka hak'ura suka k'yaleta ,,
lokacin yana sama ta gama shige da fucen ta, ta koma part d'inta sai bayan tayi
Sallahr magariba ne, sannan ta kimtsa, da niyar komawa part din nasa.
Da shirin
zuwa masalaci ya sauko hankalin sa bai
kai kan daining ba, sai Mai dafa masa abunci fa ya gani a tsaye tsakiyar
falo ya sunkuyar dakai kasa, gyaran murya yayi
da sauri ya dago yana masa barka da sakkowa, Yace"Kana tsaye gashi
ana shirya-shiryen tayar da sallah" Yace"Allah ya taimaka ke Nazo zan
jera abunci na ga an jera wani nace Allah yasa ba laifi nayi ba"
Kallon
daining teble din yayi yaga wasu had'addan kuloli ba Wanda aka saba zuba masa
abunci ba,, girgiza kai yayi kawai, yasan aikin Gimbiya ne, yana k'okarin
tafiya yace"Yau an hutar sheka, gobe ma kar kayi gudun asara ka futar muku
da Wanda ka girka" Yana gama maganar ya futa,, Shi kuma ya koma kicin,
cikin zuciyarsa take cewa amma wannan matar tasa ta tarbiyantu ba kamar sauran
ba, Allah ya kyauta.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż107*
Sai bayan
sallahr Isha'i ya shigo, zama yayi a falo da carbi a hannunsa yana ja,, a
hankali ya dunga jin wani sanyayyen k'amshi na ziyartar hancin sa, d'aga kansa
yayi yana kallon inda yake jin motsi, Balaraba ce take saukowa daga matattakala
cikin nutsuwa, a sirance ya sauke ajiyar zuciya ya su kunyar da kansa wani Abu
na tsunkullin sa,, ta k'arasa daining cikin nutsuwa ta gyara komai ta tako a
hankali ta zauna kujerar dake kallon sa, kansa na k'asa bai dago ba, a hankali
tace"Barka da dare" d'ago kansa yayi yana kallon ta, minti biyu
yace"Barka kin wuni lafiya"? "Lafiya Lou ta fada'a tana wasa da
hannunta,, yace" Ya k'arin hakuri kuma" ? "Alhamdullahi"
Shiri falon yayi sak'e-sak'e take a
zuciyarta, shi kuma yana k'okarin ya cika carbin sa,, sai da ya kammala sannan
ya aje ya d'auki wayar sa, numbar Halisa ya kira tans d'auka yace"Ki futo
muci abunci " kashewa yayi ba tare da ya saurari abunda zata CE,ba, numbar
Azima yake nema, sai gata ta shigo cikin uban kwalliya ta k'ananun kaya wanda
suka d'ame ta,, b'ata fuska yayi lokacin da yayi arba da ita, kusa dashi ta
zauna tana gaishe shi cikin wani irin salo,, a dakile ya amsa, yace"Wannan
wane irin iskanci ne zaki futo da wannan kayan na jikin ki"? Azima ta
sunkuyar da kai tana fad'in 'Yallab'ai me ye laifin su" A fusace!
Yace"Ba duguwar magana na nema ba,, magana ta farko ta k'arshe kar ki sake
futowa da irin wannan kayan in zaki saka kayan ki ki saka Ke ka dai a daki
ba sai kin nunawa jama'a ba, gida cike
da mutane ki futo min da wannan shashancin" Ganin ransa ya b'aci yasa ta
fara bashi hakuri , ko sauraron ta baiyi ba ya mike ya nufi gurin cin abunci
ransa in yayi dubu ya baci"! Balaraba kuwa taji dadin abunda yayi wa Azima
ta lura tayi shigar ne Dan Taja hankalin sa, a randa ba girkin ta ba, dariya kawai take mata Cikin zuciyarta
tace"Wallahi wani lokacin mutumin nan na burge ni da halinsa baudadden
mutum ne!
Gyaran murya
yayi Balaraba ta mike da sauri kar ta samu rabon ta,, Azima ma ta mike jiki a
sanyaye,zama tayi, daya daga cikin kujera ita kuma ta fara zubawa kowa nashi
cikin nutsuwa, Halisa tayi sallama ta shigo,,, itama ansha kwalliya kamar masu
zuwa gasar fidda kyau!! Gwara ita material ne, a jikinta dinkin riga da sket
kusan irin na Balaraba kala ce kawai ta banbanta,, gaishe shi tayi ya amsa ba
tare da ya kalle ta ba,, sama-sama suka
gaisa da junansu ko wacce na danne Kishi a zuciyarta. Balaraba ta zubawa kowa
nashi ta zauna ta fara cin nata cikin nutsuwa.
Sarki! Yaji dad'in girkin Balaraba sosai ya
bude ciki ya ci ya k'oshi ya yagi tissue ya goge bakin sa,, da kuzari a jikinsa
ya mike daga gurin, falo ya koma ya zauna,, to suma dai su Halisa sunji dadin
girkin shiyasa babu wacce tayi k'orafi suka cinye plate din tass ko wacce ta
tashi tana goge bakinta,, Balaraba ta gyara gurin tsaff!! Ta isa in da suke,,
k'asa-k'asa yake kallon ta ganin tana k'okarin futa,, yace"Ina zakiji
kuma? Duk gashi muna zaune da juna" A takure take jin jikinta kasan cewar
tana cikin halin rashin tsarki,, wannan motsa jikinta da tayi Duk pad din ta ta
jik'e haka take a rana sai ta sanya sau biyar,, tace"Yanzu zan dawo zan
Dan watsa ruwa ne"" Nan ma akwai toilet kin shigo kenan ki dawo ki
zauna" wannan halin nasa yana bata haushi wallahi, to in ta dawo ta zauna
yana da pad din da zai bata oho masa,,, zama tayi kujerar dake daf da bakin
kofa ranta a bace, duk ya lura da yanayin da take ciki,, Azima sai watsa mata
d'an iskan kallo take,, Ita ko Halisa sai hira take masa yana biye mata,, goma
shaura, sukayi masa sallama ko wacce ta wuce part d'inta, falon yayi shiru da
shi sai ita mik'ewa yayi ya nufo inda take zaune,, Balaraba ta
sunkuyar da kanta tana jiran taga me zaiyi,, kulle k'ofar yayi ya cire key
din,,, ta kalle shi bakin ta na rawa tace"imm... Ina da Uziri a gurina
fa,, yanzu zan futane in je in dawo naga kuma ka kulle kofar" Tsayuwa yayi
a kanta yayi mata rumfa! Cikin wani irin voice yace"Me zaki je kiyi? Uhumm
kin ce wanka nan babu toilet ne"? Girgiza kai tayi yace"To kin gani,
tashi muje ki gyara min shimfid'a ta"" ta d'ago dararan daran idonta
tana kallonsa,, lallai akwai rigima kenan mutuk'ar ya san halin da take ciki,
yaya za'ayi ta fada masa,,, hannunta ya kama ya mikar da ita tsaye,, zura
hannusa yayi ya rungumo k'ugunta suka fara tafiya, a haka suka dunga hawa
mattatakala duk rabin jikinsa na jikinta,, lokaci guda ya soma neman nutsuwar
sa,,, zama tayi gefen gado ya shiga toilet ya futo daure da alwala yace"Ki
shiga kiyi wankan sai ki dauro alwala kizo muyi nafila" babu musu ta mike
ta shiga toilet din,, Wanka tayi sosai,, ta sanya towol ta goge jikinta ta maida
kayan jikin ta,, tana futowa taga ya shimfid'a dadduma yana tsaye yana jiran
ta,, hijab ya mik'a mata, ta karb'a amma bata sanya ba,, ik'ama yake so ya
tayar ya kalle ta yana fad'in"Ki sanya mana" A nutse tace"Bani
da tsark" Yaji wani irin fad'uwar gaba, amma dake Namijin duniya ne,, sai
ya maze Dan kar ta gane,, yayi minti biyu yana nazarin ta daga bisani ya tada
sallahar shi,, zama tayi gefan gado jikinta a sanyaye , Ya dade kan dadduma
yana addu'a har ta fara gyangyad'i,, ya mike a nutse ya kashe wutan dakin,, bed
din ya nufa Balaraba tayi tsuro tana kallon inuwar sa,, sai da yw zauna sannan
ya cire jallabiyar da take jikinsa,, babu zato taji ya jawo ta jikinsa, gabanta
ya dunga fad'uwa duf!!duf!! Zif din yake k'okarin zugewa tayi saurin dafe
hannusa,, kansa ya zura tsakanin wuyanta yana sakin ajiyar zuciya daki-daki,,
k'okarin hanashi take, amma sai da yayi nasarar zuge mata zuf din ya cire rigar
ya jefar kwantar da ita yayi k'asan shi yayi mata rumfa, Balaraba sai motsi
take da bakinta taka cewa komai duk inda ya kai hannunsa sai ta kai nata duk a
k'okarin ta na hana shi abunda yakeyi ya ta kasa,, sai ma jikinta da yayi
la'asar sakamakon uban soyayyan da yake zuba mata,, Balaraba taji kamar ba a
duniya take ba,, ta shagala Wanda ba san ma yayi nasarar cire mata brziyya ba,,
aikuwa ta gigice amma yanai mata wani salo tuni ta bada kai bori ya hau suka
hau soyayyar su irin ta ma'aurata,, Sarki! Ya sha mutukar wahala lafin ya samu
nutsuwa,, Balaraba kam jin ta take a sama, ta manta a wace duniyar take, ita dashi
sai sauke nuffashi suke,,,,, wani irin kullewa mararsa take,, shi kansa yasan
ba duka ya zubar da abun ba, yanzu shine damuwar sa, zai iya shiga mugun hali,
mutukar bai samu yayi sex ba, domin shine katt! Shine za samu sukuni,, a
galabaice ya kira sunanta, ta amsa murya na rawa yace"Ki yarje min na je
gurin "yar Uwar ki na biya buk'ata ta, ina Cikin wani hali" Sosai ta
tausaya masa,, cikin raunin murya tace"Babu damuwa, ai dama amfaninmu
kenan, na yarje maka kaje kawai" mik'ewa yayi yana zura jallabiyar sa,,
Albarka kawai yake sa mata,,, sauka yayi daga bed din ya d'auki key zai futa,
ta kira sunansa juyo wa yayi yace"Menene uhumm? Kiyi hakuri Yanzu zan
dawo"' shiru tayi haka kawai taji kwallah na k'okarin zubo mata,, ya fuce
da sauri,, Azima tafi Halisa dauriya, saboda haka shashen ta ya nufa Cikin
duhun dare, dam ma akwai hasken futulu a wasu guraran,, Azima na zaune a gefen
gado ta zabga uban tagumi sai tunani take kana kallonta kasan akwai abunda yake
damunta,, taji ana bugu tana k'okarin tashi taji karar wayarta,, tana dubawa
taga Sarki! Ne hannu na rawa ta d'auka, yace"Bude min kofa" jiki na
rawa ta je ta bud'e masa ya shigo ta mayar da kofar ta rufe,, kai tsaye bed din
ta ya nufa,, ta bishi a baya,, tana shiga ta ganshi yana k'okarin cire Riga, tace"Lafiya
Yallab'ai "? Kwanciya yayi bed din
ta yace" Zo" Azima ta gane me ke da akwai,, zuciyar tace mata Allah
ya kawo miki shi har dakin ki,, da sauri ta nufi friji ta d'auko Lemo mai sanyi
ta k'araso kusa dashi,, tace"Yallab'ai tashi ka fara shan Lemo nasan ranka
a b'ace yake"" sama-sama yake jinta ya mike ya karb'i lemon dake
hannuta ta bud'e masa ya shanye Tass! Ta karb'i robar ta aje,, kashe futular
tayi ta rungume shi,,, cikin mawuyacin hali ya biya ma kanshi buk'ata,, yana
gamawa yaji wata irin muguwar kasala ta rufe shi,, da k'yar ya koma part
d'insa, Balaraba na zaune ta rafka tagumi jiran dawowar sa kawai take, ya shigo
ta bishi da kallo ya shigowa ya kwanta babu abunda yace mata,, kusa dashi taje
ta kwanta gabanta na fad'uwa,,, da k'yar bacci ya dauketa mai cike da mafarkai!
Asubah ya farka tare!dashi, ya d'aga kafa zai sauka k'afar tak'i d'aguwa
yayi-yayi taki motsi sai wani yammmmmmmmm!!! Take masa.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż108*
Kalmar
Innalillahi wa'ina ilahi raji'un itace ta futo daga bakin sa, yunk'urin d'aga
k'afar ya kuma yi a karo na uku, tak'i motsawa,, hannu yasa ya d'agota yaji
wani Yammmmmmmm! Mara dad'i Dole tasa yayi saurin aje ta saboda ji yayi abun
har tsakiyar kansa,,, zufa duk ta jik'a masa jiki kamar babu sanyi asubah,,
salatin da yake ne,, ya farkar da Balaraba ta mike a zabure itama bakin ta na
fad'ar kalmar Innalillahi wa'ina ilahi raji'un, saboda wani irin mumman mafarki
da tayi,, hannuta ya Kamo ya rik'e tamm!! Suka
tsurawa juna ido,,, gumi taga goshin sa nayi,, yana ta cije baki!!
Bakinta na rawa tace"Yallab'ai baka da lafiya ne"? Da k'yar ya gyda mata kansa, yace"K'afata
ta rike min" gabanta ya fad'in,, cikin zuciyarta tace"Kar dai
mafarkina ya zama gaskiya,, hannu takai kafar tana shafawa idanunta har sun
soma zubar da ruwan hawaye,, a hankali
yace" cire hannun ki babu dad'i" da sauri ta cire hannun nata tana
kallonsa,, cikin dauriya yace"Yaya za'ayi nayi sallah" tace" Ko in kama ka mik'e"? Gyad'a
kai yayi yana murmushi me ciwo yace"Baza ki iya ba,, mik'omin waya
ta""" sauka tayi da sauri ta d'auko wayar ta mik'a masa,,,
numbar Shatima ya kira,,,, ya fada masa halin da yake ciki,, cikin tashin
hankali Shatima ya futo daga gida,, kai tsaye gidan sarautar ya nufa lokacin
har an idar da sallahr asubah,, Balabara na durkushe a gabansa jikinta sanye da
hijab,, ba ta cire ba,, Shatima yayi sallama ya shigo,, zama yayi yana duba
k'afar,, cike da alhini yace"Kurum wayar gari kayi kaji k'afar taki ta
kuwa"? Sarki! Ta girgiza kai shi kadai yasan ciwon da yake ji yace"Da
sauk'i ai idan kin takuwa tayi,, taki motsi fa" Shatima ya Dora hannunsa
k'afar yana salati,, wayarsa ya Ciro yana kiran dector dake duba Sarki!!
Yace"yazo yanzu yanzu,,, "Kamani in mik'e in kama ruwa sai in d'aura
alwala inyi sallah". Shatima ya mike yana kici-kici ya samu ya mik'e inda
Allah ya rufa asiri ma k'afa d'aya ta taku itama da k'yar da dafa bango suka je
toilet yayi uzirin sa, kana ya dauro alwala suka futo,, dadduma ta shimfuda
masa,,, cikin zuciyarta sai tasbihi take Allah ya gajar ta musu wahala
[9/26, 8:42
PM] BintubatulBintUmarAbbaleđ: Da Jan k'afa suka k'araso gurin
yayi nufin ya tsaya abun ya gagara,, sai ya zauna a nutse yayi sallahr sa,, duk
suna tsaye suna kallonsa Balaraba sai goge hawaye take,, Shatima ko ya kira
numbar Shahid yafi Sau a kirga bai d'auka mybe baya kusa,, dector ya shigo da
kayan aiki,, cikin girmamawa ya gaida shi ya amsa a nutse ya fara yi masa
tambayoyi,, Sarki! Ya fada masa duk abunda ya faru,,, A hankali ya kama k'afar
yana dubawa,, lafiya Lou da ita a ido,, matsata yayi sarki! Ya cije baki!!
Yace"Kar ka k'ara matsawa,, dector ya cire hannunsa da sauri yana neman
afuwa,, yace"Yallab'ai ina ganin dole zamuje hospital dakai domin mu auna
k'afar dole kuma a d'auke hoton ta, domin sanin maganin da ya dace da ita"
Gyad'a kai kurum yayi,, Shatima yace" Bari insanar da Mama Halin da ake
ciki,, babu Wanda yace masa komai,, yana sauka k'asa suka ci karo da Halisa ta
shigo,, da fara'a ta tsaya suna gaisawa da alama batasan abunda yake faruwa
ba,, Shatima ya wuce bai fada mata ba,, kai tsaye sama ta nufa cikin k'asaita!
Tana shiga taga Balaraba durk'ushe gaban shi tana kuka, ga dector a tsaye a
gefe yayi shiru fuskar sa ta kalla taga
alamun alhini ta k'arasa da sauri kusa dashi,, cikin kid'ima tace"Hubby
menene wai naga duk kuna cikin damuwa!" Kallon ta yayi zuciyarsa a dake!!
Yace"Babu komai ke me kika gani" ? Baki na rawa tace"Tashin
hankali na gani"" d'auke kansa yayi baice mata komai,, Balaraba ta
kalla tace"Menene "? Kafar sa ta nuna mata, tana kuka! Halisa ta
kalli k'afar da sauri,, taga ta Dan kumbura" jiki a sanyaye tace"Ciwo
take masa"? Balaraba ta girgiza kai tana fad'in "Idan ciwo ne da
sauk'i yau tunda ya tashi ya kasa tafiya da ita tak'i motsi d'azu da k'yar aka
kai shi toilet yayi alwala " Halisa tace"Innalillahi wa ina ilahi
raji'un kuka ta fashe dashi tana k'unshe baki tace"Wannan wace irin masifa
CE"???? Tsawa!! Ya daka mata yana fad'in"Bana son shashanci da koke
-koke addu'a zakuyi min""""" a gigice ! Ta mike tana
fad'in"Au! Da gaske ne Ashe? Sai ta kalli Balaraba Cikin daga murya
tace"Ke nake zargi! Munafuka meye ribar ki anan, me yasa ranar da ya
kwanta damu haka bata faru ba,, me kike nufi, bak'ar algumguma wato kina so ki
kashe ki samu tumunin takaba"? Taji kamar ta watsa mata ruwan zafi,, a
jiki ta dago jajayen idonta da suka rine!! Bakin ta na rawa tace"Mey......
Ka tsaye ta yayi ta hanyar daga mata hannu sai tayi shiru gami da toshe bakinta
da gefen hijab dinta tana k'okarin b'oye kukan da yake k'okarin kufce mata a
karo Mara adadi,,,, Halisa yake kallo cikin tsantsar b'acin rai da takaici.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_ALHERIN
ALLAH YA ZO INDA KIKE_
*NANA
AISHATU KADUNA*
_Hak'ika
inajin dadin comment dinki ubangiji Allah ya kara kauna da aminci nagode sosai
ina miki fatan alkairi a rayuwar kiđ„°_
_*Kuyi
hakuri yau pege din babu yawa zazzab'i ne ke damuna wallahi Ku sanya ni cikin
addu'ar Ku*_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż109*
Suna had'a
ido dashi ta kara rikicewa tana fad'in"Wallahi Hubby kar ka yarda da ita,,
itace Silar faruwan wannan al'amari ko mara kunne ne yaji wannan abun yasan da
akwai lauje cikin nadi,, shiyasa hausawa suke cewa idan takalan mutum mugun ice ne, idan ya samu guri
yafi mai kudi iko,wallahi yanzu na daina ganin laifin masu kud'in da suke gudun
talaka domin halin su ne ya ja mus............."Halisaaaa!!! Rufe min
bakin ki anan gurin"" ya katse ta
cikin wata muguwar tsawa"" gum! Tayi da bakin ta tana shashshekar
kuka,, Balaraba na durkushe a gurin kai a kasa tana zurarar da hawayen bakin
ciki,, murya a cunkushe! Yace"Duk futa bana son ganin Ku" da sauri
dector ya futa Halisa ta futa simi-simi,, mik'ewa tayi kwata-kwata jikinta babu
lak'a, suka had'a ido saurin d'auke kansa yayi ransa a bace kalaman Halisa ba
k'aramin kona masa rai sukayi ba,, wuce tayi tana waigen sa, duk yana
kallonta,,, tana futa ya sauke ajiyar zuciya me zafi.
Tana sauka
taga Halisa da Azima suna maganganu k'asa-k'asa suna ganinta suka hau rafka
mata harara, d'auke kanta kawai tayi,, Mama ce ta shigo bayanta Jakadiya da
Shatima Shahid da Madabo cikin tashin hankali ta nufi sama suka rufa mata
baya,, kansa a kasa yaji shigowar su,murya Maman shi yaji a kansa, ya d'ago
idonsa,, da sauri ta tsuguna kusa dashi tana masa magana,, cikin nutsuwa ya
warware mata duk abunda ya faru,, cikin tawakkali tace"Allah yana ji yana
kallo ko wane hali da kake ciki abunda za za'ayi yanzu muje hospital din ayi
hoton kamar yadda dector ya fada insha Allahu komai mai sauk'i ne" A nutse
ta ce da dector "Je ka d'auko while chair,, a d'auke shi,, da sauri ya
futa, shiru dakin babu Wanda yayi magana har dector ya dawo su Shahid ne suka
kama shi suka Dora shi kai, a hankali suka dunga sauka dashi, daga kafar bene,
Mama na bayansu tans goge hawaye a fakaice.
Balaraba ta
mike da sauri ta tsaya har suka k'araso gurin,, kallonta yayi yaga duk ta tayar
da hankalin ta, ta bashi tausayi wannan alama ce da ta nuna tana cikin damuwa
kuma ta damu dashi sosai,, babu yabo babu fallasa yace da ita"Wannan kukan
da kike ya isa haka, cuta fa ba mutuwa bace, shikkenan ni Allah bazai jarrabe
ni, ba Wannan ba yana nufin shikkenan bazan kara taka k'afafu na ba, insha
Allahu inaji ajikina wannan abun na lokaci kankani ne saboda haka Wannan
koke-koken da kukeyi ya Isa haka" Balaraba tayi shiru tana gyad'a kai,
Azima kuwa ai batayi shiru ba sai cewa tayi "Duk ba anan take ba Yallab'ai
dole muyi kuka Hak'ika an zalince ka kuma bazamu bari ba,, wallahi ka gurgunce
sai mun d'auki mummanan mataki akanta " duk jama'ar gurin suka bita da
kallo cikin mamaki,,,!! Mama tace "Ku muje mu wannan tsayuwar bata da
amfani,, Azima da Halisa suka rufa musu baya, Balaraba aka bari a baya tana
tafiya salau-salau babu kuzari ko na kwabo a jikinta.
Buba direba ya
bud'e bayan mota suka d'auke shi suka saka ciki da gyara masa zama sosai sannan
kowa ya shiga ya zauna,, ganin Matan nasa na k'okarin shiga ne ya dakatar da
Buba,, kallonsu yayi cikin bada umarni yace " Ko wacce ta koma gurin
ta""" umarni ya bawa Buba ya tada mota suka futa,, dake safiya
CE, babu jama'a sosai a harabar gurin sai dai-dai Ku, motar na fucewa suka yo
kan Balaraba da bala'i kowa na fad'in albarkacin bakinta,, Balaraba lalurar
mijinta itace a gabanta shiyasa bata tanka musu ba,, wucewa tayi ta barsu a
gurin suna zagin ta ta uwa ta uba.. Sun jima a gurin suna maida magana daga
bisani kowa ya koma part d'insa,,, Azima labewa tayi sai da taga Halisa ta
shige ta kulle kofa sannan ta futo kai tsaye b'angaran Waziri Zayyanu ta
nufa...
Da futowar su
da shigar su mota da futar su daga gidan sarautar duk akan idon Waziri da Tsito
,, Tsito ya kwashe da dariya yana fad'in
kaga aikin Mak'asudu ko, ai inda alkawairi to da cikawa,, kai kuma sai ka kula
da haradin da ya gindaya maka"
Waziri ya
kece!! Da wata mahaukaciyar dariya"
hahahahahaha"" Mak'asudu ka cika alk'awarina na yarda dakai
akan aikin ka, daga yau zan fara mulkina cikin kwanciyar hankali da nutsuwa
nasan wancan yaron ya zama musaki,, ka lalata masa k'afafu ya gama aiki,
Hahahahaha"""
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
_*DEDIGATED*_
_*TO*_
_RAHAMA
ALIYU_
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż110*
Zuwan Azima
gurin yasa Waziri ya bar dariyar da yake yi,ya d'ora hannunsa akanta fuskarsa
cike da walwala da farin ciki yace"Kin gama min komai yarinya ta, hak'ika
kin cika "yar halak d'iyar abokina aminina ya iya haihuwa ki fad'i duk
abunda kike buk'ata zan yi miki". Jiki a sanyaye Azima tace." Nifa na
soma nadamar abunda nayi gaskiya yanzu ina dana sani" Waziri da Tsito suka
kalli juna, Tsito yayi wani murmushi, Yace." Ki daina nadamar abunda kika
aikata idan kuma kina jin tsoro kar sunan ki ya futo ranar da asiri ya tuno to
duk ki daina, aiki inda Mak'asudu a ciki baya karyewa sai dai Idan wanda yayi
aikin ne ya kar ya doka saboda kije ki kwantar da hankalin ki,babu abunda zai
faru,daga yau ma zan fara aiki domin zan daure wa duk mutan gidan baki" Azima
ta sauke ajiyar zuciya gaskiya halin da taga mijinta a jiki ya bata tsoro amma
aikin gama ya Riga ya gama, Waziri yace"Shiga ciki ganin zuwa"
simi-simi ta shige cikin gidan nasa.
To duk wani
alk'awari da Waziri yayi wa Tsito sai da yq cika masa mota guda akaiwa Tsito da
tashi da ta kayan arzki ya tafi garin su, Hajiya Kulu ma tayi masa kyautar
bajinta dake ba sosai take zama a gida ba shiyasa duk bata San abunda yake
faruwa ba sai da Waziri ya shiga har gurin ta da sassafe ya sanar mata, murna
ta dunga yi mak'iyinta ya gurgunce dama ita babban bakin cikinta shine kar yayi
mulki tunda ita Allah bai bata 'ya'ya mata ba.
Babu irin
aune-aunen da ba'ayi ba, abu d'aya yake nunawa k'afafun shi lafiya suke, cike
da dumbun mamaki da al'ajabi suka dawo gida suna tunanin meye abun yi,
Waziri kuwa
bayan sun rabu da Tsito gida ya koma ya shiga keb'antaccen d'akinsa da ya
rataye fatocin su k'adan gare, Kunama da kulb'a gami da b'eran dunka bango guda
ya kafe su, tsakiyar su wani Jan yanki ne a n daure wani Abu a tsakiyar sa,
shiri yayi sosai ya nufi fada yana wani irin taku na k'asaita shiga Sarki
aikuwa fada na cike da mutanan sa munafukai ya zauna suka fara aikin zugashi da
wasashi shi kuma yana jin dad'i.
******
Yanda aka
futa dashi haka aka shigo dashi dama tun safe Labari yaje kunnensu Limam da
Galadima da Wambai don haka suna tsaye aka futo dashi daga motar, suna kallon
ikon Allah kowanne yana mamaki da tu'ajibi k'afafun Sarki! Sun kumbura sosai,
ba kamar d'azu da safe ba.
A daran
ranar mai girma governor yazo suka zauna da Sarki! Duk aka basu guri, dake
akwai sha kuwa a tsakanin su, Governor yace."Ina ganin wannan ciwon naka
tafarar d'aya anya ba jifa bane? Nifa ka sanni da lek'e-lek'e saboda yadda
yanayin al'amarin namu yake, gaskiya ina zargin jifa ne kuma duk wanda yayi
maka makusancin ka ne"
Sarki!
Yace."Kaga ni kuma bana wannan tunanin kawai nafi gazgata cewar jarraba ce
daga Allah" Governor ya gyad'a kai yana tunani minti biyu
yace."Shikkenan yanzu dai na sanya ayi mana vizar dani da kai dasu Shatima
zamuje Saudi'a akwai k'wararun likitoci islamic a can insha Allahu kome ye zamu
gane zamu samu sassauci" Gyad'a kai kurum yayi, . shiga don duk sun damu
ne, amma sam baya jin wani ciwo a k'afar shi, illa kawai motsa ta da ya kasa yi
duk da haka yanaji zai iya yin duk abunda mai lafiya zaiyi. Sallama sukayi
governor ya mike ya futa mutanan sa suka rufa masa baya.
To a can
babban falon Fulani ma Ashe tattauwar da ake kenan Liman ne ya bada sha'warar
suje saudi'a wannan Asibitin dai da governor yake magana akai.
Ko da Halisa
ta shiga part d'insa tun kafin ta zauna ya fattatake ta, jiki babu k'wari ta
futa, tana da tasanin shirman da tayi masa d'azu.
Balaraba
kuwa abunda tasan zata d'auka taje ta d'auko a part d'inta ta kullo ta dawo
gurinsa, kula take dashi sosai tana jin wani irin tausayin sa, kallonta kawai
yake yana mamaki ashe tana sonsa.
Yana zaune
gefan gado da k'aramin littafi a hannunshi yana dubawa idonsa sanye da glass
d'insa na fama ta futo daga toilet d'inshi jikinta daure da towol din sa,da
wani akanta ta nannad'e kanta, had'a ido sukayi da sauri ya kauda kansa, ita
yanzu kunyar sa ta ragu lafiyar sa kawai take so shiyasa bata jin kunyar saka
kaya a gabansa ba, so take tagama abunda take taje gurinsa taji ko da akwai
abunda zatayi masa, yau tayi Wanka
tsarki dadduma ta shimfid'a ta tayar da sallahr isha'i ,, dago kansa yayi yana
kallonta sosai, zuciyarsa yace"Tayi Tsarki kenan hummmm! Lallai yau akwai
budiriđ
*Bari muga
yaya za'a buga kwallonđ*
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*NA*_
_BINTA UMAR
ABBALE_
*®BINTUBATULAđ*
```MARUBUCIYAR```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUD'I*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
_*ZAMANI
WRITERS ASSOCIATIONđ€đ»*_
_________________________
```We are
here to educate, motivate and entertain aur Reades```
_________________________
*DEDICATED*
*TO*
*RAHAMA
ALIYU*
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR
RAHIM*_
*đ
ż111*
Saurin kauda
kansa yayi daga kanta ganin tana zuwa gurin sa, kallon littafin dake hannunsa
yake,sai ka rantse da Allah bai san da zuwan ta gurin ba, zama tayi kusa dashi
ta d'an tsurawa littafin dake hannusa ido, ta lura yana da son karanta littafan
addini,nan ta tuna da program d'insa da yake duk ranar juma'a, ake sanyawa
tashoshin redio, a nutse tace."Ya jikin" ? Hankalinsa na kan littafin
yace." Alhamdullahi " shiru dakin yayi minti biyu tsakani
tace."Ko kana buk'atar wani Abu"? girgiza kai kurum yayi,kallonsa
tayi zuciyar ta tace."Ubangiji Allah ya baka lafiya" k'asa-k'asa
yace." Kashe mana hasken futular nan, na duba dana wayata" Mik'ewa
tayi a nutse ya bita da kallo cike da so da sha'awa, futular ta kashe dakin
yayi duhu sai hasken wayar sa, kad'an, zama tayi inda ta tashi tayi shiru tana
zancan zuciya. Yace." Ki kwanta mana" a hankali tace." Idan na
kwanta kuma kai zaka kwanta ban sani ba ko da wani taimako da zanyi maka kar
bacci ya d'auke ni". Murmushi yayi iya kacinsa leb'ansa yace."Hakane,
kawai kiyi kwanciyar ki, idan ina buk'atar wani abu zan ta she ki" Hawa bed din tayi sosai taja bargo ta rufe
iya kacin k'irjinta fuskarta a bude.
Sai misali
k'arfe goma sha biyu da rabi ya rufe littafin ya aje shi, hannusa ya sa ya jawo
while chair d'insa da ke gefe ya sai ta sosai cikin k'arfin hali ya hau ya nufi
toilet, a nutse yayi uzirinsa ya futo, kai tsaye mirrow ya nufa, turaririka ya
fesa sosai a jikinshi, motsin sa taji
yasa ta bude ido sai taga yana k'okarin sauka daga while chair d'in, da sauri
ta sauko ta ruk'e hannunsa ya zauna bed din sosai, ta sanya hannunwan ta ta
d'auko k'afarshi ta Dora a hankali haka tayiwa d'ayar ma, a raunane
tace."Shiyasa fa nace ko kana da uziri me yasa baka tashe ni ba".?
Cikin duhun d'akin yake, ganin yadda fuskarta ta nuna alamun jimami da tausayi,
gyaran murya yayi yace." Kar ki damu toilet na shiga kuma na futo Cikin
hukuncin Allah". Ajiyar zuciya ta sauke a hankali ta koma ta kwanta tana
kallon shi yana k'okarin gyara kwanciya, lumshe ido kawai tayi tana shak'ar k'amshin
tura ransa masu sanyi duk jikinta ya mutu jin saukar nuffashin sa a kusa da
ita, babu zato taji hannusa a jikinta yana k'okarin jawo ta ya rungume, kallon
fuskarsa tayi sai taga idonsa a lumshe, tanaji ya jawo ta jikinsa ya rungume
k'am, gami da cusa fuskarsa tsakanin wuyanta, shiru tayi tsigar jikinta tana
tashi, nuffashi ya dunga saukewa akai-akai taji yana k'okarin cire mata rigar
bacci, hannusa ta dafe takasa dago kai ta kalle shi.....har sai da yayi nasarar
cire mata rigar jikinta, ya d'auke ta ya d'ora ruwan cikinsu, fuskokinsu suka
had'u guri guda, rintse ido tayi tana
mugun jin kunyar sa da mamakin abunda yake lallai bashi da dama, abu yake
tamkar mai cikkakiyar lafiya, wuyanta ya rik'o da hannushi guda, muryarshi bata
futa sosai yace"Kiss me plaesa". Balaraba ta dinga jin kanta yana
wani irin juyawa saboda lokacin da yayi maganar wani mugun kamshi mai dad'i ne
ya futo daga bakin sa, cikin sigar jan hankali mace ya k'ank'antar da muryar
shi yace." Ki kula dani kin ce in ina da buk'ata nayi miki magana, toum ke
nake buk'ata a yanzu, yanayin yadda yake mata wasa da gadon bayanta ne ya
furgitata, sai ta hau kufce-kufce zata sauka daga kansa, ya rike ta sosai yana
k'okarin b'alle mata briziyya, murya a sark'e tace."Kayi hakuri kai da
baka da lafiy..... Ka tsata yayi ta hanyar fad'in" Lafiya k'alau mutukar a
wannan fannin ne babu abunda bazan iya ba" Shiru tayi masa tana jinsa yayi
dubara ya zare mata brziyya jikinta ya wani kara damk'e ta sosai yana sakin
wata irin azabbabiyar ajiyar zuciya jin taushin brast d'inta a tsakiyar
k'irjinsa, a gigice ya lalubo bakinta ya had'a da nasa ya farai mata lafiyyan
kisses masu wahalar mantawa, Balaraba taji kamar ba'a cikin duniya take ba jin
wani mugun dad'i da shauki yana dibanta, ga gashin k'irjinsa yana tsikarar ta a
jiki, nan take ta sakar masa jiki, suka fara shan soyyayarsu irin ta ma'aurata.
Nan na futo na barsu domin ganin sirrin wasu bashi da amfani.......Cikin dabara
da hikima irin tashi ya dinga lallab'ata har ya samu ya mayar da ita cikkakiyar
mace, Balaraba tayi kuka sosai kuma ta razana da jarumtar sa, cikin zuciyarta
take fad'in"Babu Lafiya ma yayi mata wannan aiki ina ga idan ya samu
sauk'i .. Ni ko nace Balarana kenan Sarki! fa lafiyansa lau kawai matsalar shi
rashin k'afa babu wani Abu da mai cikkakiyar
lafiya zai nuna masa.
Cikin jin
kunya da nauyi ta tashi da safe jikinta duk yayi tsami da nauyi da k'yar ta
shiga toilet ta gasa jikinta ta futo lokacin shi yana zaune kan dadduma har ya
idar da sallah tayi ta mamakin yaya akayi ya tashi yayi wanka haka har ya
shirya jikinsa, dadduma ta hau tayi sallah bayan ta idar tayi addu'a yanda ya
sauwak'a, jiki babu kuzari ta mike tana cire bedshirt din domin duk ya b'aci da
jini, gyaran murya yayi, ta Dan kalle shi kad'an, ta d'auke kanta da sauri, can
taji muryarsa yana fad'in"Ki bari kar ki bawa kanki wahala zasu zo su
gyara" batasan sanda ta kwad'a masa harara ba, Murmushi ya saki yana
girgiza kai toilet ta wuce da bedshirt din a hannu ta cikin zuciyar ta na
fad'in "Abun kunya ne in bari wani ko wata ya ga sirrina da mijina komai
sai na gyara da kaina. Tsaf ta wanke shi ta rataye ta kara wanke toilet din, a
nutse ta futo, taka had'a ido dashi, shi kuma sai kallonta yake yana sakin
k'ayattacan murmushi yarinyar ta gama masa komai yanzu baya jin wata damuwa a
tare dashi mararsa sakayau kamar anyi masa wankin Mara,sab'anin jiya da
shekaran jiya da take damunsa ko jiya da ya taki Azima ya rage wani abun ne,
amma yau Balaraba ta gamsar dashi sosai don haka bakinsa bazai tab'a gajiya da
shi mata albarka ba,
Gurin da ta
aje kayan ta ta nufa ta d'auko wata duguwar riga mai hula rigar ta gaji da
haduwa sosai kalar sky blue ce, dogon wando ta zura sannan ta Dora rigar ,duk
idonsa akanta, cikin zuciyarsa yake fad'in" Yarinyar nan nason abu sky
kamar tasan ina son shi.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*ALHAMDULILAH*
*HAUWA S
ZARI'A*
_Maman Usuwan_
*Ina taya ki
murna na kallama littafin ki HAKA ALLAHA YA NUFA* _KADDARA TACE_ *UBANGIJI
ALLAH YA K'ARA BASIRA YA SA SAK'ON KI YA ISA INDA KIKE SO*
_________________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda
a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż112*
K'ok'arin futa take daga d'akin, ba tare da ta
k'ara kallon inda yake zaune ba, cikin nutsuwa yace." Ina zakije
kuma"? D'an juyo wa tayi tace."Zan je in kawo maka abun kari"
k'asa yayi da kansa cikin so da k'aunarta yace."Na huttashe ki dawo ki
zauna, domin yau bana jin yinwa saboda kin cika min ciki da so da k'aunar ki,
hak'ik'a ina alfahari dake cikin matana Balaraba kece Gimbiya ta." Lumshe
idonta tayi tana jin wani yarrr! a jikinta gaskiya taji dadin yabon da yayi
mata, itama yanzu ta fara jinsa cikin zuciyarta, yace." Dawo ki zauna muyi
hira" Simi-simi ta dawo ta zauna nesa dashi,sai kauda kai take cike da
kunya, shi kuma ya k'ura mata ido yana sakin k'yatattacan murmushin sa, cikin shagwaba'a tace." Ka daina kallona
haka inajin babu dad'i a jikina."Lumshe ido yayi ya bud'e tare sa zuba
mata su yace." Haka nake so ai da alama kin fara sona, ko da yake ma, jiya
naga alamu daddare an karb'eni hannun biyu" rufe fuskarta tayi ta mik'e da
sauri ta bude dakin ta futa cike da kunyar sa. Karo! Suka buga da Halisa ta
d'ebe ta ta watsar! tab'e baki tayi tamkar taga kashi tace." Ke kuma
wannan shashan cin fa? dube ki don Allah abun tausayi dake wai har kece zaki
shigo cikinmi ki nakasa min miji,to bari kiji wallahi Duk irin k'ulunboton ki
baki isa ki kashe min mijina ba, domin kici dukiya sai dai Idan mu, mu kashe
ki, kar ki manta da cewar mun San kece silar mutuwa d'an uwanmu Moddibo, to
wallahi Sarki! Almansur yafi k'arfin ki, jaka kawai, 'yar talakawa"
Wani mugun
b'acin rai! Ya turnek'e zuciyar Balaraba, tabbas Halisa taci albarkacin mijinsu
da bashi da lafiya, amma da badan wannan ba, da sai ta k'ara nuna mata ita
wacece, da alama ta manta karon su da ita na farko, amma taci al'washin duk
randa ta k'ara yi mata magana irin wannan tabbas sai ta nuna mata kuskuran ta.
Azima ce ta k'araso inda suke tsaye ta buge k'afad'ar Balaraba tana zabga
tsaki! Hannun juna suka rike suka wuce ta cikin wata irin tafiya ta k'asaita.
Kallo ta bisu dashi zuciyarta tana zafi,! Lallai ruwa ya daki babban zakara,
ita kad'ai take fad'in haka a zuciyar ta, idan da ba haka ba wallahi da sai sun
gane kuransu.
Yana zaune
inda yake tun futar Balaraba, fuskarsa cike da annuri suka same shi, amsa musu
sallama yayi ya nuna musu gurin zama, jiki a sanyaye ko waccen su ta zauna,
babban abunda ya sa jikinsu yayi sanyi shine ganin da sukayi yana cikin farin
ciki da annushuwa kamar yadda suka ga fuskar Balaraba haka, wani irin kishin
Balaraba ya damu zuciyarsu, sanin halinsa na rashin d'aukar raini yasa ko wacce
tayi shiru da bakin ta, gai dashi sukayi sunayi masa ya jiki, ya amsa da
walwala, Azima tace."Yau zaku tafi ne"? " Eh insha Allahu sha
biyu na rana" Shiru sukayi. Halisa tace." Tunda ita wannan ta futa
daga girkin ta, zan shiga nawa ina ganin ya kamata a tafi dani ko da wani
taimakon da zanyi maka." Harararta yayi, ta sunkuyar da kanta da sauri, a
hankali yace." Ke ko za'a tafi da wani waye zai tafi dake guri kije kiyiwa
mutane shirme" Azima taji dad'in maganar sa, ji wani son kai na Halisa
take fada a zuciyar ta, muryar shi sukaji yana fad'in"Duk Ku kwantar da
hankalin ku babu da wanda zani, sai kace wani Yaro,ku munje ma ba wani zama za
muyi ba."
Azima
tace." Nima dai abunda nagani kenan." Halisa kuwa sai yak'e take ta
lura mutumin nata haushinta yake ji, domin yak'i sakin jiki da ita hirarasu
suke da Azima tamkar babu ita a gurin. Wayar shi tafara k'ara ta mike da sauri
ta d'auko masa, karb'a yayi ba tare da yace mata komai ba, Governor na ne, suka
gaisa yace." Fatan jikin da sauk'i, duk wasu shirya-shirye angama insha
Allahu da kaina zan zo in d'auke ka cikin mota har filin jirgi" Sarki!
Yace." Jiki alhamdullahi ni kam bani da matsala sai ta rashin k'afafu
shima na wani lokaci ne insha Allahu, zamu zauna cikin shiri insha Allahu"
Governor yace." Naji muryar ka rad'au da alama kana cikin nishadi kasan fa
duk namiji da yake da mace sama da daya to mutukar suna kula dashi da kwantar
masa da hankali babu Wanda ya kaishi dacewa". Murmushi yayi yace."
maganar ka haka take, Aboki" dariya Governor yasa yace." Dole dai na
koya maka surutu ko"? Yace." To ya na iya fa halin ka." Haka dai
sukai barkwamci kafin suyi sallama suka kashe wayar, Azima da Halisa kuwa ganin
babu fuska ko wacce taje zata je tayi Wanka, suka sauka babu wacce ta kara kula
'yar uwar ta.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda
a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż113*
To Balaraba
ma lokacin da suka rabu dasu Halisa gurin ta, ta nufa wanka ta shiga a gurguje
ta futo ta kimtsa jikinta, ta kasance mace me son atampa duk ya wanci kayan ta
itace doguwar riga, da Riga da siket da
zani basu da yawa, yanzu ma wata 'yar Ghana ta saka doguwar riga ce, sosai kasa
ya bud'e daga iya kwankwanson ta ya matse da kirjin rigar komai ya futa har
madauri ne da ita daga baya, d'ankwali ta d'aura dai-dai misali ta shiga kicin
dinta dole tana ganin sai tayi masa abu motsa baki, cake ta fara had'a ma,
zuciyar ta tace ki had'a masa Dambu nama ko yana so, nan take ta futo da zallar
tsokar Neman sa cikin firji ta Dora kan wuta bayan ta sanya albasa da kayan
k'amshi, ta cigaba da had'a cake din ciki k'warewa.
Balaraba ta
k'aware sosai gurin had'a dambun nama shiyasa sam bai bata wahala ba, nan ta
had'a komai cikin abunda bai fi awa guda ba, k'amshi ne kawai yake tashi kicin
d'in, zuba shi tayi cikin warmers ko wanne ta aje ta samu wani had'ad'an akushi
irin na gidan sarauta ta cika shi da cake d'in da Dambu nama,wannan ta aje shi
ne sai zasu tafi zata bashi, ruwa ta d'ora a wuta ta zuba kayan tea masu sa
kamsh gahwa na'ana'a citta kanifari kimba da dai sauran su sai da ya gaja da
tafasa sannan ta kashe gas d'in ta tace sosai ruwan tea d'in yayi kyau sai
kamshi yake ta juye cikin fulas mai kyau. D'auka tayi ta kai falonta ta aje ta
dawo ta gyara kicin din tas! Sannan ta dawo ta d'auki, d'auki abunda ta aje,
kai tsaye part din shi ta nufa. Lokacin har su Shahid sun zo sun d'auko dashi
k'asa yayi wanka shar dashi kana ganinsa kaga ango sosai yake walwala Shatima
na tsokanar sa wai farin cikin me yake, shi kuma yana basarwa.
A nutse tayi
sallama ta shigo, da sauri ya dago kanshi yana kallonta, saurin sunkuyar da
kanta tayi, cikin mamaki ya bi hannuta da kallo, yana kallon yanayin tafiyar
ta, Shatima ya amsa yana fad'in"Gimbiya sannu ki da zuw..... Katse shi
yayi ta hanyar fad'in"Ka tsaya kana surutu ka karb'i abun hannuta
mana,bata da lafiya" Balaraba tayi saurin kallonsa, cikin mamaki, da sauri
ta wuce Shatima ya bi bayanta yana fad'in"Ayya! Gimbiya sannu da kokari
kawo in aje miki daining d'in." Murmushi k'arfin hali tayi tace." Ka
rabu dashi don ni lafiya talau fa." 'Yar dariya yayi yace." Ai naga
alama gashi kin sha aiki domin ki faranta ran maigidan ki mybe yana so ki huta
ne shiyasa Yace in karb'e ki" Shiru kawai tayi masa tana sunkuyar da kanta
cike da kunya,wato Dole dai sai ya tona mata asiri gurin abokan shi,kome
amfanin fad'a musu haka oho masa. Gyara gurin tayi sosai, Shahid ya kawo shi har
gurin, idonsa a kanta yace." Wato nace kije ki huta shine kika wahalar da
kanki ko." K'asa tayi da kanta
kurum domin bata so tayi wata magar ya lafto wacce zai sa har su Shatima su
gane. "Jimana" yafad'a yana tsare ta da ido, a nutse ta watsa masa
wani kallo, Wanda ya shiga jikinsa,amma da yake ya saba karb'arsa sa'i da
lokaci a gurin ta,sai ya dake! Yace." Bayan wahalar da kika sha jiya shine
zaki na wahalar da jikin ki yanzu,wai ke bakya son hutu ne." ? Taikacinsa
ya hanata cewa komai, sai aukin futo da warmers take, Shatima ya doki
kafad'arsa yana fad'in." Kai kanai mata bak'in cikin ladan da zata samu
ne, ina ruwan ka."? Shahid ya b'oye dariya yana fad'in"Lallai hausawa
da sunyi gaskiya cikin karin maganar su, inda suke fad'in"Gurgu yafi...........Sarki!
Ya galla masa harara! Dariya suka saka Shatima ya bashi hannu suka
taga!Balaraba kamar ta nutse don kunya, simi-simi tabar gurin tana da ta sanin
dawo da tasan tonan silili zai mata da bata dawo ba, dab da zata futa sai ga
Mama ta shigo da jama'ar ta, sai ta tsaya tana murmushi , itama Mama murmushi
ne a fuskarta, suka zauna cikin kujera Balaraba ta durkusa har kasa ta gaishe
ta, cikin sakin fuska mama ta amsa tana tambayar me jiki, tace "Jiki
alhamdullahi wallahi gashi yana k'okarin Mama muna sa ran samun nasara wannan
tafiyar insha Allahu, Mama tace." Hakane dama babu abunda yafi k'arfin
addu'a ai, jiya munyi waya da aminiya ta, Matar Sarkin Yalwa sosai mahaifinta dake Malami ne yasa
yara 'yan makaranta na addu'a jiya an sauke al'kurani babu adadi"
Mama ta
cigaba da cewa." Insha Allahu tanan zuwa itama,kin san bata samu damar
zuwa gurin bukin ku ba tun dai da tazo lokacin mutuwar me Martaba."
Balaraba tace." Kai angode sosai wallahi ai Mama alk'urani mai girma yana
tattare da waraka ko wace iri ce ,mutukar mutum zai rike shi, to ya rike babban
kundi." Mama tace." Haka
maganar ki take Balaraba." Su Shahid ne suka k'araso gurin cikin nutsuwa
suka tsuguna suna gaishe da ita, ta amsa musu da walwala a fuskarta tace."
Ya mai jiki? Domin Ku zan tambaya." Shahid yace." Jiki alhamdullahi
Mama kin ganshi zaune k'alau dashi,wannan kuma aikin Gimbiya ne ga tanan kusa
dake." Cikin farin ciki Mama tace." Nasan zata aikata fiye da haka,
k'okarin tura while chair d'in yake, da sauri Shatima yace." Kabari mana
inzo." Ko saurarensa baiyi ba ya cigaba da turawa ya k'araso kusa dashi
gami da kama while chair din yana fad'in"Da ka bari an turaka." "Akan me zan bari hannuna aikin me
yake." Yafad'a ciki-ciki murmushi kawai Shatima yayi yana fad'in"
Dama kai ai babu me iyawa da kai sai Balaraba."
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda a
siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż114*
Shiru yayi
masa har suka k'arasa kusa da Mama,ya fara k'okarin saukowa Mama tace."
A'a kayi zaman ka kawai mu gaisa a haka lallai jiki yayi kyau,naji dadin ganin
ka cikin walwala ubangiji Allah ya k'ara lafiya." Suka amsa da
"Ameen" Cikin kauna irin ta d'a da uwarsa yace." Mama kin tashi
lafiya."? Tace."Lafiya lau na
tashi amma na kwanta da tunanin ka, shiyasa da na shigo na ganka cikin koshin
lafiya naji dad'i kuma na godewa Balaraba." Sunkyar da kai kurrum yayi
yana murmushi,tace." Ina fatan ka karya ko."? Balaraba tace." Ga
kayan karin can kan daining."
" To maza je ki d'auko masa in ga yaci a gabana." Kallon ta
yayi yace." Mama sai kace wani k'aramin yaro." Murmushi tayi tace."
K'aramin Yaro kake a gurina." Shahid yace." Wallahi hakane Mama mu
yara ne a gaban iyayemu, Sarki! Shiru yayi yana kallon ikon Allah Mama tasa
Balaraba ta had'a tea me kauri tace."fara bashi ya d'umama cikinsa."
Balaraba ta mik'a masa kofin tae sai yak'i karb'a Mama tace." Ki cika
ladanki mana." Sunkuyar da kanta tayi cike da kunya ta nufi bakinsa da cup
d'in, a hankali ya bud'e bakinsa ya fara kurb'ar tea d'in, ji yayi sugar yayi
yawa ga madara tayi yawa baya son k'arni, a hankali yace." Ki aje Wannan
ki had'a min bak'i." Ajewa tayi kamar yadda yace ta fara had'a masa
wani,hannu ya mik'a ya d'auki cake guda d'aya ya fara ci, sosai yayi masa dad'i
a baki sai da ya cinye guda uku kafin taga ma motsa tea d'in yadda zai fi masa
dad'i a baki ta fara bashi cike da kunya a idon Mama da su Shatima, Mama sam hankalin ta baya Kansu tana
can tana magana da Jakadiyar ta, Su Shahid sai tsokanar sa suke yak'i tanka
musu, a hankali ta dinga bashi yana kurba yana gutsirar cake d'in, sai da ya ci
guda shida sannan ya d'aga mata hannu alamun ya ishe shi, tissue yake k'okarin
yagowa, ta ya ciro masa mik'ewa tayi tana goge masa gefan bakinsa,ya tsura mata
ido yana kallo, ita ko taki yadda su had'a ido dashi, Halisa da Azima ne suka
shigo cikin wannan hali, turus sukayi ganin abunda yake faruwa kowacce jikinta
yayi sanyi ga Mama a zaune ga uban tafiyar zaune cikin shiri Balaraba ta had'u
sosai domin shigar ta ta yau tayi mata kyau, tana tsaye kusa dashi tana goge
masa gefan bakinsa . Suka zazzauna jiki babu k'wari suna gaishe da Mama ta amsa musu a sake tana
tambayar su me jiki, Azima da yake tafi Halisa wayo ta b'oye damuwar ta ta saki
jiki suna hira dasu Shatima,har tana sa Balaraba a ciki kamar ba itace ta
bangaje ta d'azu ba, ita ko Halisa sai shan kunu take tana hira da Mama kawai,
cikin wannan hali me girma governor ya iso, suka gaisa da Mama cikin girmamawa,
Halisa ta kalli Mama k'asa-k'asa tace." Mama ina gani tafiyar nan ayi ta
dani domin yau girki na ne, kinga sai in kula dashi" Mama
tace."aikuwa kin kawo shawara me kyau dama ya kamata a d'auki daya daga
cikinku a tafi da ita, to amma kinga Balaraba bata futa daga lokacin ta ba, ina
ganin da ita za'a tafi, in yaso in ya dawo sai ya sauka a dakin ki, kin gane
ko"?
Halisa ta
b'ata fuska bata ce komai. Me girma governor yaji dadin ganin jikin shi yayi
kyau, sosai ba tare da wani b'ata lokaci ba, suka mik'e domin tafiya Shahid
shine yake tura shi har suka futa harabar gidan jama'a a tsatstsaye Suna
sauraron futuwarsu kowa na addu'a da fatan alkairi, tare da samun lafiya.
Waziri na fada zaune shi da mutanan sa
labari ya riske shi cewa gashi can an futo da Sarki! Zasu tafi Saudi'a sai ya
kece da dariya yana fadin "Duk inda zasuje suje su dawo shida ya taka
doran kasa da k'afafunshi to sai dai idan lahira yaje" mutanan sa suka ce
"Wannan haka yake,takawar ka lafiya gyara kintsi dai!!!!!! Wani mugun dad'i
ya rufe shi, jin yadda suke faman zuba masa kirari,abunda yake mutuwar so kenan
a rayuwarsa.
Azima da
Halisa, na tsaye sai gani sukayi kawai Mama ta rik'o hannun Balaraba ta zaunar
da ita bayan mota kusa da Sarki! Ta maida kofa ta rufe, fad'i take." Ubangiji
Allah ya bada nasara a rayuwa Yarona ka dawo da k'afafun ka.' Sarki! Yayi
mamakin abunda Mama tayi,sam ba son daya daga cikinsu ta bishi saboda ya San
rigima ce, yana kallon b'acin rai da zallahr kishi a idon Halisa, amma bai san
manufar Mamanshi ba, Wambai da Galadima da Liman suka shiga motar su,suna
dagawa Mama hannu, Shahid da Shatima motar me girma governor suka shiga, shi
kuma tashi daga shi sai Balaraba sai direba, d'ayan bayan d'aya suka futa daga
gidan da niyyar zuwa eirport. Addu'a sosai Mama takeyi, har suka futa, ta dawo
da hankalinta Kansu Halisa kamar su d'aura hannu aka don bakin ciki, nan ta
basu umarnin ko wacce ta koma shashen ta.
**********
Bayan awa
biyu da tafiyar su.
B'angaran
Waziri Zayyanu, Khalifa ne da Ansar, Suna zaune a falo suna ciye-ciye sai
dariya sukeyi da alama suna jin dad'i saboda yanda Babansu ya sakar musu kudi
Sosai saboda duk cikin 'yayansa yafi son su, sune zai ce suyi Abu kai tsaye
suyi babu gar dama, Khalida ya kalli d'an uwansa yana fadin"Kai wai ya
kabarin wancan gurgun ne,? Wallahi naso ma mutuwa yayi shege Dan asara,wato shi
da yana zaune yana jiran mulki, kakansa yayi ubansa yayi Dan rashin imani,shine
yake so yayi shima, ko an fada masa muma ba 'yan sarautar bane oho,ai yanzu
kuma mulki ya dawo hannunmu Dan uwarsa sai dai yaga anayi sai mun kashe shi da
bakin cikin mu." Ansar yace." Kaii manta da wannan, sai muga da wace
k'afar zai hau kujerar mulki ballantana ya zauna." Hahahahahaha!!suka
kwashe da dariya, kamar da wasa sai Khalifa ya k'ware ya fara tari!! Ansar ya
mik'a masa ruwa ya kurb'a tarin yak'i tsayawa idonsa yayi jajazur har yana
k'okarin fad'uwa daga kujerar ya damk'e k'irjinsa sosai yana ta tari idanunsa
duk sun futo waje, Hajiya Kattime ta futo daga dakin taga abunda yake faruwa da
sauri ta k'arasa gurin tana salati, har ya fado daga kan kujerar ya kifa sosai
ya galabaita, Ansar duk ya gigice' yan uwansa dasu kenan sunyi tsaye a kanshi,
ji sukayi kamar anyi ruwa an d'auke, da saurin Al'amin ya d'ago shi, sai yaga
wuyansa ya karye ya tafi luuuuuu ya fad'i kasa, salati suka saka, Hajiya
Kattine tace." Innalillahi, waina'ilahi raji'un.! Khalifana babana ka mutu
ka barni babana kabi Dan uwan ka Moddibo, ya Allah ya jikanka Khalifa na."
Tana share hawaye take fadin Wannan maganar, aikuwa gida ya rude da kuka sosai,
mutuwar ta girgiza su mussaman dai Ansar da suke, hira dashi, da sauri Al'amin
ya nufi fada domin ya sanar da mahaifin su halin da ake ciki.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda
a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż116*
Waziri na
zaune a fada sai bada umarni yake cike da izza! magana ma da k'yar yake yin
ta,wai shi dole ga Sarki, Al'amin ya shigo cikin tashin hankali ya zube gaban
mahaifinsa ya fara Sanar dashi halin da ake ciki. Hankali a tashe ya mik'e
fadawansa suka rufa masa baya,kwata-kwata ya manta da alkwarinsu da Mak'asudu,
yana isa ya Tarar dasu hankali a tashe mussaman Hajiya Kattime da ta kusa
zautuwa domin. Bayan tafiyar Al'amin shima Ansar d'in fad'uwa kawai suka ga
yayi yana rike cikin sa kafin su ankara sukaga jini na b'ulb'ulowa ta bakinsa
da hancin sa,gaba ki daya sun rasa wanda taimako zasuyi masa, Khalifa kuwa tuni
Allah yayi masa rasuwa kafin Waziri ya k'araso mutuwar Ansar din ta afuku a
gabansa, zaman dirshan yayi a gaban gawawwakin 'yayansa ya sunkuyar da kansa
kasa yana kukan zuci,kamar daga sama yaji wata murya kamar ta Mak'asudu yana
fad'in." Kar ka manta da alk'awari mu dakai,yau na cika shi shiyasa ma na
shanye jinin 'yayan ka saka fi so da kauna."!!! Zumbur!!! Ya mik'e tsaye
idonsa yayi jazur ya kalli sauran 'yayan nasa yace." A shirya yi musu
suttura." Yana gama fad'in haka ya shige asirtaccan d'akinsa, Hajiya
Kattime ta bishi da kallo cikin mamaki ganin bai damu ba, yanzu tafara zargin
sa, Sosai take zargin wannan dakin da ya kulle ya hana kowa shiga,dole tafara
bunkice a kansa.
Kafin kace
kwabo mutuwar su Khalifa ta watsu a gida da waje, su Sarki! Ma labari ya same
su,sunyi mamaki sosai daga bisani Sarki yace." Ba'a mamaki da ikon Allah,
Galadima da me girma governor ne suka dunga tur da halayyan Waziri domin su sun
San abunda yake faruwa saboda mulki babu abunda Waziri bazai yi ba.
Mama ce ta
dinga d'ebe wa Kattime kewa har akayi sadakar uku kowa ya watse Hajiya Kattime
ta kudiri aniyar bibbiyar mijinta da abunda yake aikatawa tana fatan asirinsa
ya tuno a duniya shine sanadin mutuwar 'yayan ta uku, tayi da tasani data aure
shi. Saboda mugun bakin halinsa.
Waziri kuwa
yana shiga d'akin sirrinsa ya kulle da mukulli ya zube bakin kofar yana warware
nadin dake kansa, gumi na tashin hankali kawai takeyi wasu zafaffan hawaye ne
suka fara zubo masa, lokaci guda yayi rashin 'ya'yan shi biyu lallai Mak'asudu
ya shammace shi, kuka yayi sosai daga bisani ya miki ya maida rawaninsa ya futa
daga dakin, yanzu yasan kuma Mak'asudu baya binsa wani bashi tunda ya biya shi.
*Niko nace haka kake gani Waziri aljan ba'a iya masa sai Allah*
*********
Uwa! na
zaune tsakar gida ta zabga uban tagumi tunanin rayuwa kawai take, duk ta rame
ta ko jale,Shamsiyya ce ta futo daga ban daki hannunta rike da buta cikin ta ya
tsofa sosai duk ta kumbura, Sadiya matar Kawu na hangota tace." Ki dinga
tafiya a a hankali da gurin nan kar ki fad'i saboda santsi." Shamsiyya ta
d'aga kanta cikin tausayin kanta taje kusa da uwarta ta zauna da k'yar.Uwa! Ta
sauke ajiyar zuciya tace." Shikkenan yanzu kamar yanda na fidda rai da Iro
haka zan hak'ura da Mabaruka, anyi neman duniya ba'aganta ba." Shamsiyya
tace." Jiya fa Walidi yake ce miki ya samu labari gurin wani abokin
kasuwanci sa wai ya ganta cab portarcouht ita da saurayin ta." Uwa! ta
share hawaye tana fadin ." Allah ya dawo da ita gida ubangiji Allah ka
shirye ta kasa ta gane duniya ba mattabata bace." Cikin sanyi murya
Shamsiyya tace." Ameen" Lantana ta futo daga d'akinta ta zauna suna
Tisa maganar,Lantana Duk tayi sanyi,kusan kullum tana daki tana Jan carbi
sallar walha bata wuce ta, ta koma ga Allah sosai domin mutuwar Sallau ta
gigirgaza ta, yanzu basa cikin k'angin rashi Walidi na tsaye a Kansu basu da
yunwa,kuma daga gidan Sarauta Mama nayi musu aike duk wata.
**********
Alhmdullahi
yau satin su guda A k'asa me tsarki, sauk'i ya soma zuwa da izinin ubangiji duk
Wannan kumburi da k'afafun sukayi ya sab'e kwanan su biyu da zuwa aka fara yi
masa amfani da magunguna na islaminc masu d'auke da ayoyin Allah a ciki, yasha
a shafa k'afafun nasa, dasu yanzu yana iya motsa su, amma bai iya taka su,yayi
wata kib'a sosai saboda samun kulawa daga my life d'in shi Balaraba soyayyar sa
yake sha sosai idan yaga babu idonsu su Shatima, dake su in Safiya tayi suna
tafiya harami su yini sai yamma suke dawo wa, wannan damar da ya samu ya dinga
more amarcin sa, Balaraba ta saki jiki dashi sosai tana bashi kulawa, shi kuma
sai yayi tayi mata shagwaba yana lanjarewa, da dare yayi zata ga ya watsake
yana Mata kallon love, tun bata gane wayon sa ba har ta gane shi, sai dai kawai
tayi masa dariya, suna samun waya sosai daga gurin Mama, taji dad'i da taji
jiki yayi kyau, Balaraba ta sha addu'a a gurina.
Daga Wanka
ta futo daure da towol cinyoyinta duk a waje ga kanta sai d'igar ruwa yake,
yana zaune gefen gado daga shi sai k'aramin wando, da alama angama love ne, bude mata hannuwan
sa yayi wai ta zo. A hankali ta k'arasa amma me makon ta shiga jikinsa kamar
yadda ya buk'ata sai ta zauna gefan gadon tana ya mutse fuska, Ka fad'ar ta ya
kamo ya Dan matsa kad'an k'asa-k'asa yace." Menene hummm."? Lumshe ido tayi tace." Bana jin dadin.
Jikina yanzu na fara zargin kaina saboda banga period d'in ba, wannan lokacin
nake yi shiru bai zo ba."
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda
a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż113*
Hannunsa ya sanya ya rungumo k'ugunta fuskarsa
d'auke da wani kyakykyawan murmushi yace." Lallai Allah ya amsa min addu'a
ta da wuri Ubangiji Allah yasa ciki ne dake, idan hakane zan yi farin ciki
sosai da sosai." Sunkuyar da kanta tayi tana jin kunyar sa a hankali
tace." Gaskiya ina zargin haka domin ban tab'a batan wata ba,ko lokaci
nayi nake amma wannan kwana hud'u akai gaskiya da akwai alamun tambaya."
Cikin farin ciki yace." Yanzu nan zan auna ki domin in tabbatar da
hakan." Towol din yake k'okarin cirewa ta rike hannunsa cike da tsoro!
Kallon ta yayi yana lumshe ido,tace." Wai kai baka gajiya ne."? Kanne
mata idonsa yayi yace." Kece ai kamar zuma kike sam bakya gimsa ta."
Nauyin maganar sa taji yasa ya juya baya tana girgiza kai. Ya rungume ta k'am!
Yana sakin ajiyar zuciya yace." Ki barni in gaisa da babyna." Shiru
tayi, sai ya zura hannunsa yana shafo cikin tamkar Wanda yake mata tafiyar
tsutsa ya dinga shafa mata mara lumshe idonta tayi tana sauke ajiyar zuciya, ni
dai nan na futo na barsu.
*******
Hajiya
Kattime ce zaune a falo tana jiran futowar mijinta, sai gashi ya futo cikin
shirin zaman fada, tace."Allah ya taimake ka ina da magana da kai." A
k'asaince yace." Ina sauraron ki,zan shiga fada ne." Zama ta gyara
tana fuskantar sa sosai tace." Dama tambaya nake so in maka."
Yace." Ina sauraron ki."
"Me yasa da yaran ka suka a mutu baka nuna damuwar ka ba? Kuma me
yasa baka so a shiga wancan dakin na
kulle."? A hasale! Yace." Ke saurara min da maganar banza haka."
Shiru Kattime tayi ya cigaba da cewa." Idan mala'ikan d'aukar rai yazo kan
'yayana sai in hanashi kan wane dalili zan tashi hankalina zaki mutu zan mutu
zamuje inda sukaje,saboda haka babu dalili da zai sa in tada hankalina, bayan
wannan kuma kina maganar wancan dakin dake kulle dakin sirri na ne,ko da wasa
kar ki kuskura ki kai kanki gurin zan iya sakin ki a kan hakan." Kattime
ta saki baki tana kallonsa cike da mamaki.
Futa yayi ya
bar ta da tunani.
*********
Mabaruka ne
da saurin ta cikin mota zasu dawo gida, duk suna cikin maye, Alhaji Ashiru sai
fafara gudu yake, ba tare da bin ka'idar tuki ba, wata k'atuwar mota ta buge
su,suka gangara cikin daji,ihu!! Mabaruka take kurmawa tana k'okarin futowa ta
fado kasa motar ta bi ta kan kafafunta, ta cillata can gefe, motar ta cigaba da
katantanwa a gurin, tayi raga-raga Alhaji Saminu kansa ya fashe take ya amsa
kiran ubangiji ita kuma Mabaruka ta suma.
********
Hajiya
Kattime na zaune a inda take tun bayan
futar mijin nata take tunani kan yadda zata yaudare shi har ta samu nasarar
shiga dakin sirrin shi, murmushi tayi lokacin da ta tuno abunda zatayi masa,
gyad'a kai tayi a fili tace." Insha Allah sai asirin ka ya tuno mutukar ba
abun kirki kake shukawa ba."
'Yan a gaji
ne suka kawo dauki gurin, ba tare da b'ata lokaci ba,a ka dauki Mabaruka a
kaita asibiti ,shi kuma Alhaji Saminu cikin motar suka duba suka ga katin sa da
shaidar garin da yake, nan suka saka gawar sa a mota domin su kaishi dangin sa.
*******
Ranar Sarki!
Da Balaraba sun sha soyayya sosai ji suke tamkar su kadai suke rayuwa a duniyar
Balaraba har fargaba take su koma gida, in ta tuno da masifaffan kishiyoyinta
wanda ko anan ma sun dunga damunsa da kiran waya babu dare babu rana.
Sai k'arfe shida
shu Shahid suka shigo gidan,dama me girma governor ya koma lokacin da yayi
kwana uku, nan sukayi sallahr magariba, suka zauna suna cin abunci suna hira,
Shatima ya futo da magunguna ya mik'a masa, b'ata fuska yayi yak'i
karb'a.Balaraba na kallonsa, ta kalli Shatima a hankali tace." Ka bari zan
bashi in anjima har na shafarwar ma." Shahid yace." Hakan yayi ke in
kika bashi sai yafi karb'a mu kam kullum sai ya bamu wahala." Murmushi
tayi kawai. Gyaran murya yayi yace. " Na fa gaji da zaman gidan nan, Dole
gobe nima na futa in kusanta kaina ga Allah don haka sai Ku shirya futa
dani." Shahid yace." Allah ya kaimu goben muna fatan a sanya mu cikin
addu'a." Yace." Jikina na bani
insha Allahu da k'afafu na zan koma gida." Shatima yace." Idan Allah
ya yarda kuwa haka muke so." Nan suka cigaba da hira suna kallo, sai
k'arfe goma da rabi sannan sukayi sallama kowa ya shige makwancin sa. Balaraba
ce ta tura shi bedrom ta d'auko masa kayan bacci, ta taimaka masa ya sa, ta
sanya nata sukayi kwanciyar su, cikin so da kaunar junan su.
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda
a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
*đ
ż114*
To bayan likitoci sun gama binkicen su a kan
Mabaruka nan suka yanke shawarar yanke mata k'afafu domin babu wani sauran
dubara da ta rage k'afafun Mabaruka duk sun karye karaya mafi muni! Wanda ko
dori akayi baza su k'ara amfani ba, Mabaruka tana ji tana gani aka yanke mata
k'afafu, ta futa daga cikin hayyacin ta saboda azaba fatan mutuwar ta kawai
take.
***********
Ranar Juma'a
da misalin k'arfe d'aya shaura na rana, Waziri ya shigo cikin gidan, cikin
sauri ya bude dakin sirrin shi ya shiga tare da kullewa, Hajiya Kattime na
zaune a falo tana kallonsa, ya shiga ya fi minti goma a ciki sai gashi ya futo
da sauri, yaja kofar tare da murza mata mukulli ya cire ya futa ba tare da ya
kalli inda take ba. Kamar wacce aka bawa umarni ta mike Zumbur! Kofar dakin taje
tana murza wa, abun mamaki kofar ta bude, bata tsaya tunanin komai ba ta afka
cikin dakin, abunda ta gani yayi mutukar gigita mata tunani,nan take sai kanta
ya fara juyawa ta zube a gurin a sume.!
*******
Tsaf! Ta
shirya shi cikin wani parkinstan irin na maza sunyi masa kyau sosai kanshi
sanye da hula irin ta Larabawa tsaf idan ya shiga cikinsu zai saje, turare ta
d'auko tana fesa masa, ya rike hannunta yana murzawa, murmushi tayi tace."
Ka bari in fesa maka fa kar Ku makara gasu Shatima na jiran ka."
A kasalance
yace." Kece duk kin gajiyar dani jikina duk ciwo yake." Hararsa tayi
kad'an tace." Kana da Neman magana ko." Murmushi yayi tare da lakuce
mata hanci yace." Gaskiya ne ai." While chair d'in ta kama tana
k'okarin tura shi domin ta futa dashi farlo, yace." Bari ki gani da izinin
Allah yanzu zan taka k'afafuna." Balaraba ta matsa gefe tana kallon ikon
Allah, ya yunkura bakinsa d'auke da Addu'a sai gashi tsaye da kafafunsa, cikin
mutukar farin ciki ta furta "Alhamdullahi ala kullu halin." Shima cikin
farin ciki yace." Allah ne abun godiya." K'okarin futa take yi ya
rike hannunta da sauri yana fad'in " INA zakije kece 'yar jagora ta
fa." Cike da farin ciki tace." Wallahi duk na rasa ya zanyi saboda
farin ciki,hak'ika ubangiji naji rokan bawansa ne." Yace." Hakane
mutukar bawa zai mik'a lamarin shi ga ubangijinsa to babu shakka dukanin
Matsalar sa ta kare." Rungume shi tayi sosai tana sauke ajiyar zuciya,
cire ta yayi daga jikinsa yana Dan murmushi yace." In kika karya min alwala
fa , zamuje massalaci yanzu in mun dawo kiyi min tanadi me kyau." Ta sinne
kanta kafadar shi suka futa a haka
Su Shahid na
zaune suna jiran futowar sa,kawai suka ganshi ya futo da k'afafun sa,tare suka
mike tsaye cikin mamaki ! Shatima yace." Alhmdullahi Alhmdullahi ala kulli
halin, yaushe ka mike ka fara tafiya." Suka fada a tare. Balaraba
tace." Yanzu ne kamar da wasa wallahi ya mike." Shahid ya zube gurin
yana sujjadar godiya ga Allah,shiko Shatima waya ya futo da ita zai kira mutan
gida, Yace." Ka bari tukkuna muje mu dawo ko meye sai ya biyo baya in ka
kira mutane yanzu zasu hana mu ibada." Shahid yace." Hakane bari muje
mu dawo kawai, tare suka futa har da Balaraba tana sanye da dogun hijabinta
fari tass dashi mijinta ya rike mata hannu suka fara tayi,dake gidan da suke
bashi da nisa da harami da kafa suka tafi,
Bayan an
idar da sallahr jama'a suka zauna massalaci suna add'a tare da karatun
alkur'ani me girma.
**********
Waziri
Zayyanu kuwa yana futa fadawansa suka rufa masa baya tare da kareshi da lema
saboda rana sai baza babbar riga sukeyi, kamar daga sama yaji wani irin ihu!! A
kunnensa ,zabura! Yayi yana kalle-kalle, wani ihun yaji Wanda yafi na d'azu,
can yaji gurnanin Mak'asudu sama-sama yaji muryar shi yana fad'in "Aiki ya
lalaceee!!!!! Ka janyo min ka janyowa kanka, ihuuuuuuuu!! Shikadai yake jin
wannan ihu,ya tsaya yana dira-dira Wani bafade
yace." Gyara kimtsi daiiii!!! Allah yaja zamaninka ko kayi mantuwa
ne." Waziri ya girgiza masa kai a mutukar tsorace!! Yake, tuni jikinsa ya
fara tsiyayar da gumi! Ya juya zai goma gida, k'afafun sa suka sark'e suka
lauye suka kwalmad'e ba tare da bata lokaci ba ya zube a gurin, yanda k'afafun
sa sukayi haka hannuwan sa sukayi, bakinsa ya kar kace idonsa ya wurkile,
hallitunsa suka sauya gaba ki daya. Fadawansa suka saka salati tare da d'aukar
sa domin kai shi cikin gida.
Ko da suka
shiga dashi cikin gidan suka tarar da tashin hankali domin sauran 'yayan ne
tsaye kan Mahaifiyar su suna k'okarin ceto rayuwar ta.
*********
Shamsiyya ce
cikin kuryan d'akinsa tunda ta tashi da safe take jin ciwon ciki tayi shiru
bata fada ba,sai da taga wani abu me kama da jini yana zubawa daga gabanta
shine fa ta kira mahaifiyar ta ta fada mata, Uwa ta kira Lantana hankali a
tashe! Tasan haihuwa CE,nan suka fara bata taimako ganin yadda take yunk'urin
da alama haihuwar a kusa take.
********
Tashin
hankalin da iyalin Waziri suka shiga ba a fad'ar sa, ganin yadda hallitun
ubansu ya sauya ya munana ya jirkita sai kace ba mutum ba, tuni wasu suka fara
kuka mussaman mata, da k'yar aka samu Kattime ta dawo hayyacin ta, ta kallin
mijinata da ya koma kamar tsumma! Lokaci guda ubangiji ya tagayarashi tace." Alhamdullahi Allah na gode maka
da ya mayar da kai haka hak'ika mutuwar
ita tafi amfani da RAYUWAR ka, ka cucu ni ka cuci 'yayanka saboda son
zuciya irin taka, ka kashe rai Wanda bamu San adadi ba, hak'ika nayi nadamar
auranka bana fatan ko a lahira ubangiji ya had'a fuskoinmu"
Tana gama
maganar ta fashe da kuka me cin rai!
Nan fa
fadawan da suka kawo shi suka dinga silalewa suna futa cike da kunya.
********
Cikin
hukuncin ubangiji Shamsiyya ta haihu lafiya inda ta haifi d'anta namiji yaro
lafiyyaye dashi me kama da ubansa sak!!! Kuka sosai take uwa na tayata wai yau
itace zata Goya Dan shege rayuwa kenan, haka Lantana ta dafa ruwan zafi tayiwa
jinjiri Wanka tas ta shirya shi cikin kaya,ta goyashi tana daure zuciyarta
itama amma kukan zuciya kam kullum sai tayi shi.
******
To ranar
bayan sun dawo daga massalaci Shatima ya kira wayar mama ya Sanar mata halin da
ake ciki, murna sosai Mama tayi ta dinga godewa Allah da ya kawo wa yaron ta
sauk'i cikin lokaci kankani lallai duk Wanda ya dogara ga Allah yayi dace
duniya da lahira
Me girma
governor kuwa yana ganin kamar yafi kowa farin ciki, don haka nan take yasa
mutanan sa afara shirye-shiryen nad'i domin a cewarsa me Martaba Sarki!Almansur
na biyu na dawowa za'a fara shagalin nadin sarauta, aikuwa gari ya d'auka da
murna,dama labarin halin da Waziri yake ciki ya karad'e ko ina cike da waje
harda wajan gari ma kowa yaji wasu na turr dashi wasu kuma na tausaya masa
halin da yake ciki.
Yau Litinin
Wanda yayi dai-dai da sati uku kenan da tafiyar su saudi'a a yau din ne kuma
suke d'aura niyyar dawowa gida cikin farin ciki da samun nasara, Balaraba tayi
wani fresh da ita kyallin ciki duk ya bayyana a tattare da ita, ta kara cika da
kwarjini sosai duk Wanda yasan mace me ciki ya kalleta a lokacin sai ya gane,
shiko uban tafiyar tamkar ba Wanda yaje jinya ba ya had'a wata kiba fatarshi
tayi sumul-sumul sai shek'i take,shida Balaraba har nasara Wanda yafi wani kyau
da gogewa
******
Can gida
kuwa ya hautsine da shagali gami da kid'e-kid'e da busa ko INA ka kalla jama'a
ne suke kai kawo kowa yana cike da farin
cikin dawowar me Martaba cikin aminci da koshin lafiya.
Halisa da
Azima sai kintse-kintse sukeyi kowacce tana k'okarin tayi abunda zata fi 'yar
uwarta dashi, Azima kokari kawai take tana ji ajikinta kamar asirinta zai tuno
tunda dai gashi Waziri yana cikin wani hali shine dama ya yaudare ta, gashi
yanzu tana mutukar son auranta addu'a kawai take Allah ya rufa mata asiri.
Fili jirgi a
cike da a yarin gidan sarauta tare da ayarin me girma governor suna jiran
saukar jirgin su, Sha biyu dai-dai jirgi ya sauka Shahid da Shatima ne a gaba,
sai Sarki! Da BALARABA a bayansu ya rungomo ta jikinsa, tuni gadawan gurin suka
fara zubewa suna kwasar gaisuwa, cike da kunya take k'okarin kwace jikinta ya
ki s'akinta,cikin walwala suke gaisa da jama'arshi su Governor da Galadima da
sauransu mota ta mussaman aka bude masa ya shiga ya zauna Balaraba ta shiga
direba ya shiga domin su Kansu su Shahid wata motar daban suka shiga, direba
yaja su suka nufi gida
*****
Tsabar
hayaniya jama'a tasa kansa ya fara ciwo nan take yace. da Babu direba su huce
can shashen Maman shi, amma duk da haka jama'a bin motar suke suna banbadan ci
tare da roko da kid'a kowa na fadin albarka cin bakinsa, Sarki ya futo cikin
walwala ya dinga daga musu hannu ya rike hannun matar shi tamm!!fadawa suka
dunga sanya duka da bulala da k'yar dai ya samu ya tattatka suka shige gurin
Maman shi, wacce take tsaye gurin wani k'aton window tana ganin abunda yake
faruwa, ganin yaron ta yayi kiba da lafiya gashi kamar ba Wanda ya tafi jinya
ba,yasa ta godewa Allah sosai yana shigowa ya rungume ta, Balaraba ta koma gefe
tana murmushi, Mama ta rik'o hannunta tana fadin"Zonan yarinyar ta hak'ika
ke alkairi ce a tare damu kin zama Wani jigo na rayuwar mu, Balaraba ina jinki
a cikin jinana tamkar nice na haifeki ubangiji Allah ya sauke ki lafiya."
Balaraba tayi saurin sunkuyar da kanta cike da kunya, lallaima ashe sai da ya
fadawa Mama halin da take ciki" Mama ta cigaba da cewa." Duk irin
dawainiyar da kikayi da mijinki ina da labari, babu abunda zan iya saka miki
dashi sai dai addu'a ladan ki na gurin Allah domin kinyi ibada kin bautatawa
mijinki ubangiji Allah ya jikan iyayaenki yayi miki albarka a rayuwar ki."
Balaraba ta sunkuyar da kai kasa tana amsawa da amin kwalla duk ta cika mata
ido.
Sadiya da
Usuman ne tsaye can gefe suna kallonsu Mama ta kirasu tace." Kuzo ga aunty
ta dawo,. " BALARABA ta daga Kai tana kallon yaran sunyi kyau sosai sun
murje sun kara girma Sosai Mama take kula dasu, makaranta suke zuwa me tsada su
saka suttura masu tsada babu. Shakka babu abunda zatace da Mama Fulani bisa
alkairin ta a garesu.
Nan
b'angaran Mama suka biyo shi Halisa da Azima kowacce tana wace wannan gurin ado
gwal sai walwali yake a jikinsu, Balaraba ta basu gurin ganin yadda sukeyi I
junansu tamkar su bangaji juna,duk wannan k'awancan babu shi, kowacce ta kwaci
kanta, Halisa duk ta kanainaye shi, a cewar ta ai girkin ta ne yau don haka duk
su matsa gefe, shidai kawai kallonsu yake, yana tunanin halin da zai shiga zai
kwana ba tare da gimbiyar sa ba, ya Riga ya saba da dumin jikinta da shagwaba
shi da take sosai da soayyarsu duk dare, to itama b'angaran ta hakan take duk
tayi sanyi tana tunanin ta yaya zatayi bacci bataji kanta a kirjinsa ba yana
mata wassanin kamar yanda suka saba a saud'ia.
*Daga wannan
pege din sai na k'arshe Ku zauna cikin shiri*❤❤❤❤
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
_*GIMBIYA BALARABA*_
đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»đžđ»
~*NA*~
_BINTA UMAR
ABBALE_
*BINTUBATULAđ*
*MARUBUCIYAR*
```NANA
KHADIJA```
```YARO DA
KUDI```
```GIMBIYA
BALARABA```
```TSANTSAR
BUTULCI```
```LADIDI
K'WADAGA```
_*ZAMANI
WRITES ASSOCIATONđ€đ»*_
_____________________
```We are
here to educate motivate and entertain aur reades```
_______________________
*JAN KUNNE⚠*
_*Ban yarda
a siyar min da d'aya daga cikin books d'in ba, duk mai buk'atarsu sai ya nemi
numbar ta, ban yarda ka/ki siyar min da littafi to wallahi tallahi ban yafe ba
kuma zamu tsaya gaban Ubangiji kan hakan, hattara!! Masu satar fasaha, ka nemi
halak d'in ka yafi kaci da gumin wani, halak d'in ka shine mafi alkairi a gare
ka.*_
*DEDICATED*
~*TO*~
*RAHAMA
ALIYU*
~*ABUJA*~
_*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR-RAHIM*_
đđđđđđđđ
*đ
ż115*
Da k'yar ya
samu ya kufce daga hannun Halisa ya gudu part d'insa inda su Shahid suke zaman
jiransa,nan kama kafin ya tafi sai ya gargade su kar wacce ta bishi, saboda
hutawa zaiyi Balaraba cikin zuciyarta tace." Dama ni ko ka neme ni ba zuwa
zanyi ba, zama zanyi inyi jinyar zuciyata da zatayi kwana hudu ba tare da Kai
ba.
Nan gurin
Mama suka zauna dukaninsu, kallon Balaraba sukeyi a fakaice ganin yanda tayi
Wani mugun kyau, tayar ta kamar ka tab'a jini ya futo ta kara cika da kwarjini,
wani kyashi da bakin ciki ya damu zuciyarsu babu abunda ya kara daga musu
hankali sai yanda Mama take kula da ita, tana kaf-kaf da ita da tayi motsi
zatace "Ya akayi in dai akwai abunda kike sha'awar ci kiyi magana akawo
miki." Girgikai kai kurum take cike da kunyar Maman, Halisa ta kalli Mama
da jiki a sanyaye tace." Bata da lafiya ne."? Murmushi tayi
tace." Cutar ta arziki ce ai insha Allahu kun kusa samun baby." Ita
da Azima ban San wanda yafi wani shiga rud'u da tashin hankali ba, neman miyau
tayi ta rasa abakin ta, idonta ya ciko da ruwan hawaye, Balaraba na da
ciki,cikin kuma na masoyinta Wanda taci burin ita zata fara Haifa masa 'yaya,
to wai abun tambaya anan, shine mutumin da ya tafi Neman lafiya ta yaya har ya
iya kwanciyar aure babban abun tambaya yaya akai shi da bashi da kafa ya
sarrafa kansa.
*Dariya nayi
nace lallai Halisa kin cika hamaguwađ*
To tunani da
take shi Azima take duk sun shiga tashin hankali Lallai BALARABA tayi musu
fintinkau tayi musu zarra,yanzu meye abunyi? Halisa take tambayar zuciyar ta,
wani b'angare na zuciyar tata Yace mata,kawai yau kema ki matsa masa yayi miki
ciki ki haihu, aikuwa ta yarda da wannan shawarar ta zuciyar tata.
*******
Walidi ne ya
siyowa Shamsiyya atamfa guda biyu dinkakkau ya siyo rago ranar suna yaro yaci
sunan mahaifin su,wato Sallau, Salihu kenan, a ranar ne kuma labarin Mabaruka
ya same su, ta hanyar k'afafun yada labarai, an nuno ta kwance gadon asibiti
babu k'afafu, ana cigiyar danginta harda Lamar waya aka kawo wa Walidi aikuwa
atake ya kira wayar yayi musu kwantan inda suke, ba tare da bata lokaci ba aka
sako Mabaruka a mota tare da keken guragunta tana kuka tana da tasani abunda
tayi, Ranar kwana sukai kuka Iya da
Sadiya matar Maman suna ta tausar zuciyar su.
******
Ana kiran
idar da sallahr Isha'i Halisa ta dura a part din Sarki! Cikin shirin ko ta
kwana, tayi kwalliya iya kwalliya, sama ta hau domin baya farlo,shima tunda su
Shahid suka tafi ya hau sama domin ya huta, bude kofar tayi ta shiga bakinta
d'auke da sallama ya amsa babu yabo babu fallasa, zama tayi kusa dashi, tana
sak'e-sak'en maganar da zata yi masa, yace." Halisa mun same Ku lafiya
ko."? Cikin dauriya tace." Lafiya lau Yallab'ai." Shiru yana
sauraron ta yasan da akwai magana a bakinta, yace." Wane tanadi kikayi
min."? Yake tayi kawai tace." Ni wane tanadi zanyi maka,nice ma Nazo
kayi min tanada kamar yanda kayiwa Balaraba." Bai gane hausarta ba
yace." Wane tanadi nayi Mata." Inda-inda ta fara yace." Ke nake
saurare." Tace.'Nima ciki nake so
kamun.' Cikin mamaki yake kallonta. Yace." Ciki Allah ne ke ba dashi ba
mutum ba, sai kice ni in zama silar shi." Kuka ya fara yi sosai harda
sharb'ar majina." Yace." Meye abun kuka, kuma." Tace." Ina
jin takaicin yadda wata zata fara haihuwa dakai bani ba." Tsaki yaja yana
girgiza kai yace." Matsalata dake rashin wayo da dubara ni dake da
balaraba babu Wanda ya Isa ya hana Allah ikonsa akanmu Balaraba zata fara
haihuwa dani haka Allah ya tsara.'' Kuka sosai takeyi takasa cewa komai ta
kwanta kan bed din tana Jan ajiyar zuciya, tausayinta ne ya kamashi,ya kashe
futal dakin tare da aje k'aramin littafin hannunsa ya rungume ta yana fada mata
daddadan kalamai, nan labari ya sha BABBAN, na futo na barsu ina fatan samun
nasara da 'yaya masu albarka.
To sarki! Ya
biya Halisa domin dai jiya ya kashe ta da soyayyar sa mai wahalar mantawa
lokaci kad'an ta manta da damuwar ta,ta cigaba da kyautatata masa.
******
Tsito ne ya
dura a gidan kamar tsohon mahaukaci ya nufi b'angaran Hajiya Kulu me dakin
kudu, yazo domin ya karb'i sauran kud'in aikin sa. Nan ya samu babu. Kowa a
shashen nata sai hadiman ta, suka ce masa satin ta biyu bata gida,hakanan
yaranta suma ba kullum suke kwana a gida ba, haka ya futo yana tunanin ina
zashi,domin yanzu duk aljanun da suke kanshi sun dare sun gudu baya iya yin
aikin komai watarana ma da yunwa yake kwana, ya tabbatar da cewa abunda suka
aikata da Waziri ne ta shafe shi, zuciyarsa ta bashi shawarar kawai yaje ya
nemi afuwar iyalin Waziri ko Allah zai sa ya gama da duniya lafiya, sannan suyi
masa iso gurin Sarki! Almansur domin ya nemi gafarar sa Halin da yaga Waziri a
ciki ya bashi tsoro bakinsa ya dinga rawa ya rasa abun cewa,Hajiya Kattime
tace." Bawan Allah daga ina haka domin banga ne ka ba."?
Tsito ya
fashe da kuka yana fad'in." Yanzu haka Waziri ya koma oo ni Tsito."
Kattime tace." Kayi min bayani mana, yace." Nine Tsito wanda nayi ma
mijin ki aiki duk Dan yayi mulki nan ya warware mata duk abunda ya faru, yaran
ta suka taso domin suyi masa duka ta hanasu, tace." Ku kyale shi shima zai
ga karshen sa, nan Tsito yayi dasu su masa iso gurin me Martaba Kattime ta
hana, haka suka tarkatashi suka futa dashi fadawa suka tasa keyarsa har waje,
yana futa ya kasa gane hanya kawai sai ya dauki wata haya ta daban yana tafiya
yana tsayawa bola-bola yana tsince-tsince duk ledar da ya gani sai ya d'auka ya
sa a bakinsa yana taunawa.
*Ubangiji
Allah kasa muyi kyakyawan k'arshe*
*******
Kwana biyu
da Halisa tayi ta samu kulawa sosai a gurinsa ganin yanda ta kwantar masa da
kai tana kula dashi komai sai tace idan BALARABA ta haihu za'ayi kaza da kaza,
hakan ne yasa ya Sakar mata jiki suka sha soyayya.
Azima ya ta
karb'i girki sai girin gidishi take tasha magunguna mata kamar banza mararta
sai kullewa take jira kawai take dare yayi ta shiga part din Yallab'ai a kashe
boss.
*****
Hajiya
Kattime ce tayi sallama ta shiga a nutsue Mama ta amsa Jakadiya ta gyara mata
gurin zama,sannan ta futa ta basu guri,
Kattime ta gyara zama tana fadin ." Fulani magana nake tafe da
ita." Mama tace." Ai tunda naga fuskar ki nasan akwai magana."
Kattime
tace." Wallahi kuwa, jiya na samu wani labari da bakin da ya fada min
bazai k'arya kai asalima shine ya asassa al'amarin." Mama ta zuba mata
ido, Kattime ta cigaba da cewa." Kin san Azima da ita aka had'a baki gurin
cutar da Almansur." Mama ta mike zaune sosai tana kallon ta cikin mamaki!
Kattime ta cigaba da cewa.' Jiya Tsito mashirikin da yayi aikin yazo ya warware
min komai, saboda haka Nazo na fada miki auran Azima da Almansur dama da wata
manufa aka had'a shi don haka ki umarce
shi da ya rabu da ita tun wuri."
Mama jikinta
yayi sanyi sosai da sosai tace." Dama ni kaina banyi na'am da wannan hadin
ba wallahi oh! Mugu bashi da kama yanzu
Azima itace ta bawa yarona guba yaci domin
ya nakasa."? Kattime tace." Kina mamakin wannan duniyar
wallahi."
Mama
tace." Yanzu zan sanya ayi min kiran su ki zauna a gaban ki za'ayi komai,
Jakadiya ta kira ta umarce ta ta kira mata Azima da Halisa BALARABA
Wayar ta ta
d'auka ta kira uban gayyar, suna tare da me girma governor suna
shirye-shuiyen yanda za'a gudanar da
nadin sarauta,domin an tsai da rana jama'azuwa ,Yaga kiran Mama a nutse ya
d'auka tace." Kazo yanzu shashena." "Insha Allahu ganin
zuwa." Ya fada yana kashe wayar.
Sallama
sukayi da governor suka futo tare me girma ya shiga mota tare da mutanansa shi
kuma ya. Nufi shashen Maman shi tare da jama'ar sa, duk suna zaune suna jiran
isowarsa yayi sallama ya shiga duk suka amsa, matansa na rige-rigen gaishe ya
amsa mu a nutse ya zauna, yana gaida Maman shi tare da Hajiya Kattime, Fulani
tace." Kattime yi musu bayani da bakin ki." Nan Kattime ta fara fada
masa duk abunda ya faru tun daga farko har k'arshe da manufar Waziri akan
auransa da Azima. Nan take Sarki! Ya tuno da ranar da ya shiga gurin Azima da
daddare har yayi Tara da ita tunda lokacin nan ya tashi da wannan ciwo, Azima
tayi tsuru-tsuru tuni hawaye ya soma ambaliya a fuskarta tayi da tasani yagi
cikin kwando shikkenan yanzu tasan karshen zamanta dashi ya kare ganin yadda
ransa yayi mugun b'aci, shiru farlo na minti biyar yayi gyaran murya yana goge
gumn da ke tsatsafo masa, yace." Mama ki gafarce ni, da abunda zan aikata
yanzu hak'ika zama da Azima babbar musiba ce saboda haka na sawwake mata igiya guda taje in ta
samu miji tayi aure." Yana gama fadin haka ya mike ya futa zuciyarsa babu
dad'i.
Babu Wanda
yace komai cikinsu,Azima ta dunga kuka tana rokan Mama ta sanya shi ya janye
sakin Mama tayi shiru da rarrafe taje ta rike k'afafun Halisa tana rokonta
Halisa ta fuzge kafarta tana maka mata harara tace." Wallahi na tsane ki
Azima muguwar azzalima kawai." Cikin kuka Takarasa kusa da Balaraba tana
rokonta wai tabawa Sarki hakuri Balaraba tayi shiru kawai tana Mamakin halin
Dan Adam.
Fadawan dake
waje mama ta umarta tace su futa da Azima kuma su tsaya kanta ta had'a duk wani
ko matsanta ta kama gabanta. Aikuwa haka akayi aka tasa Azima a gaba har garin
su.
********
đđŁđŁđŁđđđđđąđ±đ±đ±đ±đ±đ¶đ¶đ¶đ¶đ¶đ¶đ¶đ¶đ¶đđđđđđđđđđ„đ„đ„đ„đ„đ„đ„đ„đ§đŒ♀đ€Žđ»đ€Žđ»đžđ»đžđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ€Žđ»đ§đŒ♀
*Rana bata
karya*
Yau juma'a
uku ga watan uku, yau aka gudanar da shagalin nadin sarauta.
Wannan nad'i
ya samu halartar dubban mutane kama daga shugabanin kasa she,governor ni
shahararun malamai da limamai da shahararun 'yan kasuwa duk sun samu damar
halarta nad'in sarautar Sarki! Almansur YARO me dattako me halin manya me
nagarta da sanin abunda takeyi kowa na masa fatan alkari tare da jagoranci me
cikin adalci, lokacin da ake gudanar da
wannan nad'i Waziri na kwance yana zurarar da hawaye duk an d'ad'e an barshi
shi kadai kuka yake tukuro gami da nadamar abunda ya aikata,, labari ya riske
cewar ga Almansur can an mik'a masa sandar mulki, ihu!!! Ya kurma yana buga
kansa a bango nan take ya futa daga hayyacinsa .
Balaraba
takasa nutsuwa sai shige da fuce take da hidima da mutane duk 'yan gidansu
sunzo tare da wasu 'yan unguwar su, Wanda suke mata wani irin ladabi da biyayya
tamkar zasuyi mata sujjada, ita kam sam bata son abunda suke mata. Lantana ce
me sallamar baki da taga Balaraba ta motsa zata hanata wai saboda cikin
jikinta, su Uwa da Iyalinta na gefe guda gwanin tausayi, Mabaruka kadai aka
bari a gida saboda babu k'afafu, Shamsiyya kuwa danta ya girma har yana
rarrafe, Walidi dashi ake komai yana can waje cikin jama'a yana shige da fuce.
Har magariba
gidan sarautar babu masaka tsinke, shi kanshi me Martabar bai samu damat
shigowa gida ba tun safe da ya futa sai bayan sallahr Isha'i lokacin jama'a
sunyi sanyi, ya nufi part d'insa tare da dakarunsa.
Balaraba da
Halisa sun shirya masa guri sosai suna tsaye bakin kofar shigowa sun ci uwar
kwalliya ba'a magana, yana shigowa suka fara watsa masa wani abu me kyalkyali
yana takawa wani. A jikinsa, murmushi yayi ya rungumo su gefan kafad'unsa yana
manna musu kisses cike da so da kauna yace." Allah yayi muku
albarka."suka amsa da amin. Sama suka nufa suna rungume a jikinsa.
*****
Kulu me
dakin kudu kuwa tun da taji labarin abunda ya faru da Waziri ta tattara
inata-inata ta gudu domin tana jin tsoron tunowar asirinta, ba karamar sata ta
labta ba, Sarki! Da ya samu labari yaji ciwon abun sosai saboda 'yan uwansa su
Shukura dole duk inda suka shiga ya sanya a nemo su.
*****
Kwana biyu
kura ta lafa me Martaba ya fara zama a fada cikin aminci yana gudanar da mulki
cikin adalci da yanda Allah yace aikuwa jama'ar gari suka fara kiransa da
"D'an karaminsu babansu, Babansu kuma a cikin sarakai mulki azo a koya a
gurin shi, Sarki! Ya zama mutum na matasa na tsofaffi na dattijai na yara
kanana.
*****
Balaraba
ciki ya tsufa sosai ya shiga wata tara yayin da Halisa ma NATA yake da wata
shida,me Martaba kullum cikin sarauraren haihuwar ta yake tayi kib'a sosai ga
wani girma da cikin yayi shiyasa sai ya shiga gida sau uku a rana har India lya
futa sallah baya komawa fada sai ya koma ya ga jikin nata.
*****
Ranar
litinin misalin k'arfe goma da rabi na safe Allah y sauke ta lafiya inda ta
haifi 'yaya uku rigis duk maza, cikin hukuncin Ubangiji haihuwa tazo mata cikin
sauk'i ba tare da tasha wahala me tsanani ba, Ubangiji kenan me bayarwa da
hanawa Allah ya azurta me Martaba da 'yaya uku lokaci guda, gida ya d'auka gari
ya d'auka tunda ga ranar aka fara shagali babu kama hannun YARO,Mama kullum a
tafe take gurin 'yayanku kullum cikin yi musu hidima take, shi kam me Martaba
ai da k'yar yanzu yake zaman fada, kullum yana nanike da baby's din sa tare da
Queen d'inshi da yake jin yanzu ta zame masa wani b'angare na RAYUWAR sa, ranar
suna yara suka ci sunan Abdullahi Abdulraham Abudr jabbar, shagali da aka
gudanar har sai da na wajan gari ya San dashi domin gidanan tv ne suka dinga
d'auka suna watsa shi duniya me jego da 'yayanta tare da me girma Me martaba
sunga kauna da soyayyar mutan gari,. Iya ce ta zauna mata har sai da akayi
arba'in, sannan aka had'a mata shatara ta arziki aka kaita har gida, tare dasu
Sadiya da Usuman zasuje Hutu kafin a koma makaranta. Tofaaa! Yallab'ai fa na
ganin ta fara sallah ya bud'e huta domin can gurin Halisa babu bayani cikinta
ya tsufa gashi daman can raguwa ce bata d'aukar laluransa, Balaraba ta karbe
shi hannu biyu ta fara shayar dashi madara da Zuma irin na aure, sai ga
Yallab'ai yana kin zuwa fada, kullum yana kan aiki đBalaraba tace batasan wannan ba, sai da yaga ranta ya b'aci sannan ya
cigaba da zaman fada, hakan ma tana raya masa zai gudu ya biya buktarsa sannan
yayi Wanka ya koma, aikuwa ciki ya samu babu shiri.
Watansu
Abdulrrahan uku Halisa ta haihu 'yan ta gwaye duk mata, Wai-wai murna gurin
Yallab'ai ya samu 'yan mata masu kama dashi, ranar suna an dagargaji buki babs
suka ci sunansu Hasana da husaina.
Balaraba
kuwa ta fahimci wani cikin ne da ita sai ta fara Neman yaya zatayi gudun karsu
Abudul su sha ciki.nan family dector dinsu yace babu matsala zata cigaba da
shayar dasu da nonon ta, amma cikin na kaiwa wata shida dole ta cire su daga
nono sai a dorasu kan madara me kyau. Aikuwa haka akayi yara suka cigaba da
shan nono Mamansu cikin koshin lafiya, inda Yallab'ai ya durfafe ta, ganin
yadda yake kwasar gara, kunsan dai mace me yaron ciki abun marmari ce ga
mijinta.
*Alhamdullahi*
*Alhmdullahi*
*Alhmdullahi*
Nan na kawo
karshen wannan littafin Ubangiji Allah ka yafe min kurakurana abunda na rubuta
dai dai Allah kasa a amfana ka sanyamu cikin ladan baki d'aya
đđ»đđ»
*đŠčđŒ♂BABBAN
YAROđŠčđŒ♂*
Cigaban littafin.
_*Yaro da kud'iđ”đ”*_
*WASA FARIN
GIRKIđČ*
*INA KUKE
MASOYA LITTAFIN YARO DA KUD'I, TO MAZA KU GARZAYO KU CASKALO KU ANTAYO KU SAMU
CIGABAN YARO DA KUD'I WATO BABBAN YARO WASA FARIN GIRKI, YANZU AKA FARA KAFCEN,
WANNAN DABAN YAKE DA SAURAN DOMIN YAZO MUKU DA SABON SALO ME SANYA KU NISHAD'I,
BABBAN YARO LITTAFI NE ME K'UNSHE DA RIKITA-RIKITA, BABBAN YARO!!!!! BABU
SHAKKA YA AMSA SUNAN SAđŠčđŒ♂đ· BABBAN YARO YA ZO DA SABON SALO MAI
SAKA NISHAD'I MAZA KU GARZAYO KU SAMU NAKU KAN KUD'I NAIRA D'ARI UKU KACAL KU BIYA KU SAMU BABBAN YARO DOMIN KU GA YA KAFCAN YAKEđŠčđŒ♂.
Hummmm!!! KAR KU BARI A BAKU LABARI...... DUK ME BUK'ATA ZAI NEMI TA WANNAN
NUMBAR KAMAR HAKA*
08089965176
07084653262
*NI CE DAI
HAR ILA YAU*
_BINTA UMAR
ABBALE_
```MARUBUCIYAR
WANNAN LITTATAFAN```
*NANA
KHADIJA*
*YARO DA
KUDI*
*GIMBIYA
BALARABA*
*TSANTSAR
BUTULCI*
*LADIDI
K'WADAGA*
*MUJE ZUWA
MASOYA NA*
A
KAFTA!!!!!!!!!!!!!!
*BABBAN YARO
CIGABAN LITTAFIN YARO DA KUDIđŠčđŒ♂đ”đ”đ”đ”*
Kar Ku bari
a baku labari
Post a Comment for "GIMBIYA BALARABA COMPLETE"